Sashe 19
Bani Da Zabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali Aishama ta fado samansu itama ta saki kuka, kuka na abinda ya riske ta, farin ciki take da bakin ciki, idan ta tuna Jamail ba ita ce a zuciyarsa ba, ta tuna halin da yayarta ke ciki sai ta ji komai ya fice mata, idan kuwa ta hango ita Aisha itace matar Jamail muradin ranta sai kawai wani dadi ya rufeta, hakan ya hadun mata ya bata wani irin nauyi a zuciyarta itama ta fashe da kuka
Inna sauraron magangannu take, yanda ake kaikaikai ku leko ku ga wanda aka daura aurensa da Wujdane, iye lale Allah na sonta, kaikaikai aman shima bai sani ba mahaifinsa ne, toh dama auren harda na Aisha? Toh sunnan mahaifinsu daya ko dai yayan mijin Aishar ne, aman ba.a ga mijin Aishar ba, iye angon Wujdane din ya tafi a mota a guje kamar baya son auren,
Rungume yayanta ta yi a jikinta ta saki labulen dakin ji take tamkar ta fita ta cewa jama.ar tsakar gidan su tafi ya isa hakanan ta gode, sai dai abin haushi yanzu ne ma wasu ke kara zuwa dan gulma
A kofar gida kuwa wasa sabon kallo, shagali kawai ake, sosai da sosai, daga nan aka kwasa dan zuwa masalaci wajen sauka, zo ka ga malan da Aba fuskokinsu fayau shagalinsu kawai suke suna amsar barkar da aminnan arziki ke yi masu
Dugunzuma suka yi inda Malan bai samu damar shigowa dan ya karawa inna bayani, harda su Abdul Fatah du suka yi masalaci kowane na mamakin wannan iko na Allah ( haka ne, wani baya auren matar wani, wani baya haihuwar dan wani tun ran gini tun ran zane )
Wuni aka yi gidan inna ana ta dafe dafe na abubuwan da ya sawaka, makota sun bude ciki sun yi nak, domin a gidajensu ba samun hakanan zasu yi ba, kowa mamakin ana dafa shinkafa da makaroni a sabgar gidan Malan sai kace wani atajiri harda nama da isasun kayan miya, idan ka ga yanda jama.a ke wawa sai abin ya baka mamaki
Kawayen su Aisha sun yi gefensu daban sun dora tukunya a zuwan na yan matan amarya ne
Kamar daga sama wajen yama sosai kake jin murya sama sama na tashi, ana zubar da tijara kala daban daban, muryar ta mutun biyu ce hakan ya saka inna a hankali ta sauke su Wujdane daga jikinta ita a tunaninta baci ma suka yi sai dai ta ga Wujdane ta bita da ido, a ranta tana mamakin taurin rai irin na Wujdane har yanzu ta ki ta yi kuka sai dai zuru zazabi kuwa ya rufeta ruf
Inna na fitowa ta ga wata datijiwa ce da jan hijabinta, sai wata budurwa ita kuwa da bakin hijab, cikin shigarsu ta mutunci shigarsu ba wani tsiraici ko rashin mutunci a cikinta, sannan masha Allah a wanke kal da su
Budurwar ce ta yiwa inna kallo daga sama har kasa ta ja wani uban tsaki ta juya wajen datijuwar ta ce" gogo ai inajin wannan itace uwar yar iskar domin a yanda aka kwatantata ance kama da aljannu ne da su
Juyowa Gogon nata ta yi ta ce" ohoooooo aho itace, to yayi daman ke muka zo ganni, ke yanzu in ba rashin hankali ba, yar taki ta gama yawon anguwa anguwa gida gida, ance watarana bama a gida take kwana ba idan tayi daren yawonta, shine kuka yiwa yarona asiri kuka shanye mana shi har ya kasance baya ji baya ganni sai ita ko? To ta Allah ba taku ba domin Sabra aka aura masa kuma itace matar Lukmanu har gaban abada, mutanen banza mayu, idan ba son zuciya ba baku haifa min dan ba baku rainar min ba aman da anga yana da dan abin hannunsa hikenan an like mas har ana tarda hi wajen aikinsa dan a kara damke hi? Ai idan takamarka sauko wani a kan hanya ya kwana
