Sashe 24
Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
""""""""Mommy tanisa tace.Basma lokacinda akakirani cewa Alhaji yy hatsare kodana isa asibitin acan natadda IBRAHIM" shi haryama rigani zuwa.Alhaji yariko hannun IBRAHIM yace' cikin karfin hali dasananin jin zafin raunukan dake jikinsa"yakira sunansa ,yace IBRAHIM kada kamance kanada mata kaje kanimi matarka kaje kakarasa cika alkawarin akacika ba agama iddashiba"naso ace inada rai har karshen cika wanna alkawarin amma ina ALLAH bainufa kaje kanimi matarka aduk inda take.yajuyo inda nake yace Aminatu nayi farinciki da isowarki yanzu narokeki kisa IBRAHIM gaba kuje kukarasa cikawa mahaifanmu alkawarinsu "kuje yadauki matarsa ALLAH kuma yabaku zaman lfy da zuri'a nagari"sanna duk wani abu dakikasani na aikin alkhairi danakeyi koda bayan raina kada kuce dan bananan kuma kuma bazakuyiba kucigaba dayinsa al'umma susa aransu kamar harlokacin ina numfashi adoron kasa"Aminatu abunafarko danakeso kifara yi bayan raina shine tarewar matar IBRAHIM ....nantake yafara ambaton Kalmar shahada "kamar kiftawa dabismilla ubangiji yy ikonsa...Mommy takarashe maganar cikin zubarda kwalla dasheshekar kuka.tace yau kimanin shekara 9 kenan darasuwar Alhaji amma nakasa cikamasa watsiyarsa nafarko kuma nakarshe" wlhy narasa yadda akayi namance wanna babban watsiyyar"Basma tace Mommy kidaina kuka tunda yanzu ALLAH yatunatar dake haryanzu lokaci baikureba..haka Basma tarika rarrashin mahaifiyar tata hartadan sami nutsuwa....
Yau kwana biyar datafiyar RUMAINA tun ranarda tabargidan "***I'B yabaza jami'antsaro lungu dasako na cikin garin hadeda photon ta,amma babu labarin ta daga karshedai atasha akasami labari agun direban daya dauketa yabasu tabbacin cewa lallai yadauki wanda take cikin photon na tanadaga cikin fasinjojinsa da zasuje garin bokos dake jihar plateau" koda jami'an sukashaidawa ***I'B rahoton dasukasamu agurin direban nan yadan sami nutsuwa...
damugun gudu motar ***I'B yashigo gidan nasa tunkan yakaraso get yake aikin danna horn "dagudu maigadi yazo yawangale masa get kodaidaita parking baiyiba yafice daga cikin motar" cikin tafiyarsa nazaratan maza yakusa kansa cikin parlour yawuce sama,bedroom insa yashiga yazube saman gado yakwanta dabaya fuskarsa yana kallon sama yalumshe ido yadago hannunsa yadaura saman fuskarsa yashafa sajensa "ahan kali yarika furzar da iska daga cikin bakinsa, Nazeerat da yanzu tafito daga bedroom inta jin sayuwar motarsa yasata fitowa tanufi dakinsa,tana tura kofa tahangosa kwance yy daddaya kafafunsa nalilito gangar jikinsace kadai asaman bed in" cikin karairaya tashigo cikin dakin tazo kansa tajima tsaye tana karemasa kallo har alokacin idanunsa arufe suke.tadada matsowa dafdashi takwanta ajikinsa tareda daura hannuta saman mararsa "ahankali tafurta my love inabukatarkafa sosai gaskiya yaukam bazan iya yurewa tanamagananni tareda zura hannuta cikin wandonsa,jin inda takeson kaihannuta yasaye saurin daura nasa hannu akan nata yariko hannuta tareda cirosa dagacikin wandon nashi" batareda yacemata kalaba.tace haba ***I'B kobakaji abinda nafada maka bane?tureta yy gefe yamike zaune"ahatsale tace au harkaje kagama holewanka da wanna tantiriyar yarinyar shiyasama ko sha'awa bakaji kagama saukesa tun acan to wlhy ALLAH bazan yardaba saina dau mataki akan wanna kinibebbeyar yarinyar"cikin gajiya dakosawa da surutunta yamike tsaye yafizgo hannuta yajanyota yaturata waje sanna yakoma yakuma zama bakin gadon tareda dafe kansa wacce yakejin yanayimasa wani irin azabebben ciwo"itako Nazeerat babu kalar aibanta da zaginda batayiwa RUMAINA ba"abakin kofar agun saida tagaji dan kanta kafin takoma dakinta...
