Sashe 8
Bani Da Zabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A bakin titin akoy polisawa da suke aiki a ranar, su suka zo suka runtuma jama.a da wanda ya ji da wanda bai ji ba du suka kame wanda harda su Wujdane a bayan mota kuri suka nufi police station
Zaune yake da wayar office din ya sada kansa kasa ya dafe habarsa, amsa waya yake cike da tashin hankali,
Anwar kenan, saurayi ne matashi, baban ma.aikacin polisai mai ji da kansa da jini a jika, magana yake da mahaifiyarsa tana fada masa jikin Sultan ya tashi, gashinan dai da kyar an samu malan ya yi masa adu.ar nan ya samu baci aman zuciyarsa bata sauka ba
Ajiyar zuciya Anwar ya sauke ya ce" Mom, wannan zuciya ta yaya na rasa kanta, ace mutun a gidan duniya ko gardama ya yi da wani shikenan sai ya sansandare dan idan mutumen ba na ya daka bane sai abin ya zama matsala idan kuwa na ya daka ne sai yayi kamar ya kashe mutun? Yanzu ita Mardiyar ta tafin ne??
Ba.a dai jin abinda mahaifiyar tasa ta fada , sai shi ne ya sauke ajiyar zuciya ya ce" sunar ma.aiki ne, wanda du musulmi zai so ace ya zama cikenken mutun, Mom yayana uku a duniya, yaya ya nace kan idan dai ba macen da zata shirya da boy ba zai taba zama da mace ba? Mom rayuwar nan sai a hankali daman yanzu duniya da ta zama haka da wuya ka samu macen da zata soka domin Allah har ta so yaronka, auri sakin yaya ya yi yawa da har ina murnar wannan an jima da ita har an kai wata uku ashe sakin na nan zuwa? Idan ba yaya ba dole ya kawar da kansa da wasu abubuwan ya ci gaba da kulawa da dukiyarsa, kin sani ne Mom ni aikina na nan ma ya iya da shi bale har na iya da tarin dumbin dukiyar nan ta yaya? Aman ba komai zuwa yama zan shigo dan Allah ki yi masa abinci da kanki Mom zai ci sannan masu aikin nan du su koma bangarensu kar ya farka ya sauke a kansu
Yana tsaka da maganar ta computersa yake kallon yanda ake tuntunkuda mutane a cel, harda mata da yara, kansa ya dafe yana fadin" Ya Allah, mai kuma suka yi wa..innan ? Ni da na aike su su duban hanya shine zasu fara kame?
Mikewa ya yi sai a sannan na ga tsayinsa, dogon namiji ne zambal, bashi da rama ko kusa, kakarfa ne mai aji, idan ba fada maka yayi ba ba zaka taba kawowa ranka cewar yana da aure harda yara uku, aikin police na cikin tsarin mafarkin rayuwarsa ne wanda a dole ya takurawa yayansa har ya amince masa ya je ya fito police din yake bautawa kasarsa,
Ba zai fi shekara 29 ba, domin mahaifinsu *Elhaj Kadri ganinka sa.a* baya barin yaro ya kai wani lokacin kafin ya yi masa aure, yakan cewa abinda ake muradi za.a samu, a kasan zuciyarsa yana yin hakan dan gujewa yayansa fadawa halaka wato tarihi ya maimaita kansa a tsautsayin da ya fada masu shi da matarsa uwar gidansa kafin su yi aure,
Du duniya yayansa uku Sultan wanda ainayin sunnansa shine *ALAIDINE* suka lakaba mai sultan ba dan komai ba sai dan yannayin rayuwarsa ta sadaukai ce ta sarakai, sai Anwar sai kanninsu Jamail,
Haka ya fito da sauri ya nufo wajensu wanda polisawan na ganninsa du suka kame suna sara masa
Aikin da kuka je yi kennan? Wa.innan fa? Su waye su???
Cikin zazakar muryarsa mai sanyi yake jero tambayoyin nan aman fuskarsa a hade take tamau
Baban cikinsu ne ya mike ya shiga fada masa ga yanda abin ya kasance ,
Juyowa yayi yana kallon mutanen da aka ce suna fada harda dambe, wai mata Balki sai tsuru tsuru take da idannu Wujdane kuwa ta sada kanta kasa ba,zaka ce ga kamaninta ba domin hijabinta ua rufe har kafafuwanta
Cike da takaici ya dafe kansa a ransa yana fadin kamar ta Allah da shigar nan take fada a titi, sannan ya tambayi kansa anya wannan aikin ba ajalinsa ya sako kansa a ciki ba??????
