← Book details Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 44

Sashe 7

Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

"""""Munyi tafiya maidannisa,kafin akashari wata kwana, tunfarkon wanna kwanar ginice mai matukar sawo wacce samanta akabitada wasu nannadaddun karafuna masukamada kifiya.munyi tafiyarda yakai 20mins kafin muka isa get in wanna katafarin gidan"wacce ha茩an yakenunida rabin genin kena.karashinsa kuma kokarshensa bana iya hanguwa daga inda nakezaune acikin motar,
Horn direbar yy saiga get din tabude dakanta motar tashige ciki.sabar mamaki bansan sanda nabude baki ba,
Kafinna ankara saiganin munkuma isa dafda wani get din. Still shima dakansa yabude.
Nidai ido nabude inaganin ikon allah kowani get kuwa sojoji sassaye rikeda bindiga kamar masu jirar kiris,dasauri nasunkuyarda kaina kasa gabana nafaduwa.korahama babu aidon wadanna sojojin" saida mukawuce get hudu,tafiya mukayi wanda akalla zai iya kaiwa 18min sakanin get nahudu izuwa get inda yanzu muke saye wato na biyar kena dukdakuwa gudunda direbar yake kamar wadda ba'a cikin gida mukeba"ahankali wanna get din yashiga budewa haryakai karshe.ya ilahi menake gani haka, nan motar takusa hancinta ciki. nantake wani irin sauti yakarade gidan tareda wasu irin koyayen kuta dasuke bada kalolin haske masu ban mamaki cikeda al'ajabi, direct ya isa yafaka motar acikin jerin motoce dasukakai guda 12,alhmdllh allah yakawomu cewar mommy tadubeni sannuko yau kinsha zamafa murmushi nayi inawasa da yan yasuna.direban yazago dasauri yabude mata nan tacedani sauko muje,yazago tahefenda nake yabudemin nafito.ina daidaita sayuwata ai bansan sanda na lumshe ido tareda shakar wani irin sanyayyen kamshiba,nabude idona cikin wanna gida maikamada gari guda, sai alokacin sautin kararna yadauke"hayaniyar danaji yasani joyowa"wasu matane sukanufo inda muke sunafadin sannu mommy dahanya nan sukarika gaidata tana amsawa cikin sakinfuska"
Wata yar budurwar yarinya batadai kainiba amma takusani tamaso tarike hannun mommy"taturo bakigaba welcome mommy"mommy tayanyota jikinta yauwa autar mommy ykk lfyrki kalauko?mommy tayi tanbayar tana kallon fuskarta,baki takuma turowa gaba mommy nidai' I feel sick and tired "tayimaganar cikeda shagwaba" mommy tayi saurin cewa meyasameki muje ciki kifadamin,
Yarinyar tana dagowa muka hada ido tasaki hannu mommy tanafadin laa mommy wanna wacece tatako indanake mommy ai na kksamo wanna maikyau inna"mommy tayi murmushi antynkice RUMAINA sunanta,sai alokacin hankalin mutanin gurin yadawo kaina, wata daga cikinsu tace masha allah sunanta kalarta maikyau,yarinyar tamikomin hannu sunana basma amma friend's ina sunakirana bisy so kema zaki iya cemin hakan tariko hannuna tana girgizawa,dariya tabani bansan sanda nadaraba, beautiful tafada tareda dago hannuta sama kanfuskata tasa yasarta cikin kumatuna daidai kan dimple ina ,daga yau dake zamu rika kwana tunda kinada irin wanna abun konima zai fito afuskata,dariya akayi duka.mommy tace kibarta mushiga tahuta tagaji,basma narike da hannuna muka bibayan mommy harmuka isa bakin wani kofa na glass mommy nadaidaita sayuwanta dafda kofar,sai glass in ta bude tashiga muma mukashiga nidai cikin soro nake sanya kafata dan kuwa lamarin gidan yafara bani soro wata hanyace mikakkiya agun haka mukarika tafiya saiwaige waige nake wasu Flaw's ne namusamman agun abin mamaki suma acikin glass suke gawani irin kamshi namusamman dake tashi ko ba afadaba nasan kamshin daga jikin wadanna Flaw's inna kefita"tundaga inda muke nake hangen wani kofa na glass irin wanda muka wuce amma wanna yafi kayatuwa sosai.nan shima mommy nasayuwa dakansa yabude,mukashiga"