Kamar an tsikareshi yamike saye yadau makullin motarsa yanufi parking lot yashiga motar yaja sai gidan Mammy yana daidaita parking yafito yanufi part insa dake gidan,yanashiga bedroom yakwabe kayan jikinsa yazarce bathroom wanka sosai yy dan cire gajiyar da yau yakwasa wajen niman RUMAINA "yanafitowa ana kiran sallar magrib kasancewar yy alau saiya zura doguwar jallabiyarsa yafita yanufi masallaci" baikomo gidanba sai 8:30pm part in Mommy yazarce yashiga parlour da sallama kasan mokoshi inba wanda kekusa dashibane bawanda zaiji sallamar"yakaraso cikin parlour yazauna saman kujera 1srt, hajja Umma tadubesa cikin kulawa tace IBRAHIM kaci abinci kuwa?shiru yy baitankataba saima zaro wayarsa da yy acikin aljuhu yashiga lallasawa"tace jimin ja irin yaro yo aibani nakar zomon ba rataya aka bani "can da miskilancinka wazai Iya da irin wanna halinaka,ai gara da yarinyar tatafi abinta yo tagaji da halinnan naka wazai iyamaka' mutun kullon fuska amurtuke kamar kana filin daga" dagokansa yy yakalli hajja Umma daketafaman yimasa surutu aransa yace waisu ko basa gajiyane da wanna surutu haka? hajja Umma tace kalleni dakyau kai idan bakacanza halinnan nakaba babu macenda zata Iya zama dakai"ahankali yafurta to ke kike zamamin da matan nawa yafada atakaice"yo ai sai wanna cungom inka watakema dasuna wai Zabira takeko"ammadai wanna yarinyar RUMAINA bazata Iya dawanna miskilancin nakaba shiyasa tayi tafiyarta yo kagwada mata wani mulkin kamakarya kaduketa sanna kahanata kuka" shidai baikuma kulaba.saikuma yamike yanufi dakin Mommy, dasallama yatura kofar ya isa yazauna bisa kujerarda ke cikin dakin"Mommy takallesa saitaga dannata yazamo wani silent"tanumfasa sanna tace IBRAHIM haryanzu bakatafi gidaba?madadin yabata amsar tanbayar ta saicewa yy 'Mommy bokos shine garin iyayen UMMU RUMAINA? Cikeda damuwa Mommy tace garinsu kenan basada nisa sakaninsu da tsohon gidan alhaji Babba daya tashi" kashirya idan ALLAH yakaimu gobe zamujecan garin nasu dan gyara kuskurenda muka aikata tun abaya "shiru yy baice komaiba sanda yamike tsaye tukun yace ALLAH yakaimu.yymata saida safe yafita"
Koda yakoma gida a parlour ya iske Nazeerat tana ganinsa tamike tsaye tasha gabansa"kallo daya yymata yakaudakai"itako jijjiga kugu take irin narashin mutuncinna,tace harkaje kagama iskancin da wanna yar iskar yarinyar to wlhy yau har idan bakasauke min hakkinaba wlhy banyafeba"kallonta yy rai bace yanunata da danyasa yakarkada alaman gargadi,yagotata yafara hawa step" zubewa tayi kasa tareda fashewa da kuka tanafadin wlhy bazan yafemakaba akan hakkina sai ALLAH yasakamin"cak yasaida kafarsa dayadaga zaidaura saman step nagaba jin kalmarda tafurta na ALLAH ya isa.yasan halin Nazeerat sarai akwaita damugun jaraba duk kuma jarabarta bata taba gamsar dashiba haka kuma bata taba burgeshiba wajen six.ahankali yashiga saukowa daga matattakalar ya iso inda take yamiko hannu yariko hannunta "aiko dasauri tamike saye,batareda yacemata komaiba yajanyo ta sukahaura sama,sunashiga bedroom in sa yasaki hannuta.ita kuwa cikin sananin jarabarta tarungumosa tabaya tashiga shafashi tana tura hannuta cikin wandonsa nan tashiga shafa joystick dinsa,baya yy tareda janyota saman gado dasauri tafara cire kayan jikinta tana cirewa tamatso kisadashi tashiga janye wandon jikinsa" shidai idonsa yana lumshe dan gabadaya hankalinsa baya jikinsa,ita tayi kidanta tayi rawarta"bayan lafawar abubuwa yazare jikinsa yamike yafada bathroom yasarkake jikinsa"kodayafito inda yabarta nan yataddata" alama yy mata dahannu tatashi taturo baki gaba tamike tana kunkuni tafita adakin takoma bedroom in ta"shiko gadon yahaura yakwanta da tunani fal cikin ransa....