Cike da jin haushi ya bada umarnin a saki wa.inda fadan bai shafe su ba a bar su Wujdane kadai har iyayensu su zo,
Yana gama fada ya juya ya dauko wayarda da ky din motarsa rang rover ya fice dan zuwa gidan dan uwansa ya ga ya jikinsa
To fah Wujdane a cel🤦🏻♀
[3/27, 9:59 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*08*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Konci tashi ikon Allah, yau har ya kama sati na hudu da Wujdane ta dage kan hanyar makaranta, ba wai ta daina fita bane aa kunyar Malan ke sakawa ko kadan ta kasa daina zuwa makarantar, sannan kwazo irin na Wujdane ko nace baiwa ba abinda bata fahimta, sosai take gane karatun malansu aman a yi tambayar duniyar nan ba zata daga hannunta ba, haka kuma har yau bata da kawa a ajin bata shiga sabgar kowa
Yau Malan yusuf ya tashi da rashin mutuncin, tunda ya shigo yake kora koda takalminka ba na makarantar bane zai yi waje da kai ne sannan ya baka punishment,
Dalubai du sun nutsu, kowa ya kama kansa ba mai garajen wani yunkurin bale har kilu ta jawo masa bam
Cike da jin haushin Wujdane yanda take yi masa wani kalo da ya fasara a zuciyarsa kallon raini ne ya rubuta wani excercise na math a blackboard,
Kafin ya tayar da wanda zai je ya yi masa excercise din sai da ya tambaya wa zai je kamar yanda ya tsamata va wanda ya daga hannu domin a gaskiya akoy yar wahala
Kanta na kallon kasa kamar yanda ta saba, ba wanda zai ji muryarta sai ma ya rantse shi bai taba ji ba ba shi kadai ba du jama.ar ajin,
Ya jima yana kallon wajen wanda ya saka du daliban shan jinnin jikinsu domin da gani sun san zai zabo mutun ne ya tura
Kamar daga sama ta ji yana fadin" *WUJDANE MALAN LAMINU*
A firgice ta dago da kanta , ta sauke idannuwanta a fuskarsa
Cikin daure fuska ya ce" ki taso ki yi mana excercise din nan sannan kina yi kina kwatanta mana yanda aka yi kika yi hakan, idan ba haka ba zaki fuskanci tsatsauran hukunci na hutun sati guda
A cikin ranta take ayana" ka koreni ma idan kana so, sai wani gefe na zuciyarta ya tunatar da ita Malan fa ba zai ji dadi ba
Cike da jin haushi ta mike ta nufo shi, ta karba ta dan dakata ta karanta ,
Cike da kwarewa ta dora equation din ta shiga gabatar masu da harshen turanci,
Ba kalacin daliban dake yi mata kallon may be kwakwaluwar ba komai sai majina ba, harta malan Yusuf da ya kawo karan tsana ya dora mata a tunaninsa bata da kwakwaluwar zama a nan hanya ce aka yi mata kansa ya cika da mamaki, ta iya turanci a bakinta, to yaushe ta koya?
Ni kaina na cika da mamakin yaushe ta koya? Larabci dai ba mamaki idan tana yinsa tamkar balaraba har wani khal khal take da harshe sai ga abin mamaki wujdane da turanci sosai a bakinta
Har ta gama ta dawo kujerarta da ido suka rakata har ta zauna, ba mai bakin magana du ta kashe shi
Malan Yusuf ya shiga tafi a hankali, wanda wani irin kunyarta ya rufe shi, a fili ya shiga yi masu kwatance da ita a can kasan zuciyarsa ya shiga yaba mata , yaba kwazonta, nutsuwarta, tsarinta
Haka ya gama ya fice aka bi shi da kayansa har wajen motarsa yar madaidaiciya ya shige ya tafi abinsa
Zaune take a wajen pampo, tana kallon yanda wasu yan mata ke kalkalce kalkalcen kafafuwansu dan tafiya gida, sai dan waigawa take wajen ajin su Aisha aman har zuwa lokacin ba.a sake su ba
Tsaki ta ja ya fi a kirga ta dan waiga ta waigo
Ke wai bakya cire nikaf ne? Ya akayi kulun da nikaf?? Wata yar budurwa kyakyawa ke fadin hakan tana kokarin zama gefen Wujdane
Dago da kanta ta yi ta kali gefen budurwa, dan tura bakinta ta yi ta matsa kadan tana kawar da kanta gefe
Murmushi budurwar ta yi ta ce" ni kuwa ina son na yi kawance da ke, domin na yaba da nutsuwarki plz ki yi hakuri idan na takura maki
Kuma juyowa ta yi tana kallonta, still dai bata yi magana ba,
Ta yi murmushi ta ce"ni sunana Rumaisa, ina gefen pharmacy ne, na jima ina ganinki kin shiga ajin can, kina san zama nurse ne???
