Sashe 20
Bani Da Zabi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zani ne a jikinta wanda ta tumurmure shi da hijabin, kokarin koncewa take harda zannin dan dimaucewa da gannin maza har uku wanda Jamail ne kadai ta sheda a cikinsu , domin ko Aba ita bata taba haduwa da shi ba
Kamar wanda aka dasa yake kallonta, gannin abinda take shirin yi ya saka shi sada kansa kasa sosai tamkar yana gaban hukuma kuma ya aikata laifi, tsaki yake ja can kasan zuciyarsa na wannan bata da hankali zata kuncewa mutane wani bakin zani, domin saman doguwar rigarta ne ta dora zannin Lami mai dati dan kar abayarta ta yi dati Aba kuwa tuni ya haye sama dan kiran Mom, Jamail kuwa juyar da bayansa ya yi tun lokacin da Aisha zata saka nata hijabin yana irga bugun zuciyarsa,
Lalalalala, na shige su yau nayi baci har haka , kai gajiya da bashin baci basa barin bawa sai sun bi shi, ohohoh ni yasu jikarsu har yayan nawa suka tafka aikin nan? Dan na san Lami dai ba guga take har can ba,
Tana yi tana karasowa domin sai a lokacin ta gama azkhar, danma jiki da sabo shi ya ta tashin domin an gaji iya gajiya
A tare suka kai kasa Aisha da Wujdane suna gaishe da Mom da Aba wanda a lokacin sun fahimci shine Mahaifin su Jamail
Amsawa yake cike da kulawa, yaran sun shiga ransa domin da gannin dan yannayin da suka nuna suna da tarbiya ya samu mai gaishe shi haka a tsugunen nan har kasa abinda baya samu wajen sauran sirikansa
Mom kuwa kamo su ta yi tana mikar da su tana amsawa , ta nufi kujera da su ta zaunar da su , babar kujerar dake facing din su Aban
Tana juyawa suka silale kasa saman capet din suka zauna irin zaman makaranta
A rayuwa idan Alaidine zai gaisar da mahaifiyarsa sai ya duka har kasa, wannan haka ya taso tun yana yaro bayan ya gama gaisar da ita a tsugune sannan yake zuwa ya rungumeta a jikinsa yayi dan lamo, baya taba daina hakan ko daya a rayuwarsa
Yauma hakan ne ya yi , daga karshe ya rumgumeta a jikinsa yayi shiru yana sauke ajiyar zuciya, uwa uwa uwa, ita ce mace kwaya daya da ya san idan ya rungumeta ba zancen cutarwa da zai biyo baya ko ta danna mai wani mugun abin ko idan rigimarsu ta hada su ta kiraye shi da *Shege*
Haka Jamail ma ya gaisar da kowa, kanna ya dan juyo wajen su Aisha da Wujdane, muryarsa a dan sake ya ce" aa, yau su Aunty Wujdane anyi kwannan gidanmu?
Mom ta yi murmushi ta ce" aa, gidanku fa? Kai ai ba yauba muka mika ka wajen yayanka, yau shima zai mika ka wajen matarka ai yanzu kuma yanzu zaka san an yaye ka da gaske,
Dan sinne kansa ya yi, wanda jin ance yayansa ya saka Wujdane dan dago da idannuwanta wajen mom inda take tunannin nan yake yayan nasa, sai kuwa suka hada ido, domin so yake shi sai ya tantance ta ya ga abinda ke kayar masa da gaba a wajenta
Wani mugun kallo, irin kallon kaskancin nan ne ya wurga mata, wanda a take a lokacin gabanta ya yanke ya bada bam, ya gama bata mata rai, bata wani dauki lokaci ba ta zabga masa wani uban harara ta kawar da kanta, ta mayar wajen Aisha da ta lalubo hannunta ta rike jikinta na dan bari, tsoro ne ya darsun mata a kasan zuciya na yanda Jamail bai ko kali inda take ba, baiyi mata wata magana ba
