Sashe 5
Bani Da Zabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sam malan Yusuf bai gani ba, aman daliban da suka juyo kowace kallon mamaki take yi mata, kasa kasa Aisata ta cewa makociyarta" ke kinga wata tamkar ba mutun ba? Ji fa farin fuskarta ko dai wata hoda ce haka ta shafa bayan an hana mak up a makaranta????
[3/27, 9:58 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*07*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Haka kuwa suka yi suka fitar da sauran jama.ar nan suka bar daga Wujdane sai Balki
Mairo na fita ta shiga surfa sauki ta dauki adaidaita ta yi masa kwatance har kofar masalaci baba wanda Malan kan je ya bayar da karatu manya manyan mutane da du talata da yama yakan yi hakan
Tana sauka ta nemi gu ta rabe, ita bata ma san ya zata yi ta samu malan din ba, sannan jama.ar dake kai kawo ba wasu kananan mutane bane bale ta nemi alfarmar a yi mata magana da Malan
Can dai tana zaunen nan wani dan saurayi fari dogo ya zo shigewa ,
Da sauri ta mike ta ce" bawan Allah dan Allah ka ce da malan yarsa na kofa na yi masa magana
Dan dakatawa yayi yana kallonta, a firgice take da alama ba lafiya hakan ya saka ya shiga cikin masalacin cikin nutsuwa ya yiwa Malan dij magana
Cike da mamaki Malan ya fito yana ayana yayansa basu taba zuwa nemansa ba du rintsi, wannan ya tabata ba lafiya ba
Yana fitowa Mairo ta zube jikinta na bari ta kwashe masa komai yanda aka yi ta fada masa ta dodoka rantsuwar cewa ba Wujdane ce ta fara tsokanar ba
Malan baima san mai zai ce da ita ba, cikin sasarfa ya yi mata hani da fadawa Inna, sannan ya juya cikin masalacin dan yi masu salama
Wannan dan saurayin ke kallon yannayin malan, daman akoy shakuwa sosai tsakaninsa da malan, sarai yana mutunta shi domin shi dai bai taba gannin ko jin wani abu marar dadi a tare da malan
Mikewa yayi da sauri ya biyo bayansa gannin yanda yake tafka sauri
Cikin daga murya ya ce" MALAN, MALAN , domin shi har ya fara shesheka bazai iya irin tafiyar nan ta malan ba
Dakatawa Malan ya yi ya juyo, cike da mamaki ya amsa da " na.am *JAMAIL*?
Karasowa Jamail ya yi ya ce" malan sai na ga kamar ba lafiya ba, ka yi hakuri haka kawai ina sonka a raina malan, Allah dai ya sa lafiya?
Murmushin yake malan din ya saki, shi kansa bai san lokacin da ya furta " police station na hanyar yan Babura zan je
Kara matsowa Jamail ya yi cike da mamakin mai zai kai malan can, wajen aikin yayansa ne, baban office ne yayansa Anwar ke jan wajen , aman ba zai yi masa tambayar mai zai je ya yi ba sai dai ya ce" Lah ai wajen aikin yaya ne, yaya Anwar din nan? Shima yana zuwa nan din ranar lahadi yana daukan karatu
Murmushi malan yayi ya ce " masha Allah Jamail, masha Allah
Dan dakatawa ya yi, shi bai ce wani abin ba , shi kuwa jamail haka kawai ya ga ba zai iya barin malan ya tafi haka ba
Jamail ya ce" Malan mu tafi na kaika mana, da nisa sosai kuma ka ga kafin ka samu abin hawa a anguwar nan an hana motocin haya shigowa sai ka fita sosai wanda a kala zaka yi tafiyar awa ko fi wai danma kana saukin nan, dan haka mu je na kaika dan Allah
Ya karashe yana mai hada hannayensa waje guda
Ajiyar zuciya malan ya saki ya ce" mu je Jamail
Juyawa Jamail din ya yi malan na biye da shi dan zuwa gidansu ya dauko mota
Malan dan dardar yake a bayan Jamail, bama zai iya daga kansa ya karewa ginin katangar kalo ba bale har ya ga tsayinta, da alama daga ciki hawa hawa ne, wani irin zane ne aka yiwa ginnin daga kofa wata fulawa manya manya, kofar shigar kuwa glass ce, irin glass din nan da bata fashewa ko da bindiga sai bomb, sannan kalar blu mai duhu ce ba.a gannin mai ficewa,
Wata yar camera ce a jikin kofar daga sama wada ke haska mai shigowa da mai fita komai da ya shafi kofar gidan,
Ham Malan ke kallon wannan gini kaf anguwar bai ga ginnin da ya kai nan tsaruwa girma shiga ido ba, wai baima shiga ciki ba , kennan nan ne gidan yayan nasu da Jamail ke yawan zuwa yana wuni domin yayan nasu na yawan yin rashin lafiya,
Yatsarsa ya dora kan wani abu, babar yatsarsa , sai da abin yayi zuzu scan sannan ya bada wani pippp sai kofar ta budu
A hankali malan ya daga kafarsa ya saka ya bi bayan Jamail bakinsa cike da adu.o.i yana mai fatan Allah ubangiji ya datar da mu a janatul firdaus, wai wannan gidan duniya ne?
