← Book details Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 6 OF 44

Sashe 6

Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Baba da mama suka kalli junansu "hajiya tayi murmushi taciro kati daga jakarta tamikawa baba "kamar yanda nafada muku sunana aminatu bashir inadazama acikin garin bauchi unguwar G.R.A" tamike saye tanan zaka iya samin cikakken labarina tanuna masa katinda tamikamasa.kayi bincike akaina,nidai dan allah kada kuhanani RUMAINA wlhy tunranda nafara ganinta naji takwantamin arai" kuma insha allahu nayimu alkawari RUMAINA zatazamo cikakkiyar likita"zan tafi idan allah yakaimi gobe zandawo kafinna anyi bincike akaina,tayiwa su mama sallama tafita.kasa cewa komai sukayi saizuwacan baba yy gyarar murya,hakika wanna matar tayin abunda bazan taba mancewa dashiba,mama tace wainikam menene wanna matar tayi makan aina kasanta?kintuna ranarda nafita nadawo da kudi masuyawa gidanna tun lokacin munacikin halin rashi?.ranarda nafita danzuwa gona na nome yan ciyayenda suka fito acikin masarar dana shuka mudu biyu,bayan nagama nazo zanhau kekena sai kaca tatsinke narasa yanda zanyi gashi lokacin yamma tayi gakuma hadari.haka narika tafiya akafa inatura kekenna ,wata mota tazo tawuceni saikuma motar tadawo dabaya,matarna tafito daga cikin mota tacedani nazo susaukeni acikin gari dafari kinyarda nayi dan kinsan wasu mutanen ba abun yarda bace,tafahimci hakan saitacedani insa allah daya araina nashiga,hakan kuwa akayi bayan sun kawoni bakin hanya,tasa direbanta yasaukemin kekena wacce akasa abayan but nayimata gdy harna juya zanwuce.tacedani dansaya malam.tasa hannu cikin jakarta taciro kudi masu yawan gaske tamikamin nakalleta dahalamar tanbaya.
Tacemin rike mana inakarba direbar yatada mota.atakaice tacemin nabaka.kafin nanumfasa saiganin motar nayi cangaba" indada tunamiki da kyau bayan nadawo gida nashaidamiki abunda yafaru"nanimi shawarinki akan me kk ganin za'ayi dawadanna kudin.nan mukayi shawari nayi nomar shinkafa,cikin ikon allah shinkafar tayi albarka wacce gashi tasanadiyar kudinda tabani yazamemana rufin asiri"muna walwala muci musha harmu taimaki wadanda basadashi hankalinmu kwance...
Allah akbar dama itace matar allah mai iko lallai wanna mata zuciyarta farine tass,
Azamanin yanzu ba'acika samin irinsuba cewar mama,baba yace hakane,amma zanyi bincike akanta kamar yadda tace,dannima inada burin ganin mamana tayi karatu...

Tun yammacin baba yafara bincike akan hajiya har wayewan garinyau.duk wani labari akanta yagama tattarowa,zaune suke adaki shida mama.nagama bincike akan hajiyarna,ashe matar alhj bashir nakowa"ne ita.da mmk mama tace wani alhj bashir nakowa"wanda nakejin labarinsa agidan radio margayi mai gidajen man fetur kaf Nigeria har kasarwaje?" kwarai shine mijinta,alabarin dana samu shine kafin yarasu yawakiltata duk shekara tarika zuwa garinna tana bada zakka.............