Mamaki kamar ya kashe shi, a kasan ransa yake tambayar kansa wai da ni take hararan nan? Ni ta harara? Aman lale yarinyar nan bata da kunya, shine zata wani juyan ido ita ga tsaurara ko? Zata gane bata da kunya ne
Aba ya gyara zamansa ya ce" asalamu alaikum warahamatulahi wa barakatuhu
A tare suka amsa salamarsa wanda hakan ya saka su bada tunaninsu wa shi,
Ya ci gaba" kamar yanda a jiya na yi maku bayannin yanda hulunci Allah subahannu wa.ala ya yi aiki a kan maganar auren da na dauro muku a jiya, shine zan dora da bayanaina a gaban mahaifiyar ku,
Alaidine, kai ne baba, sannan a rayuwa ka yi aure aure, a yanzu haka kana zaune ne da macen aure a gidanka , dan haka aure da zaman aure ba sabon abu bane a wajen ka, sai dai sharadin a nan shi ne, wannan aure da na je na nema maka ni mahaifinka, ba talar yarinyar aka yi min ba, ba sadakarta aka bani ba, aure aka nema nata aka bani cikin ikon Allah bisa hanyar da musulunci ya hukunta mana, Alaidine a jiya na fada yau zan maimaita, ban lamunce maka sakin yarinyar nan ba, kamar yanda ba zan tauyeka kara wani auren ba, Alaidine ka ji tsoron Allah , ka kare mutuncin kanka da na iyalinka, ka nemi lahirarka ka manta da du wani shirme
*Wujdane* Aba ya yi kiran sunnan Wujdane wada ta dago da kanta a hankali tana amsawa a hankali, can kasan ranta tana fadin" shi dinma auren ne da shi kennan,
ABA ya ce" wannan shi ne mijinki da aka daura maku aure jiya, shi dai aure ibada ne, wato hakuri hakuri da kawar da kai, da kaskantar da kai, ta haka zaka cima burinka cikin ruwan sanyi kin ji? Ki yi hakuri, ki karbi aurenki, ba yanzu zaku tare a gidanku ba, domin na fada masa tsarin gidansa ba na ajiyar mace biyu bane, ko ya kara wani ginnin a ciki ko da gidajensa ya saka a gyara guda ku tare kamar yanda aka shiga gyaran na su Jamail
Sai kai Jamail , ina so ka sani du dan adam Allah yakan jabartarsa ta hanya daban daban, idan ya yi hakuri ya jure zai ci ribar jarabawar cikin ruwan sanyi
Komi kake ciki ka mika lamarinka ga rabil izati, ka rungumi aurenka , kar ka wulakanta yar mutane, sannan yanzu ka fara shiga rayuwar auren ka yi kokarin shinfidata da kyawawan dabi.u dan kuwa abinda ka sabawa kanka da matarka zaka ga da kowace ma hakan ne, aman idan da fahimta da dadin rai zaka ga aurenka shine babar kyautar da Allah yayi maka ta saka nutsuwa farin ciki a rayuwarka domin aure ga wanda fa ya bi koyarwar ma.aiki ni.ima ne, nutsuwa ne, farin ciki ne, dan haka ina mai shawartarka domin idan kaima na ji wata baraka ba zata yi mana kyau ba daga kai har ni
*Aisha* nana Aisha, ki yi koyi da halayen mai sunnanki kin ji? Ki kasance mai hakuri mai biyaya kin ji? Karki raina mijinki ko abinda ya kawo maki, ki tausasa lafuzanki ki kyautata halayenki zaki ga da kyau a rayuwarki kin ji?