Kai wujdane ta dan girgiza ta kuma kallon kofar ajin su Aisha, bata cewa Rumaisa ufan ba
Rumaisa ta buda baki dan ta kuma yin magana Wujdane ta mike ta kakabe hijab dinta ta juya ta nufi kofa dan tafiyarta gida domin yau bama zata jirayi Aishar ba,
Tana tafe tana mitar ta rasa jarabar wasu yan matan
Tana zuwa kofar gidansu ta yi kicibus da Lukman, ya sha yadinsa fari kal ya caje gashin kansa ya saka agogonsa baki da bakin takalminsa, yana saman babur dinsa yana dan kada kafa har zuwa lokacin ya rasa yaron da zai taimaka masa ya shiga yayi masa magana da Wujdane
Kokarin rabawa ta gefensa take ta shige gida ya yi tsalen albarka ya tsaya a gabanta yana zuba mata murmushi
A fili ya ce" Alhamdulilah, yau dai Allah ya yarje min ganinki,
Bata cire nikaf din ba, kanta na kallon gefe tana fadin wannan akoy natace mai kuma ya zo yi gidan nan
Wannan zuwana na biyar ne yan mata, na samu ribar jin sunnanki ma abin ya gagara na rasa ke ce *AISHAR KO WUJDANE MAMA?*
dago da kanta ta yi tana mamakin Wujdane mama, wani dan murmushi ya subuce mata, wato yaran anguwar nan nema suke su lakaba mata sunnan da zai bi ta ko???
Zaune yake da wayar office din ya sada kansa kasa ya dafe habarsa, amsa waya yake cike da tashin hankali,
Anwar kenan, saurayi ne matashi, baban ma.aikacin polisai mai ji da kansa da jini a jika, magana yake da mahaifiyarsa tana fada masa jikin Sultan ya tashi, gashinan dai da kyar an samu malan ya yi masa adu.ar nan ya samu baci aman zuciyarsa bata sauka ba
Ajiyar zuciya Anwar ya sauke ya ce" Mom, wannan zuciya ta yaya na rasa kanta, ace mutun a gidan duniya ko gardama ya yi da wani shikenan sai ya sansandare dan idan mutumen ba na ya daka bane sai abin ya zama matsala idan kuwa na ya daka ne sai yayi kamar ya kashe mutun? Yanzu ita Mardiyar ta tafin ne??
Ba.a dai jin abinda mahaifiyar tasa ta fada , sai shi ne ya sauke ajiyar zuciya ya ce" sunar ma.aiki ne, wanda du musulmi zai so ace ya zama cikenken mutun, Mom yayana uku a duniya, yaya ya nace kan idan dai ba macen da zata shirya da boy ba zai taba zama da mace ba? Mom rayuwar nan sai a hankali daman yanzu duniya da ta zama haka da wuya ka samu macen da zata soka domin Allah har ta so yaronka, auri sakin yaya ya yi yawa da har ina murnar wannan an jima da ita har an kai wata uku ashe sakin na nan zuwa? Idan ba yaya ba dole ya kawar da kansa da wasu abubuwan ya ci gaba da kulawa da dukiyarsa, kin sani ne Mom ni aikina na nan ma ya iya da shi bale har na iya da tarin dumbin dukiyar nan ta yaya? Aman ba komai zuwa yama zan shigo dan Allah ki yi masa abinci da kanki Mom zai ci sannan masu aikin nan du su koma bangarensu kar ya farka ya sauke a kansu
Yana tsaka da maganar ta computersa yake kallon yanda ake tuntunkuda mutane a cel, harda mata da yara, kansa ya dafe yana fadin" Ya Allah, mai kuma suka yi wa..innan ? Ni da na aike su su duban hanya shine zasu fara kame?