Comments and Share

MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

Page 8

"""""Shiyasa duk shekara take hanyar zuwa garinna.mama tace allah mai iko 'wanna mutumin hakika yajidadin rayuwa kaduba kaga tunyanada rai yakegudanar da ayyukan alkhairi harkuwa yakoma ga mahaliccinsa.sadakatujjariya tana dadagudana.ubangiji allah yajikansa,ameen baba yace sanna yadaura dacewa hakika inamatukar son naga yata guda daya tayikaratun boko, amma tafiyarta wanigari danyin karatu sai inaganin kamar bazai yuwuba tawani gefen kuma idan naduba irin halaccinda hajiyarna tamana sai inji bazan iyahanata wani abu datanima agurinaba,yanzuke menene shawarinki akan wanna zance?mama tasauke numfashi agaski tarbiyan yamace sai iyaye ,dukda cewa natabbata tarbiyarda mukabaiwa RUMAINA koda ace ayanzu mun ajeta natabbata zaicigaba dagudana harkarshen rayuwarta,damin kuwa RUMAINA yace dakowata uwa take burin samun irinta shiyasa akoda yaushe nake godewa ubagiji" daya azirtamu da ita"yanzu idan tatafi wazamu rikagani madadinta tunda bawani dan mukedashiba,amma nibazance komaiba duk abinda kayanke shine daidai... .baba yy shiru nadan wani lokaci sanna yace, inaso mamana tayi karatu kodun tataimakawa al'umma,ni inaga sutafin da'ita, dan irin shaidar kirki da nasamu akan hajiyarna dakuma wanda nikaina nashaida,zatarike yarna da gaskiya da amana har lokacinda zatagama karatun tadawo..to allah yatabbatar mana da abindayafi alkhairi cewar mama...sunacikin haka sukasinkayo sallamar hajiya .mama tafito tareda amsamata sallamar sannu dazuwa hajiya,yauwa sannummu tunkan mama tabata gurinzama taje dakanta tadau kujera yartsuguno mama nafadin a'a kibari nakawomiki.tayi murmushi bakomai" tazauna,sukashiga gaisawa"baba yafito shima sukagaisa, shuru yadan gudana"can hajiya tace inafadai angama bincike akaina dansaboda yaunakeson komawa gida"saboda wasu ayyuka dakegabana,allah dai yasa za'abani yata mutafi"baba yace bbdmuwa allah yasaremuku hanya,sansar jindadi yabaiyana afuskar hajiya,ngd ngd matuka in allah yyrda zan rike RUMAINA irin rikonda uwa takewa yanta nayimuku alkawari"baba yace ai mune dagodiya"
Mama takwalamin kira na amsa tareda fitowa.hajiya naganina tasakarmin murmushi nima namaida mata na isa inda take zaune nadurkusa.inakwana hajiya.fuska tadaure ni kkcewa hajiya tobazan amsaba har idankuwa kinaso in amsa tosai kinkirani irin kirarda basma da khadeejat sukemin"nasunkuyarda kaina kasa inawasa da yasun hannuna,ahankali nace to mezance miki?
Mommy hakasukecemin kemakuma hakanakeso kkrani kinjiko?tayi tabbayar tana kallon fuskata,kai nagyada mata,oya bakai zaki gyadaba fada naji,ahankali nace mommy.yauwa kokefa kekanki zakiji hakan yafiyemiki..
Ido su mama sukabimu dashi cikeda burgesu,hajiya ko ince mommy tace tashi maza kishirya karmuyi tafiyar dare.baba yace ai kam tafiyar dare sai idan yazama dole amma babu dadi...namike nashiga daki nafara hada kayana....

Kodanagama zama nayi acikin dakin,jinayi duk jikina yymin wani iri nakasa fassara yanayin danakeciki,tun adaren jiya naketamurna zantafi karatu awani gari harkuwa wayewar garinyau saikuma gashi yanzu datafiyar tazo sainaji kamar karnafi.jin nabata shiru adaki yasa mama shigowa,waike haryanzu bakishiryan bane kinsanfa jirarki ake kinzauna kinata batamata lokaci..nagama mama nadago kaina nakalli mama sainaji hawaye yacika idona nayi kokarin maidasu amma hakan baisami yuwuwaba saida sukazibo,ahan kali mama ta isa tazauna dafdani tariko hannuna.
RUMAINA bakison tafiyarne?nagirgiza kai hawaye nacigaba dabin fuskata,mama tacigaba to meyasa kk kuka?mama banaso nayi nesa dakune, to inbanda abinki kefa macece karki manta watarana gidan miji za akaiki"wanna kuma tafiyace nadan wani lokaci dazaran kin kamla karatunki zakidawo,ita kanta mama tafadane kawai amma itama abinda keraina shine anata...
RUMAINA abinda zan jaddada miki shine kirike mutuncinki,kirike martabarki,kirike kimarki kikumarike darajarki,kada kisake ruden duniya tacanzaki.kirike mutuncinki RUMAINA idan kk sake kksakeshi abanza batahanyar aureba to ina tabbayarmiki zakiyi kuka da idonki kukanda bazai taba karemikiba,dan duk watamace batada burin dawuce tarike mutuncinta takaisa hargidan aurenta,RUMAINA banayimiki mummunar fata dannasa kedin yatagarice..mama tamike tariko hannuna inayimiki fatan alkhairi,ngd mama,tayi mirmushi tareda sheremin hawayena tadau jakar kayana mukafita...mommy tamike saye tanafadin to mubarku lfy su baba sukayitama addu'a harbakin mota shima baba baibarni saida yymin natsiha mairasa jiki kafin muka shiga mota direba yaja muka tafi...haka mommy tarika jana dahira tun ina daure jikina harna danfara sakewa...

WELCOME TO BAUCHI STATE馃憥馃徎

Tunshikowarmu garin nakebin ko ina dakallo tabbas bauchin yakubu danaji akefada lallai garin yahadu bakarya..saida mukayi tafiya maisawo kafin muka sauka daga titinda kuke kai muka kuma haurawani,tundaga barkon titin nafahimci wanna unguwar namusanmance tsarin gineginensu shikansa kadai abin kallone,araina nace wanna unguwar itace G.R.A inda akefadar dama ashe akwai irin wadanna gineginen a Nigeria nadauka akasashen waje kadai ake samu..................

Kuyi manaje dawanna bayawa 馃憣yau ina busy ne

Comments and Share

MAMAYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM

by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director

Page 9
Chapter 6 · 0% Book details