Inna kam yau ta ga rana gannin idonta, a yau ta ga jarabawa kala daban daban, a hankali ta matso tana kokarin gannin ta kontar da wannan tarzomar, ta shiga lalaba su Mahaifiyar Lukman Sabra matar da aka aura masa aman sai tirjewa suke suna kara zubar da rashin mutunci suna zage zage , ba inna kadai ba harda Malan sai sun kama sunnansa su zuba rashin mutunci
Du taron jama.ar nan dake wajen bikin kawai an taru kowace na dauka da idannuwanta , da kunnuwanta dan ta ji dadin bayar da labari, ba wace ta yi yunkurin shiga, ba abinda ya kawosu kennan ba, shigarwa wani fada? Aa, inna baiwar Allah zuciyarta ta karaya haka hawaye ke silalo mata wani na korar wani tana sharewa tana kokarin basu hakuri kan su tafi
Wujdane ce firgigit ta mike zaune, ta sauke idannuwanta saman Aisha dake zaune jikinta na bari, tana son fita tana tsoron maganar anguwar nan nasu, mai za.a ce da su idan ta fita? Dama an yi masu sunna yau yau din nan idan ta fita ai sai a kara a sama
A hankali Wujdane ta yunkura ta mike, hijabin dake jikinta ta cire inda gashin kanta ya yi lambar a gadon bayanta da dan ribom dinta, doguwar riga ce aka yi mata ta atampa wace ta yi mata das a jikinta ta fitar da wani kyau nata, idannuwanta ba kwali aman kamar ta saka, lips dinta kuwa ainahi ma pink kolor ne ga cicije su da ta wuni yi sai suka kara yin ja suna sheki abinsu, idannuwanta sun rufe da wannan tijara da take tsintowa,
Yelemun kuwa tana daga labulen dakin ta ga du yan anguwar sai kus kus suke suna dariya kasakasa, yan matan amaryar kansu sun cakulu da su , innarta na faman ta tsayar da rogimar aman wa.innan mata biyu tamkar zugasu take
Yaye labulen dakin ta yi gaba dayansa ta fito ta karaso gaban mutanen su duka ta ja ta tsaya,
Idannuwanta ta dago ta yarfawa Sabra dake magana wace tsitttt sai da ta katse maganar nata kafin take ci gaba daga inda ta tsaya tana kara matsawa kusa da mahaifiyar Lukman
Ai gogo kin ganta, irin jan fatan nan karuwan kasashen waje an gama shaye shay............
......tsittttty kake ji maganarta ta katse, da sauri du aka kalo Wujdane wace ta dauketa da mari, du sai mamakin daman haka wujdane ta keru suke,
Gaba dayanku kowace ta tatara ku fice a gidan mu, walahi talahi yanzu yanzu ko na gwada maku na fi ku rashin mutunci yan kwal uba kai, Wujdane ce ta fada idannuwanta kyar a kan daga iyayen har yayan,
Gannin sun tsaya suna shewa ana tafawa ana kallonta irin an raina maka hankalin nan ya saka ta juya da gudu wajen murhu da ake dori,
Wujdane bata damu da zafin tukunyar da suka kuma dorawa ba ta ruwan zafin ta dora hannunta ta tunkude tukunyar, marfinta ta dauko ta shiga kwasar garwashin da yayi jajajir yana ci da itace ai kuwa tace da wa Allah ya hadata idan ba su ba
Nan da nan sai ihu da kururuwa ya tashi na jama.a haka suke fitowa a guje ita kuwa kamar sabuwar kamu tana nufosu tana dana masu ashar ranta a matukar bace tana fadin .......?