A gaskiya fadin tsaruwar cikin gidan nan bazai yiwu ba, just ka kiyasta iya hangen ka ka saka a ranka ya fi gaban hakan, gaba daya ginnin tsarin fallon ba a kasa yake ba a tsakiya yake, Malan tsoro ne ya rufe shi ya ja ya tsaya yana tunanin wai mai yake haka ne? Ya biyo yaro haka kawai bayan ga Wujdane dinsa can a rufe????
Lalalal broth, yanzu ka dawo mu kuwa yanzu zamu je ai wajen aikin naka, ka ga Malan ne wanda ke bada karatu a masalacin yaya, shine zai je na shigo na dauki mota na kaishi domin da nisa
Matsowa Anwar yayi yana dan dukawa yana mikawa Malan hannun irin girmamawar nan yana gaishe shi cike da mutuntawa
Malan yayi mamakin tarbiyar yaren nan, mafi yawancin yayan masu fada a jin nan sukan dauki talaka tamkar wani abin kyama aman wa.innan yaren sun mutunta shi sosai, yayi murna gannin hakan
Har Anwar ya juya zai fice ya dawo ya ce" Ni malan, lafiya zaka je can office din? Domin na fito idan abin sai an ganni ne kar ku je ku wahala sai na baku lokaci gobe da safe insha allah ko???
Cike da fargaba Malan Aminu ya dago kansa yana duban Anwar, hannayensa ya hade waje guda ya ce" yaro kar dai ka ce min sai kana nan za.a iya sakin mutun? Yarinyata ce ta yi fada aka kaita tana wajen naku abokiyar tafiyar tata ta zo tace min ance sai iyayenta sun zo? Yaro idan sai gobe ai sai dai nima na je kofar wajen aikin mu kwan tare da safen sai mu shiga gidan tare dan ban san ya innarsu zata dauki zancen ba
Malan ya karashe yana dan sada kansa kasa
Gaba daya Anwar ji yayi ba dadi, kansa ya dafe tabas cikin yan matan nan biyu ne, tausayin malan ya darsun masa a zuciyarsa har ya fara tunanin da shi ne da ya zai yi? Da dukan alamu kuma Malan din a ganninsa ba wani abin kirki a hannunsa hasken alkur.ani ke kara cika haibarsa a idannuwa,
Juyawa ya yi ya kali Jamail ya shagwabe fuska tamkar zai saki kuka ya juya falo yana tunanin shi da ya zo ne dan gannin jikin broth dinsa
Please yaya karka bar mace mai rauni dan kawai rigimar fada ta kwana a cel, plz mu tafi yaya, cewar Jamail yana hade hannayensa waje guda
Kai Anwar ya dan girgiza ya ce" Bismillah malan
Ya yi gaba ya budewa Malan gidan gaba shima ya zagaya dan yayi driving, dar Jamail ya shige baya yana sasada kai dan kar a kore shi
Suna karasawa direct office dinsa ya karasa da su Malan , ya yi umarnin a fitar masa da su Wujdane a kawo su office
Har yama ta yi sosai cike da mamaki suka shiga domin fitar da su
Balki ta ci kuka har ta gode Allah, Wujdane kuwa ta ja hijabinta dan sama sama ta kuma rufe daga goshinta, ita damuwarta daya innarta da kuma Malan
Ku fice mu tafi , wani bakin police ya yi musu tsawa
Cike da dan fargaba ta dago da idannuwanta, ta sauke su a bayansa ya juya baya zai fice yana nufin su bi bayansa
Balki ce ta mike jikinta na rawa ta ce" wujdane kar mu bi shi wly ance fada yayan mutane suke yi fa???