Ya'ilahi ya'subhanallah"falo ce rambasheshiya nakarshe,humm zan iya kirar wanna falon da aljannar duniya" set in'kujeru biyarne dauke acikin falon" kayan alatu iridakala gasunan irin kayan kasashen wajenna ba abunda babu "sayuwa lissafowama batalokacine fans kuhango saruwan wanna falo dakyau a'idonku saikunfi fahimtar yadda nake nufi"
Dana shiga falonna saigani nayi kamar ina kasar turai" mommy tanimi guri adaya dagacikin kujerun tazauna"basma tadubeni zauna bari nazo tashige tawata kofa.nan wasu yammata sukafito sukayiwa mommy sannu dahanya suka koma"
Mommy rakira daya dagacikin wadanna yammatar,Rukayya zoki tafida RUMAINA dakindake kusa danaki dan zatafi sakewa acan tanajin hayaniyarku,to rukayya tace,mommy tadubeni kije kihuta nima barina'isa"rukayya tace taso muje nace to,namike saye nabi bayanta.muka shiga wani kofa dake gabar da falon saida muka dantafi kadan sanna mukayi kwana saiga dakuna guda uku biyu ajere dayakuma natadancan gefe tanunamin daya dayake gefe dakuma wanda suke jeri acikinsu wanne kkso,danjim nayi saikuma na nunamata wanda yake gefen"tace to zomuje kici abinci muka shiga daya daga cikin daki biyunna,dasallama nashiga yammata raihudu acikin dakin amma acikinsu dayace ta amsamin sallama rukayya tacemin zauna ana tanunamin bakin gado na zauna" sannuku nace dasu ko kallona bawacce tayi bari nasami damar amsawa wacce ta amsamin sallama cema tadan juyo tace yauwa ykk,sukaci gaba da cin abinci dakuma hirar dasuke"
Rukayya tazubo abinci tamikamin na aje gefena itama takoma gefe tazauna tana lasa waya... aunty RUMAINA aunty RUMAINA daga waje nakejin kirar basma takaraso cikin dakin"kai aunty RUMAINA kinaji ina takwadamiki kira kedanace kijirani yanxu zandawo"tazauna kusa dani"toko abincinma bakiciba, taso muje kici.tadau plt in,yauwa kuje gadakinta can saikuje taci acan in cewar rukayya" mukafita basma saizubamin surutu take tanawni karairaya niko abinnata dariya yake bani,koda mukashiga dakin tadire plt in saman table in gaban gadon.masha allah dakin yasaru"tazauna bakin gadon nimahaka,takafeni da ido "kici abincin kirikayi kina murmushi ko dariya dan narika ganin dimple inna,haka tarika jana dahira harna saki jikina nantake naji yarinyar tashigamin rai"yanayinta yanayin mommy ce basa nuna isa dan sunada dukiya"
Tajima sosai adakin kafin tafita.namike nashiga bathroom inda kecikin dakin,saida nayi sayuwan yan mintuna nakare wa bayin kallo.tunani nafarayi ta inda zan fara amfani da kayakin ciki"nan nafara lalume cikin duhu.ahaka harnafahimci wani abun,sanna nayi alaula nafito inafitowa naji anabuga kofa.na isa nabude sainaga direban dayakawomu daukeda jakar kayana yamikamin nakarba tareda yimasa godiya,namaida kofar narife naje na aje jakar.sanna nagabatar da sallolindake kaina"ina idarwa namike nahaura kan wanna makeken gadon "nadan rakube gefe nakwanta nan kuwa bacci yadaukeni
"bani nafarkaba saidaf magrib"saida naje nayi wanka tareda dauro alaula nazo nayi salla"tilawar al'qur'an "na yi da hadda"harsaida naji kiran salla kafin namike" lokacin basma tashigo dataga ina sallah saita zauna harsaida na idar,sanna tacedani aunty RUMAINA waikizo inji mommy,to nace namike mukafita,mukashiga cikin falon da dazu mukazauna nadauka anan zamu tadda mommy sainaga tawuce "muka kuma shiga wani babban falon sararre nakarshe "nan mukatadda mommy zaune nakarasa inna takenayi nazauna kasa kusada kafarta.taso kizauna anan bakyau mace tarika zama'akasa"namike nazauna inda tanunamin,
Akayi sallama matar tashigo dauke da madaidaicin basket tadire bisakan table inda kegabanmu..............