[3/27, 10:00 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*23*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Haka suka raba dare ba wada ta samu rintsawa a cikin su ,
Kamar yanda suka saba gidan inna tun karfe shida suka fito falo, nan fa suka nemi kayan aiki wanda Lami mai taya Mom shara da wanke wanke ta gama sallah tana jan carbi ta basu kayan aikin tana mamaki a ranta, amaren ne zankada zankada haka da su zasu yi aiki? Gum dai ta yi da dan bakinta gulma na cinta
Fitowa suka yi daga kicin din domin tare suka shiga ta fitar masu da kayan aikin harda na goge goge bayan shara
Falon Mom ba dai girma ba, hakan ya saka su rabuwa suka kamo gefe gefe suna shararsu
Aisha ta cire hijabinta ta ajiye nan kasan capet din inda Wujdane kuwa ta daure shi a tsatsonta dan su yi aikinsu cikin nutsuwa
Cikin kankannin lokaci suka hade sharar waje guda kafin suke raba abin gugar suka kamo tun daga lungunnan wanda rabonsa da hakan tun sallah
Daga masalaci suka sauko, kiran gagawar da Aba ya yi masu, Alaidine ne da Jamail sai Aba
Aba ke gaba, Alaidine na biye da shi a baya sai Jamail, kowanne da carbinsa yana dan ja
Zuciyar Alaidine cike take da tambayoyin kar dai a je Aba kiransu ne yayi su tafi da matan da ya kakaba masu? Aba kiran menene wannan ya yi masu haka? Lafiya tun karfe biyar ya umarcesu da yake abin hawa ne da su, gashi yanzu asuba na yi zaka ga musulmai na ta fitowa domin zuwa masalaci, dan haka yana bukatar du gabatar da sallah a masalacin anguwarsa dan yana son yin magana da su, abinda dai ya fi basu tsoro gaba dayansu shine aba ya kasa hakura har safiya ta yi ?
Suna shigowa gidan ya kara umartarsu da su je , wato su biyo bayansa ciki
Aba ya fara sako kafarsa falon da salama a bakinsa, domin koda ba kowa ya dace du musulmi zai shigo waje ya yi salama, balatana ya san Momyn yara da kuma sabko dan ta yi masa break, aman me, sai yan mata biyu yake ganni suna ta faman gugan capet
Da sauri Aisha ta janyo hijabinta a saman kujera ta zurmuka wanda hakan bai bata damar mikewa ba,
Wujdane dake zaune dangalgal saman nata ta saka hannunta tana ja , tana ja , gannin ba zai fito fa ya saka ta mikewa tsaye a hankali kanta a kasa , gashin kanta da aka yiwa parking har gaban goshinta ya zubo sosai daga gaban rigarta har ya fice tsayin wajen mamarta,
Inna sauraron magangannu take, yanda ake kaikaikai ku leko ku ga wanda aka daura aurensa da Wujdane, iye lale Allah na sonta, kaikaikai aman shima bai sani ba mahaifinsa ne, toh dama auren harda na Aisha? Toh sunnan mahaifinsu daya ko dai yayan mijin Aishar ne, aman ba.a ga mijin Aishar ba, iye angon Wujdane din ya tafi a mota a guje kamar baya son auren,
Rungume yayanta ta yi a jikinta ta saki labulen dakin ji take tamkar ta fita ta cewa jama.ar tsakar gidan su tafi ya isa hakanan ta gode, sai dai abin haushi yanzu ne ma wasu ke kara zuwa dan gulma
A kofar gida kuwa wasa sabon kallo, shagali kawai ake, sosai da sosai, daga nan aka kwasa dan zuwa masalaci wajen sauka, zo ka ga malan da Aba fuskokinsu fayau shagalinsu kawai suke suna amsar barkar da aminnan arziki ke yi masu
Dugunzuma suka yi inda Malan bai samu damar shigowa dan ya karawa inna bayani, harda su Abdul Fatah du suka yi masalaci kowane na mamakin wannan iko na Allah ( haka ne, wani baya auren matar wani, wani baya haihuwar dan wani tun ran gini tun ran zane )
Wuni aka yi gidan inna ana ta dafe dafe na abubuwan da ya sawaka, makota sun bude ciki sun yi nak, domin a gidajensu ba samun hakanan zasu yi ba, kowa mamakin ana dafa shinkafa da makaroni a sabgar gidan Malan sai kace wani atajiri harda nama da isasun kayan miya, idan ka ga yanda jama.a ke wawa sai abin ya baka mamaki