Wata harara Wujdane ta banka mata ba tsoro ko dar ta bi bayan shi duda a kasan zuciyarta banda adu.ar tsari da take ita kanta a tsoracen take aman bata nunawa ko daya
Bayan ya shiga suka shigo su ma, kanta a kasa bata daga bama bale ta ga mutanen da ke ciki
Anwar ya ce" Malan wacece yar taka????
Malan ya nuno Wujdane ya ce" ga tanan
Da sauri Wujdane ta dago da fuskarta tana jan hijabinta baya, bata taba jin kunyar mahaifinta kamar na yau ba, kwarai da ake cewa yaro ke jawa iyayensa, yanzu ko su Yayanta Abdul fatah basu kawo malan police station ba sai ita? Wani abin bai taba kawo shi ba yau sanadiyar ya haifeta gashi tsamotsamo a tsaye a wajen,
Sada kanta ta yi hawaye na ziraro mata wanda haka kawai ta ji shi na mahaifinta , bata san nawa aka yanka masa kafin ya fitar da ita daga wajen nan, wani haushin Balki ya tirnuke ta ta dago da kanta ta Bankawa Balkin harara na tsana ta ja dan karamin tsaki
Malan ya girgiza kai, ya juya wajen Anwar ya ce" wato yaro, cikin ikon Allah ka haifi da ne baka haifi halayensa ba, ita dai wannan yarinya idan ka ga mahaifiyarta sai ka rantse da ba ita ta haifeta ba , domin fadima akoy hakuri da kawar da kai,
[3/27, 9:58 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*07*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Haka kuwa suka yi suka fitar da sauran jama.ar nan suka bar daga Wujdane sai Balki
Mairo na fita ta shiga surfa sauki ta dauki adaidaita ta yi masa kwatance har kofar masalaci baba wanda Malan kan je ya bayar da karatu manya manyan mutane da du talata da yama yakan yi hakan
Tana sauka ta nemi gu ta rabe, ita bata ma san ya zata yi ta samu malan din ba, sannan jama.ar dake kai kawo ba wasu kananan mutane bane bale ta nemi alfarmar a yi mata magana da Malan
Can dai tana zaunen nan wani dan saurayi fari dogo ya zo shigewa ,
Da sauri ta mike ta ce" bawan Allah dan Allah ka ce da malan yarsa na kofa na yi masa magana
Dan dakatawa yayi yana kallonta, a firgice take da alama ba lafiya hakan ya saka ya shiga cikin masalacin cikin nutsuwa ya yiwa Malan dij magana
Cike da mamaki Malan ya fito yana ayana yayansa basu taba zuwa nemansa ba du rintsi, wannan ya tabata ba lafiya ba
Yana fitowa Mairo ta zube jikinta na bari ta kwashe masa komai yanda aka yi ta fada masa ta dodoka rantsuwar cewa ba Wujdane ce ta fara tsokanar ba
Malan baima san mai zai ce da ita ba, cikin sasarfa ya yi mata hani da fadawa Inna, sannan ya juya cikin masalacin dan yi masu salama
Wannan dan saurayin ke kallon yannayin malan, daman akoy shakuwa sosai tsakaninsa da malan, sarai yana mutunta shi domin shi dai bai taba gannin ko jin wani abu marar dadi a tare da malan
Mikewa yayi da sauri ya biyo bayansa gannin yanda yake tafka sauri
Cikin daga murya ya ce" MALAN, MALAN , domin shi har ya fara shesheka bazai iya irin tafiyar nan ta malan ba
Dakatawa Malan ya yi ya juyo, cike da mamaki ya amsa da " na.am *JAMAIL*?