Amsawa take kanta a kasa, wanda har wani hawaye yake zubo mata a kumatunta,
Mom ta ce" Allah ya saka da alkhairi Aban yara, Allah ya biya mun gode mun gode
Aba yana amsa mata yana yi mata dan murmushi
Kiran Lami Mom ta yi
[3/27, 10:00 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*21*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Kallonta kawai inna take, inda Aisha ta fito da gudu ta ja ta tsaya itama domin du sai wani tsoro ya darsun masu kar a je ta haukace
Ba wujdane ta tsagaita korar mutane ba sai da kowa ya fice a gidan ta bi bayansu ta jawo dan kayuran gidan nasu ta rufo ta saki dan yololon labulen dake kara rufe gidan ta juyo da marfin tukunyar nan a hannunta da garwashin nan a ciki, ya dauki zafi iya zafi ko da kalo zaka gane
Tana shigowa tsakar gidan da sauri Aisha ta matsota da niyar karbe marfin sai dai ina, yayi zafin da ba zata iya kama shi da hannunta ba,
Da sauri inna ta karaso ta karbe ta juya tana ajiyewa ta juyo sai suka hade da Wujdane ashe biye take da ita zungwai zungwai,
Inna na juyowa Wujdane ta fada jikinta ta rukunkumeta, ta ja wani numfashi mai nauyi,
Innna ta rufe idannunta, da sauri ta ciro Wujdane a jikinta ta dagota, murya a raunane ta ce" Wujdane ki yi kuka kin ji? Idan kana jin ciwo irin haka kuka kake yi sai ka ji sasaucin zuciyarka, ki dan zubar da hawaye koda kadan ne sai ki ji kin saku Danine,
Kyafta ido kawai take, can ta dafe kanta ta ce" inna kaina ciwo, sannan ta dafe kirjinta ta ce" inna nan dina ma ciwo, inna ina jin ciwo sosai
Inna ta rungumota jikinta sosai, a hankali ta ce" kin san Wujdane, muna sonki fa, kar ki yi tunanin iyayenki basa sonki, da farko halayenki muka guda, daga baya muke jin tsoran yanayinki, aman karki dauki wannan abin da ya faru a yau ki kakabawa zuciyarki kin ji? Ki dauki hakuri ki sakawa ruhinki ki yi imanin cewa kadarar ki ce, Allah ya rubuto haka zata faru ne da ke Wujdane, ba wai dan mun tsane ki ba, kar ki ji haushin mahaifinki, ni na tabata idan ya dawo zai zo mana da dadadan albishir domin Wujdane kin ga tun ina yarinya nima, yake kula da ni, mutun ne mai son mutanensa yana fita hakinmu, ki yi hakuri kin ji?
Sai a wannan lokacin zuciyar Wujdane ta karaya, wata zufa ta karyo mata, bugun zuciyarta ya karu, ai kuwa sai ga hawaye wasu na korar wasu, ta buda baki da niyar yin magana sai kecewa ta yi da kuka, wanda hakan ya yiwa mahaifiyarta dadi, ko ba komai zata samu sasaucin zuciyarta
,Alaidine,
Tamkar mahaukaci haka ya shigo gidansa, yana tsayar da motar ya bude ya bar wayoyinsa da komai harda su passport dinsa da yake da niyar yin tafia a ranar,
Falonsa ya ratsa ya fice sama ya nufi dakinsa na can kurya ya shige ya rufo yayi ruf da ciki
Kamar wanda aka dasa yake kallonta, gannin abinda take shirin yi ya saka shi sada kansa kasa sosai tamkar yana gaban hukuma kuma ya aikata laifi, tsaki yake ja can kasan zuciyarsa na wannan bata da hankali zata kuncewa mutane wani bakin zani, domin saman doguwar rigarta ne ta dora zannin Lami mai dati dan kar abayarta ta yi dati Aba kuwa tuni ya haye sama dan kiran Mom, Jamail kuwa juyar da bayansa ya yi tun lokacin da Aisha zata saka nata hijabin yana irga bugun zuciyarsa,
Lalalalala, na shige su yau nayi baci har haka , kai gajiya da bashin baci basa barin bawa sai sun bi shi, ohohoh ni yasu jikarsu har yayan nawa suka tafka aikin nan? Dan na san Lami dai ba guga take har can ba,
Tana yi tana karasowa domin sai a lokacin ta gama azkhar, danma jiki da sabo shi ya ta tashin domin an gaji iya gajiya
A tare suka kai kasa Aisha da Wujdane suna gaishe da Mom da Aba wanda a lokacin sun fahimci shine Mahaifin su Jamail
Amsawa yake cike da kulawa, yaran sun shiga ransa domin da gannin dan yannayin da suka nuna suna da tarbiya ya samu mai gaishe shi haka a tsugunen nan har kasa abinda baya samu wajen sauran sirikansa
Mom kuwa kamo su ta yi tana mikar da su tana amsawa , ta nufi kujera da su ta zaunar da su , babar kujerar dake facing din su Aban
Tana juyawa suka silale kasa saman capet din suka zauna irin zaman makaranta
A rayuwa idan Alaidine zai gaisar da mahaifiyarsa sai ya duka har kasa, wannan haka ya taso tun yana yaro bayan ya gama gaisar da ita a tsugune sannan yake zuwa ya rungumeta a jikinsa yayi dan lamo, baya taba daina hakan ko daya a rayuwarsa
Yauma hakan ne ya yi , daga karshe ya rumgumeta a jikinsa yayi shiru yana sauke ajiyar zuciya, uwa uwa uwa, ita ce mace kwaya daya da ya san idan ya rungumeta ba zancen cutarwa da zai biyo baya ko ta danna mai wani mugun abin ko idan rigimarsu ta hada su ta kiraye shi da *Shege*
Haka Jamail ma ya gaisar da kowa, kanna ya dan juyo wajen su Aisha da Wujdane, muryarsa a dan sake ya ce" aa, yau su Aunty Wujdane anyi kwannan gidanmu?