Kawayen su Aisha sun yi gefensu daban sun dora tukunya a zuwan na yan matan amarya ne
Kamar daga sama wajen yama sosai kake jin murya sama sama na tashi, ana zubar da tijara kala daban daban, muryar ta mutun biyu ce hakan ya saka inna a hankali ta sauke su Wujdane daga jikinta ita a tunaninta baci ma suka yi sai dai ta ga Wujdane ta bita da ido, a ranta tana mamakin taurin rai irin na Wujdane har yanzu ta ki ta yi kuka sai dai zuru zazabi kuwa ya rufeta ruf
Inna na fitowa ta ga wata datijiwa ce da jan hijabinta, sai wata budurwa ita kuwa da bakin hijab, cikin shigarsu ta mutunci shigarsu ba wani tsiraici ko rashin mutunci a cikinta, sannan masha Allah a wanke kal da su
Budurwar ce ta yiwa inna kallo daga sama har kasa ta ja wani uban tsaki ta juya wajen datijuwar ta ce" gogo ai inajin wannan itace uwar yar iskar domin a yanda aka kwatantata ance kama da aljannu ne da su
Juyowa Gogon nata ta yi ta ce" ohoooooo aho itace, to yayi daman ke muka zo ganni, ke yanzu in ba rashin hankali ba, yar taki ta gama yawon anguwa anguwa gida gida, ance watarana bama a gida take kwana ba idan tayi daren yawonta, shine kuka yiwa yarona asiri kuka shanye mana shi har ya kasance baya ji baya ganni sai ita ko? To ta Allah ba taku ba domin Sabra aka aura masa kuma itace matar Lukmanu har gaban abada, mutanen banza mayu, idan ba son zuciya ba baku haifa min dan ba baku rainar min ba aman da anga yana da dan abin hannunsa hikenan an like mas har ana tarda hi wajen aikinsa dan a kara damke hi? Ai idan takamarka sauko wani a kan hanya ya kwana
Inna kam yau ta ga rana gannin idonta, a yau ta ga jarabawa kala daban daban, a hankali ta matso tana kokarin gannin ta kontar da wannan tarzomar, ta shiga lalaba su Mahaifiyar Lukman Sabra matar da aka aura masa aman sai tirjewa suke suna kara zubar da rashin mutunci suna zage zage , ba inna kadai ba harda Malan sai sun kama sunnansa su zuba rashin mutunci
Du taron jama.ar nan dake wajen bikin kawai an taru kowace na dauka da idannuwanta , da kunnuwanta dan ta ji dadin bayar da labari, ba wace ta yi yunkurin shiga, ba abinda ya kawosu kennan ba, shigarwa wani fada? Aa, inna baiwar Allah zuciyarta ta karaya haka hawaye ke silalo mata wani na korar wani tana sharewa tana kokarin basu hakuri kan su tafi
Wujdane ce firgigit ta mike zaune, ta sauke idannuwanta saman Aisha dake zaune jikinta na bari, tana son fita tana tsoron maganar anguwar nan nasu, mai za.a ce da su idan ta fita? Dama an yi masu sunna yau yau din nan idan ta fita ai sai a kara a sama
A hankali Wujdane ta yunkura ta mike, hijabin dake jikinta ta cire inda gashin kanta ya yi lambar a gadon bayanta da dan ribom dinta, doguwar riga ce aka yi mata ta atampa wace ta yi mata das a jikinta ta fitar da wani kyau nata, idannuwanta ba kwali aman kamar ta saka, lips dinta kuwa ainahi ma pink kolor ne ga cicije su da ta wuni yi sai suka kara yin ja suna sheki abinsu, idannuwanta sun rufe da wannan tijara da take tsintowa,
Yelemun kuwa tana daga labulen dakin ta ga du yan anguwar sai kus kus suke suna dariya kasakasa, yan matan amaryar kansu sun cakulu da su , innarta na faman ta tsayar da rogimar aman wa.innan mata biyu tamkar zugasu take
Yaye labulen dakin ta yi gaba dayansa ta fito ta karaso gaban mutanen su duka ta ja ta tsaya,
Idannuwanta ta dago ta yarfawa Sabra dake magana wace tsitttt sai da ta katse maganar nata kafin take ci gaba daga inda ta tsaya tana kara matsawa kusa da mahaifiyar Lukman
Ai gogo kin ganta, irin jan fatan nan karuwan kasashen waje an gama shaye shay............