Karasowa Jamail ya yi ya ce" malan sai na ga kamar ba lafiya ba, ka yi hakuri haka kawai ina sonka a raina malan, Allah dai ya sa lafiya?
Murmushin yake malan din ya saki, shi kansa bai san lokacin da ya furta " police station na hanyar yan Babura zan je
Kara matsowa Jamail ya yi cike da mamakin mai zai kai malan can, wajen aikin yayansa ne, baban office ne yayansa Anwar ke jan wajen , aman ba zai yi masa tambayar mai zai je ya yi ba sai dai ya ce" Lah ai wajen aikin yaya ne, yaya Anwar din nan? Shima yana zuwa nan din ranar lahadi yana daukan karatu
Murmushi malan yayi ya ce " masha Allah Jamail, masha Allah
Dan dakatawa ya yi, shi bai ce wani abin ba , shi kuwa jamail haka kawai ya ga ba zai iya barin malan ya tafi haka ba
Jamail ya ce" Malan mu tafi na kaika mana, da nisa sosai kuma ka ga kafin ka samu abin hawa a anguwar nan an hana motocin haya shigowa sai ka fita sosai wanda a kala zaka yi tafiyar awa ko fi wai danma kana saukin nan, dan haka mu je na kaika dan Allah
Ya karashe yana mai hada hannayensa waje guda
Ajiyar zuciya malan ya saki ya ce" mu je Jamail
Juyawa Jamail din ya yi malan na biye da shi dan zuwa gidansu ya dauko mota
Malan dan dardar yake a bayan Jamail, bama zai iya daga kansa ya karewa ginin katangar kalo ba bale har ya ga tsayinta, da alama daga ciki hawa hawa ne, wani irin zane ne aka yiwa ginnin daga kofa wata fulawa manya manya, kofar shigar kuwa glass ce, irin glass din nan da bata fashewa ko da bindiga sai bomb, sannan kalar blu mai duhu ce ba.a gannin mai ficewa,
Wata yar camera ce a jikin kofar daga sama wada ke haska mai shigowa da mai fita komai da ya shafi kofar gidan,
Ham Malan ke kallon wannan gini kaf anguwar bai ga ginnin da ya kai nan tsaruwa girma shiga ido ba, wai baima shiga ciki ba , kennan nan ne gidan yayan nasu da Jamail ke yawan zuwa yana wuni domin yayan nasu na yawan yin rashin lafiya,
Yatsarsa ya dora kan wani abu, babar yatsarsa , sai da abin yayi zuzu scan sannan ya bada wani pippp sai kofar ta budu
A hankali malan ya daga kafarsa ya saka ya bi bayan Jamail bakinsa cike da adu.o.i yana mai fatan Allah ubangiji ya datar da mu a janatul firdaus, wai wannan gidan duniya ne?
A gaskiya fadin tsaruwar cikin gidan nan bazai yiwu ba, just ka kiyasta iya hangen ka ka saka a ranka ya fi gaban hakan, gaba daya ginnin tsarin fallon ba a kasa yake ba a tsakiya yake, Malan tsoro ne ya rufe shi ya ja ya tsaya yana tunanin wai mai yake haka ne? Ya biyo yaro haka kawai bayan ga Wujdane dinsa can a rufe????
Lalalal broth, yanzu ka dawo mu kuwa yanzu zamu je ai wajen aikin naka, ka ga Malan ne wanda ke bada karatu a masalacin yaya, shine zai je na shigo na dauki mota na kaishi domin da nisa
Matsowa Anwar yayi yana dan dukawa yana mikawa Malan hannun irin girmamawar nan yana gaishe shi cike da mutuntawa
Malan yayi mamakin tarbiyar yaren nan, mafi yawancin yayan masu fada a jin nan sukan dauki talaka tamkar wani abin kyama aman wa.innan yaren sun mutunta shi sosai, yayi murna gannin hakan
Har Anwar ya juya zai fice ya dawo ya ce" Ni malan, lafiya zaka je can office din? Domin na fito idan abin sai an ganni ne kar ku je ku wahala sai na baku lokaci gobe da safe insha allah ko???