Mom ta yi murmushi ta ce" aa, gidanku fa? Kai ai ba yauba muka mika ka wajen yayanka, yau shima zai mika ka wajen matarka ai yanzu kuma yanzu zaka san an yaye ka da gaske,
Dan sinne kansa ya yi, wanda jin ance yayansa ya saka Wujdane dan dago da idannuwanta wajen mom inda take tunannin nan yake yayan nasa, sai kuwa suka hada ido, domin so yake shi sai ya tantance ta ya ga abinda ke kayar masa da gaba a wajenta
Wani mugun kallo, irin kallon kaskancin nan ne ya wurga mata, wanda a take a lokacin gabanta ya yanke ya bada bam, ya gama bata mata rai, bata wani dauki lokaci ba ta zabga masa wani uban harara ta kawar da kanta, ta mayar wajen Aisha da ta lalubo hannunta ta rike jikinta na dan bari, tsoro ne ya darsun mata a kasan zuciya na yanda Jamail bai ko kali inda take ba, baiyi mata wata magana ba
Mamaki kamar ya kashe shi, a kasan ransa yake tambayar kansa wai da ni take hararan nan? Ni ta harara? Aman lale yarinyar nan bata da kunya, shine zata wani juyan ido ita ga tsaurara ko? Zata gane bata da kunya ne
Aba ya gyara zamansa ya ce" asalamu alaikum warahamatulahi wa barakatuhu
A tare suka amsa salamarsa wanda hakan ya saka su bada tunaninsu wa shi,
Ya ci gaba" kamar yanda a jiya na yi maku bayannin yanda hulunci Allah subahannu wa.ala ya yi aiki a kan maganar auren da na dauro muku a jiya, shine zan dora da bayanaina a gaban mahaifiyar ku,
Alaidine, kai ne baba, sannan a rayuwa ka yi aure aure, a yanzu haka kana zaune ne da macen aure a gidanka , dan haka aure da zaman aure ba sabon abu bane a wajen ka, sai dai sharadin a nan shi ne, wannan aure da na je na nema maka ni mahaifinka, ba talar yarinyar aka yi min ba, ba sadakarta aka bani ba, aure aka nema nata aka bani cikin ikon Allah bisa hanyar da musulunci ya hukunta mana, Alaidine a jiya na fada yau zan maimaita, ban lamunce maka sakin yarinyar nan ba, kamar yanda ba zan tauyeka kara wani auren ba, Alaidine ka ji tsoron Allah , ka kare mutuncin kanka da na iyalinka, ka nemi lahirarka ka manta da du wani shirme
*Wujdane* Aba ya yi kiran sunnan Wujdane wada ta dago da kanta a hankali tana amsawa a hankali, can kasan ranta tana fadin" shi dinma auren ne da shi kennan,
ABA ya ce" wannan shi ne mijinki da aka daura maku aure jiya, shi dai aure ibada ne, wato hakuri hakuri da kawar da kai, da kaskantar da kai, ta haka zaka cima burinka cikin ruwan sanyi kin ji? Ki yi hakuri, ki karbi aurenki, ba yanzu zaku tare a gidanku ba, domin na fada masa tsarin gidansa ba na ajiyar mace biyu bane, ko ya kara wani ginnin a ciki ko da gidajensa ya saka a gyara guda ku tare kamar yanda aka shiga gyaran na su Jamail
Sai kai Jamail , ina so ka sani du dan adam Allah yakan jabartarsa ta hanya daban daban, idan ya yi hakuri ya jure zai ci ribar jarabawar cikin ruwan sanyi
Komi kake ciki ka mika lamarinka ga rabil izati, ka rungumi aurenka , kar ka wulakanta yar mutane, sannan yanzu ka fara shiga rayuwar auren ka yi kokarin shinfidata da kyawawan dabi.u dan kuwa abinda ka sabawa kanka da matarka zaka ga da kowace ma hakan ne, aman idan da fahimta da dadin rai zaka ga aurenka shine babar kyautar da Allah yayi maka ta saka nutsuwa farin ciki a rayuwarka domin aure ga wanda fa ya bi koyarwar ma.aiki ni.ima ne, nutsuwa ne, farin ciki ne, dan haka ina mai shawartarka domin idan kaima na ji wata baraka ba zata yi mana kyau ba daga kai har ni
*Aisha* nana Aisha, ki yi koyi da halayen mai sunnanki kin ji? Ki kasance mai hakuri mai biyaya kin ji? Karki raina mijinki ko abinda ya kawo maki, ki tausasa lafuzanki ki kyautata halayenki zaki ga da kyau a rayuwarki kin ji?