Comments and Share

MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMIL LAHIR RAHMANUR RAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

Page 10

"""""matar tadan risina 'barkada dare hajiya, mommy tace yauwa goggo larai.hajiya abincifa yakamla nakaisa dinning ko akawo nanne? Eh akawonan "toh hajiya tayuya tashige saigata daukeda kayakin abinci,koda tazuba mana,ganin yadda nake sakurar abincin yasa mommy cewa kisaki jikinki kici abinci sosai,kisaki jikinki nan gidankune kinjiko?nagyadakai nacigaba da sakurar abincin.
Basma nagamawa tamike,mommy aunty RUMAINA good night nace tun yanzu"wanna ai ba'ahira da'ita cewar mommy" allah barci nakeji kuma kunga gobe Monday ne nidai natafi tashige tana dariya,
Muna zaune mommy nata jana dahira,can wayarta tayi kara,tadauka tareda cewa kina lfydaiko to ya karatun?nan sukaita hira nakuma fahimci da khadeeja sister din basma ce suke wayar, sallamar da akayi yasani juyowa tareda amsa sallamar "takaraso ciki ta aje kwanon hannuta gaban mommy tazauna bisa kujerar danake har saida mommy tagama wayar,tagaidata sanna tace mommy waigashi inji umma"tajanyo kwanon kai umma dai bata gajiya yaukuma kwadon zogalece to madalla kice ngd"taceto tatashi hartaje bakin kofa,mommy takirata,am ummee sayakujeda RUMAINA kiceda umma takaramin kulinna baijiminba,RUMAINA tashi kuje saiki karbo kikawomin kekuma ummee saikisata ahanya tadawo"dukammu muka amsa nida ummeen namike nabi bayanta mukafita"masha allah, idan kadaga ido kklli sararin samaniya shine kawai zaishaida maka darene yanzu, amma ilahirin gidan kamarrana sakamakon wasu kalolin koyayen wuta namusamman dake zagaye adukkanin lungu dasako nagidan" daya daga cikin part dinda sukegefecan muka shiga"
Wata mata yardattijuwa nazaune afalon mukarisa nagaidata,ummee tace ,umma wai'inji mommy kikaramata kulin baijimataba,umma tayi murmushi allah sarki hajiya halinta yana matukar burgeni,dan bata dauki duniyar dafadiba,araina nace hakanekam duk tulin tarin dukiya datake dashi hakan baisata girman kaiba" tadibi kulin tabani zanjuya tace zokici zogalen kema,a'a nakoshi ngd" ummee tasha gabana, ba'ddo' har idan kinaso narakaki kikoma tokuwa saikinci .nayi murmushi allah nakoshine kumani sunana ba 'bad'do' bace RUMAINA sunana,tayi dariya to ai dukadayace duk wacce nakiraki dashi duka sunankine, 'bad'do' kizauna kici saina rakaki.haka ummee da ummanta suka sa saidanaci"nayiwa umma saida safe mukafito.harbakin kofafar falo tarakani kafin tajuya,nikuma nashiga nakaiwa mommy aikenta nayimata saida safe nakoma daki..

BAYAN SATI BIYU...
zuwa yanzu nafara sabawa dagidan musamman ummee damuka shakuwa da'ita sosai acikin yan kwanakinna,tanazuwa dakina nima inazuwa part insu muyi hira,lokacin kuwa har mommy tagamamin komai nagame da makarantana sati maizuwa zanfara zuwa makarantar da su ummee suke"""

2month later

AHA FAN'S馃憥馃徎
Chapter 7 · 0% Book details