Cike da fargaba Malan Aminu ya dago kansa yana duban Anwar, hannayensa ya hade waje guda ya ce" yaro kar dai ka ce min sai kana nan za.a iya sakin mutun? Yarinyata ce ta yi fada aka kaita tana wajen naku abokiyar tafiyar tata ta zo tace min ance sai iyayenta sun zo? Yaro idan sai gobe ai sai dai nima na je kofar wajen aikin mu kwan tare da safen sai mu shiga gidan tare dan ban san ya innarsu zata dauki zancen ba
Malan ya karashe yana dan sada kansa kasa
Gaba daya Anwar ji yayi ba dadi, kansa ya dafe tabas cikin yan matan nan biyu ne, tausayin malan ya darsun masa a zuciyarsa har ya fara tunanin da shi ne da ya zai yi? Da dukan alamu kuma Malan din a ganninsa ba wani abin kirki a hannunsa hasken alkur.ani ke kara cika haibarsa a idannuwa,
Juyawa ya yi ya kali Jamail ya shagwabe fuska tamkar zai saki kuka ya juya falo yana tunanin shi da ya zo ne dan gannin jikin broth dinsa
Please yaya karka bar mace mai rauni dan kawai rigimar fada ta kwana a cel, plz mu tafi yaya, cewar Jamail yana hade hannayensa waje guda
Kai Anwar ya dan girgiza ya ce" Bismillah malan
Ya yi gaba ya budewa Malan gidan gaba shima ya zagaya dan yayi driving, dar Jamail ya shige baya yana sasada kai dan kar a kore shi
Suna karasawa direct office dinsa ya karasa da su Malan , ya yi umarnin a fitar masa da su Wujdane a kawo su office
Har yama ta yi sosai cike da mamaki suka shiga domin fitar da su
Balki ta ci kuka har ta gode Allah, Wujdane kuwa ta ja hijabinta dan sama sama ta kuma rufe daga goshinta, ita damuwarta daya innarta da kuma Malan
Ku fice mu tafi , wani bakin police ya yi musu tsawa
Cike da dan fargaba ta dago da idannuwanta, ta sauke su a bayansa ya juya baya zai fice yana nufin su bi bayansa
Balki ce ta mike jikinta na rawa ta ce" wujdane kar mu bi shi wly ance fada yayan mutane suke yi fa???
Wata harara Wujdane ta banka mata ba tsoro ko dar ta bi bayan shi duda a kasan zuciyarta banda adu.ar tsari da take ita kanta a tsoracen take aman bata nunawa ko daya
Bayan ya shiga suka shigo su ma, kanta a kasa bata daga bama bale ta ga mutanen da ke ciki
Anwar ya ce" Malan wacece yar taka????
Malan ya nuno Wujdane ya ce" ga tanan
Da sauri Wujdane ta dago da fuskarta tana jan hijabinta baya, bata taba jin kunyar mahaifinta kamar na yau ba, kwarai da ake cewa yaro ke jawa iyayensa, yanzu ko su Yayanta Abdul fatah basu kawo malan police station ba sai ita? Wani abin bai taba kawo shi ba yau sanadiyar ya haifeta gashi tsamotsamo a tsaye a wajen,
Sada kanta ta yi hawaye na ziraro mata wanda haka kawai ta ji shi na mahaifinta , bata san nawa aka yanka masa kafin ya fitar da ita daga wajen nan, wani haushin Balki ya tirnuke ta ta dago da kanta ta Bankawa Balkin harara na tsana ta ja dan karamin tsaki
Malan ya girgiza kai, ya juya wajen Anwar ya ce" wato yaro, cikin ikon Allah ka haifi da ne baka haifi halayensa ba, ita dai wannan yarinya idan ka ga mahaifiyarta sai ka rantse da ba ita ta haifeta ba , domin fadima akoy hakuri da kawar da kai,