Amsawa take kanta a kasa, wanda har wani hawaye yake zubo mata a kumatunta,
Mom ta ce" Allah ya saka da alkhairi Aban yara, Allah ya biya mun gode mun gode
Aba yana amsa mata yana yi mata dan murmushi
Kiran Lami Mom ta yi
[3/27, 10:00 AM] +234 803 957 7698: 🦄🦄 *BANI DA ZABI*🦄🦄
*21*
WRINTING BY *SAJIDA*
Da sunnan Allah mai rahama mai jin kai,
*SAJIDARKU CE*
MARUBUCIYAR:
*YAR MAHAUKACIYA*
*DUK KARYAR KADA*
*DAGA TAFIYA DAUKAR SOJA*
*NEMAN NA KAINA*
................... *BANI DA ZABI* INSHA ALLAH....
Kallonta kawai inna take, inda Aisha ta fito da gudu ta ja ta tsaya itama domin du sai wani tsoro ya darsun masu kar a je ta haukace
Ba wujdane ta tsagaita korar mutane ba sai da kowa ya fice a gidan ta bi bayansu ta jawo dan kayuran gidan nasu ta rufo ta saki dan yololon labulen dake kara rufe gidan ta juyo da marfin tukunyar nan a hannunta da garwashin nan a ciki, ya dauki zafi iya zafi ko da kalo zaka gane
Tana shigowa tsakar gidan da sauri Aisha ta matsota da niyar karbe marfin sai dai ina, yayi zafin da ba zata iya kama shi da hannunta ba,
Da sauri inna ta karaso ta karbe ta juya tana ajiyewa ta juyo sai suka hade da Wujdane ashe biye take da ita zungwai zungwai,
Inna na juyowa Wujdane ta fada jikinta ta rukunkumeta, ta ja wani numfashi mai nauyi,
Innna ta rufe idannunta, da sauri ta ciro Wujdane a jikinta ta dagota, murya a raunane ta ce" Wujdane ki yi kuka kin ji? Idan kana jin ciwo irin haka kuka kake yi sai ka ji sasaucin zuciyarka, ki dan zubar da hawaye koda kadan ne sai ki ji kin saku Danine,
Kyafta ido kawai take, can ta dafe kanta ta ce" inna kaina ciwo, sannan ta dafe kirjinta ta ce" inna nan dina ma ciwo, inna ina jin ciwo sosai
Inna ta rungumota jikinta sosai, a hankali ta ce" kin san Wujdane, muna sonki fa, kar ki yi tunanin iyayenki basa sonki, da farko halayenki muka guda, daga baya muke jin tsoran yanayinki, aman karki dauki wannan abin da ya faru a yau ki kakabawa zuciyarki kin ji? Ki dauki hakuri ki sakawa ruhinki ki yi imanin cewa kadarar ki ce, Allah ya rubuto haka zata faru ne da ke Wujdane, ba wai dan mun tsane ki ba, kar ki ji haushin mahaifinki, ni na tabata idan ya dawo zai zo mana da dadadan albishir domin Wujdane kin ga tun ina yarinya nima, yake kula da ni, mutun ne mai son mutanensa yana fita hakinmu, ki yi hakuri kin ji?
Sai a wannan lokacin zuciyar Wujdane ta karaya, wata zufa ta karyo mata, bugun zuciyarta ya karu, ai kuwa sai ga hawaye wasu na korar wasu, ta buda baki da niyar yin magana sai kecewa ta yi da kuka, wanda hakan ya yiwa mahaifiyarta dadi, ko ba komai zata samu sasaucin zuciyarta
,Alaidine,
Tamkar mahaukaci haka ya shigo gidansa, yana tsayar da motar ya bude ya bar wayoyinsa da komai harda su passport dinsa da yake da niyar yin tafia a ranar,
Falonsa ya ratsa ya fice sama ya nufi dakinsa na can kurya ya shige ya rufo yayi ruf da ciki