......tsittttty kake ji maganarta ta katse, da sauri du aka kalo Wujdane wace ta dauketa da mari, du sai mamakin daman haka wujdane ta keru suke,
Gaba dayanku kowace ta tatara ku fice a gidan mu, walahi talahi yanzu yanzu ko na gwada maku na fi ku rashin mutunci yan kwal uba kai, Wujdane ce ta fada idannuwanta kyar a kan daga iyayen har yayan,
Gannin sun tsaya suna shewa ana tafawa ana kallonta irin an raina maka hankalin nan ya saka ta juya da gudu wajen murhu da ake dori,
Wujdane bata damu da zafin tukunyar da suka kuma dorawa ba ta ruwan zafin ta dora hannunta ta tunkude tukunyar, marfinta ta dauko ta shiga kwasar garwashin da yayi jajajir yana ci da itace ai kuwa tace da wa Allah ya hadata idan ba su ba
Nan da nan sai ihu da kururuwa ya tashi na jama.a haka suke fitowa a guje ita kuwa kamar sabuwar kamu tana nufosu tana dana masu ashar ranta a matukar bace tana fadin .......?
[3/27, 10:00 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*23*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Haka suka raba dare ba wada ta samu rintsawa a cikin su ,
Kamar yanda suka saba gidan inna tun karfe shida suka fito falo, nan fa suka nemi kayan aiki wanda Lami mai taya Mom shara da wanke wanke ta gama sallah tana jan carbi ta basu kayan aikin tana mamaki a ranta, amaren ne zankada zankada haka da su zasu yi aiki? Gum dai ta yi da dan bakinta gulma na cinta
Fitowa suka yi daga kicin din domin tare suka shiga ta fitar masu da kayan aikin harda na goge goge bayan shara
Falon Mom ba dai girma ba, hakan ya saka su rabuwa suka kamo gefe gefe suna shararsu
Aisha ta cire hijabinta ta ajiye nan kasan capet din inda Wujdane kuwa ta daure shi a tsatsonta dan su yi aikinsu cikin nutsuwa
Cikin kankannin lokaci suka hade sharar waje guda kafin suke raba abin gugar suka kamo tun daga lungunnan wanda rabonsa da hakan tun sallah
Daga masalaci suka sauko, kiran gagawar da Aba ya yi masu, Alaidine ne da Jamail sai Aba
Aba ke gaba, Alaidine na biye da shi a baya sai Jamail, kowanne da carbinsa yana dan ja
Zuciyar Alaidine cike take da tambayoyin kar dai a je Aba kiransu ne yayi su tafi da matan da ya kakaba masu? Aba kiran menene wannan ya yi masu haka? Lafiya tun karfe biyar ya umarcesu da yake abin hawa ne da su, gashi yanzu asuba na yi zaka ga musulmai na ta fitowa domin zuwa masalaci, dan haka yana bukatar du gabatar da sallah a masalacin anguwarsa dan yana son yin magana da su, abinda dai ya fi basu tsoro gaba dayansu shine aba ya kasa hakura har safiya ta yi ?
Suna shigowa gidan ya kara umartarsu da su je , wato su biyo bayansa ciki
Aba ya fara sako kafarsa falon da salama a bakinsa, domin koda ba kowa ya dace du musulmi zai shigo waje ya yi salama, balatana ya san Momyn yara da kuma sabko dan ta yi masa break, aman me, sai yan mata biyu yake ganni suna ta faman gugan capet
Da sauri Aisha ta janyo hijabinta a saman kujera ta zurmuka wanda hakan bai bata damar mikewa ba,
Wujdane dake zaune dangalgal saman nata ta saka hannunta tana ja , tana ja , gannin ba zai fito fa ya saka ta mikewa tsaye a hankali kanta a kasa , gashin kanta da aka yiwa parking har gaban goshinta ya zubo sosai daga gaban rigarta har ya fice tsayin wajen mamarta,