Mikewa ya yi sai a sannan na ga tsayinsa, dogon namiji ne zambal, bashi da rama ko kusa, kakarfa ne mai aji, idan ba fada maka yayi ba ba zaka taba kawowa ranka cewar yana da aure harda yara uku, aikin police na cikin tsarin mafarkin rayuwarsa ne wanda a dole ya takurawa yayansa har ya amince masa ya je ya fito police din yake bautawa kasarsa,
Ba zai fi shekara 29 ba, domin mahaifinsu *Elhaj Kadri ganinka sa.a* baya barin yaro ya kai wani lokacin kafin ya yi masa aure, yakan cewa abinda ake muradi za.a samu, a kasan zuciyarsa yana yin hakan dan gujewa yayansa fadawa halaka wato tarihi ya maimaita kansa a tsautsayin da ya fada masu shi da matarsa uwar gidansa kafin su yi aure,
Du duniya yayansa uku Sultan wanda ainayin sunnansa shine *ALAIDINE* suka lakaba mai sultan ba dan komai ba sai dan yannayin rayuwarsa ta sadaukai ce ta sarakai, sai Anwar sai kanninsu Jamail,
Haka ya fito da sauri ya nufo wajensu wanda polisawan na ganninsa du suka kame suna sara masa
Aikin da kuka je yi kennan? Wa.innan fa? Su waye su???
Cikin zazakar muryarsa mai sanyi yake jero tambayoyin nan aman fuskarsa a hade take tamau
Baban cikinsu ne ya mike ya shiga fada masa ga yanda abin ya kasance ,
Juyowa yayi yana kallon mutanen da aka ce suna fada harda dambe, wai mata Balki sai tsuru tsuru take da idannu Wujdane kuwa ta sada kanta kasa ba,zaka ce ga kamaninta ba domin hijabinta ua rufe har kafafuwanta
Cike da takaici ya dafe kansa a ransa yana fadin kamar ta Allah da shigar nan take fada a titi, sannan ya tambayi kansa anya wannan aikin ba ajalinsa ya sako kansa a ciki ba??????
Cike da jin haushi ya bada umarnin a saki wa.inda fadan bai shafe su ba a bar su Wujdane kadai har iyayensu su zo,
Yana gama fada ya juya ya dauko wayarda da ky din motarsa rang rover ya fice dan zuwa gidan dan uwansa ya ga ya jikinsa
To fah Wujdane a cel🤦🏻♀
[3/27, 9:59 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*08*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Konci tashi ikon Allah, yau har ya kama sati na hudu da Wujdane ta dage kan hanyar makaranta, ba wai ta daina fita bane aa kunyar Malan ke sakawa ko kadan ta kasa daina zuwa makarantar, sannan kwazo irin na Wujdane ko nace baiwa ba abinda bata fahimta, sosai take gane karatun malansu aman a yi tambayar duniyar nan ba zata daga hannunta ba, haka kuma har yau bata da kawa a ajin bata shiga sabgar kowa
Yau Malan yusuf ya tashi da rashin mutuncin, tunda ya shigo yake kora koda takalminka ba na makarantar bane zai yi waje da kai ne sannan ya baka punishment,
Dalubai du sun nutsu, kowa ya kama kansa ba mai garajen wani yunkurin bale har kilu ta jawo masa bam
Cike da jin haushin Wujdane yanda take yi masa wani kalo da ya fasara a zuciyarsa kallon raini ne ya rubuta wani excercise na math a blackboard,
Kafin ya tayar da wanda zai je ya yi masa excercise din sai da ya tambaya wa zai je kamar yanda ya tsamata va wanda ya daga hannu domin a gaskiya akoy yar wahala
Kanta na kallon kasa kamar yanda ta saba, ba wanda zai ji muryarta sai ma ya rantse shi bai taba ji ba ba shi kadai ba du jama.ar ajin,
Ya jima yana kallon wajen wanda ya saka du daliban shan jinnin jikinsu domin da gani sun san zai zabo mutun ne ya tura
Kamar daga sama ta ji yana fadin" *WUJDANE MALAN LAMINU*
A firgice ta dago da kanta , ta sauke idannuwanta a fuskarsa
Cikin daure fuska ya ce" ki taso ki yi mana excercise din nan sannan kina yi kina kwatanta mana yanda aka yi kika yi hakan, idan ba haka ba zaki fuskanci tsatsauran hukunci na hutun sati guda
A cikin ranta take ayana" ka koreni ma idan kana so, sai wani gefe na zuciyarta ya tunatar da ita Malan fa ba zai ji dadi ba
Cike da jin haushi ta mike ta nufo shi, ta karba ta dan dakata ta karanta ,
Cike da kwarewa ta dora equation din ta shiga gabatar masu da harshen turanci,
Ba kalacin daliban dake yi mata kallon may be kwakwaluwar ba komai sai majina ba, harta malan Yusuf da ya kawo karan tsana ya dora mata a tunaninsa bata da kwakwaluwar zama a nan hanya ce aka yi mata kansa ya cika da mamaki, ta iya turanci a bakinta, to yaushe ta koya?
Ni kaina na cika da mamakin yaushe ta koya? Larabci dai ba mamaki idan tana yinsa tamkar balaraba har wani khal khal take da harshe sai ga abin mamaki wujdane da turanci sosai a bakinta
Har ta gama ta dawo kujerarta da ido suka rakata har ta zauna, ba mai bakin magana du ta kashe shi
Malan Yusuf ya shiga tafi a hankali, wanda wani irin kunyarta ya rufe shi, a fili ya shiga yi masu kwatance da ita a can kasan zuciyarsa ya shiga yaba mata , yaba kwazonta, nutsuwarta, tsarinta
Haka ya gama ya fice aka bi shi da kayansa har wajen motarsa yar madaidaiciya ya shige ya tafi abinsa
Zaune take a wajen pampo, tana kallon yanda wasu yan mata ke kalkalce kalkalcen kafafuwansu dan tafiya gida, sai dan waigawa take wajen ajin su Aisha aman har zuwa lokacin ba.a sake su ba
Tsaki ta ja ya fi a kirga ta dan waiga ta waigo
Ke wai bakya cire nikaf ne? Ya akayi kulun da nikaf?? Wata yar budurwa kyakyawa ke fadin hakan tana kokarin zama gefen Wujdane
Dago da kanta ta yi ta kali gefen budurwa, dan tura bakinta ta yi ta matsa kadan tana kawar da kanta gefe
Murmushi budurwar ta yi ta ce" ni kuwa ina son na yi kawance da ke, domin na yaba da nutsuwarki plz ki yi hakuri idan na takura maki
Kuma juyowa ta yi tana kallonta, still dai bata yi magana ba,
Ta yi murmushi ta ce"ni sunana Rumaisa, ina gefen pharmacy ne, na jima ina ganinki kin shiga ajin can, kina san zama nurse ne???
Kai wujdane ta dan girgiza ta kuma kallon kofar ajin su Aisha, bata cewa Rumaisa ufan ba
Rumaisa ta buda baki dan ta kuma yin magana Wujdane ta mike ta kakabe hijab dinta ta juya ta nufi kofa dan tafiyarta gida domin yau bama zata jirayi Aishar ba,
Tana tafe tana mitar ta rasa jarabar wasu yan matan
Tana zuwa kofar gidansu ta yi kicibus da Lukman, ya sha yadinsa fari kal ya caje gashin kansa ya saka agogonsa baki da bakin takalminsa, yana saman babur dinsa yana dan kada kafa har zuwa lokacin ya rasa yaron da zai taimaka masa ya shiga yayi masa magana da Wujdane
Kokarin rabawa ta gefensa take ta shige gida ya yi tsalen albarka ya tsaya a gabanta yana zuba mata murmushi
A fili ya ce" Alhamdulilah, yau dai Allah ya yarje min ganinki,
Bata cire nikaf din ba, kanta na kallon gefe tana fadin wannan akoy natace mai kuma ya zo yi gidan nan
Wannan zuwana na biyar ne yan mata, na samu ribar jin sunnanki ma abin ya gagara na rasa ke ce *AISHAR KO WUJDANE MAMA?*
dago da kanta ta yi tana mamakin Wujdane mama, wani dan murmushi ya subuce mata, wato yaran anguwar nan nema suke su lakaba mata sunnan da zai bi ta ko???