Washegari damisalin karfe 10 sukagama shirin tafiya bokos 10:20am suka hau hanya.daga Mommy sai ***I'B ne kadai acikin motar saikuma driver "gudu sosai sukeyi basuwani bata lokaci ahanyaba suka isa" akofar gidan Alhaji Babba sukayi parking.sanna suka fito sukashiga cikin gidan,dakin Alhaji Babba suka nufa yana zaune saman kujera sukashigo dasallama "ya amsamusu cikin yanayin jikin girma,sukasamu guri sukazauna nan sukashiga gaisawa bayan gaishe gaishe Mommy tanisa tace.............
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙61馃憠馃徎62
TALLA TALLA TALLA
INAMASOYAN AYSHA ALIYU GARKUWA KOSHIN KUNSAN TAKUMA MASOWA GAREKU DASABON LITTAFINTA MAISUNA (HUKUNCIN ALLAH)DUBANAN KUGANI馃憥馃徎KADASUSAKE ABAKU LABARI,MUNAMARHABAN DA ISOWARKU SAIMUN JIKU鉀光€嶁檧馃じ鈥嶁檧
馃摑馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌
*HUKUNCIN ALLAH*
*Assalamu alaikum, masoya na masoyan littafaina, ina mik'a sak'on gaisuwata a gareku tare dayi muku Al'bishir d'in gani na dawo gareku da sabon littafina mai suna HUKUNCIN ALLAH, wanda na shiga Nazari tunani bincike hangen nesa na zak'ulo matsalolinmu a yau tare da kuma samo Garkuwar da zata tsira damu da yaranmu k'annenmu daga fad'awa halin dana sani,*
*HUKUNCIN ALLAH*
littafine dake tafe da sak'onni masu tarin yawa. *tuna sarwa, tsorotarwa, jan hankali, fadakarwa, tare da zaburarwa da bada k'arfin guiwa da zamu had'u mu yak'i k'alubalen dake addabar al'ummar mutanen wannan k'arni da muke ciki. sannan akwai nishad'antawa tare da ban dariya hakan kuma* kunsan salo nane ban tausayi mai ratsa zuciyar ma abocin imani da tausayi, duk suna cikin wannan littafinawa mai suna *HUKUNCIN ALLAH,* domin samun damar karantashi zaku iya bibiyata a manhajar what's App a number wayata kamar haka 09097853276 kan farashi mai sauk'i yi register da naira d'ari biyu kacal damin samun damar karantashi daga forko har k'arshe littafin *HUKUNCIN ALLAH* ko katin waya na layin MTN wanda za'a turo shi ta wannan number 09097853276 ko tur'a d'ari biyun ta asusuna na 0005388578 JAIZ BANK AISHA ALIYU GARKUWA,
kada ka/ki manta turo min shaidarki na tura kud'in a dai wannan number 09097853276 ina maraba daku masoyana tare da kuma yi muku al'bishir da yin posting a kai a kai kada ka/ki sake a baki labari, sai kunzo.......!!!
Dan Allah banda kira
*HUKUNCIN ALLAH*
_________________________________
Idan kuma bakufahimtaba saiku tuntubeni ni
RASHEEDA S' DIRECTOR
domin karin bayani saimunjiku mungode馃馃徎
Pls Share鉁�
Yau kwana biyar datafiyar RUMAINA tun ranarda tabargidan "***I'B yabaza jami'antsaro lungu dasako na cikin garin hadeda photon ta,amma babu labarin ta daga karshedai atasha akasami labari agun direban daya dauketa yabasu tabbacin cewa lallai yadauki wanda take cikin photon na tanadaga cikin fasinjojinsa da zasuje garin bokos dake jihar plateau" koda jami'an sukashaidawa ***I'B rahoton dasukasamu agurin direban nan yadan sami nutsuwa...
damugun gudu motar ***I'B yashigo gidan nasa tunkan yakaraso get yake aikin danna horn "dagudu maigadi yazo yawangale masa get kodaidaita parking baiyiba yafice daga cikin motar" cikin tafiyarsa nazaratan maza yakusa kansa cikin parlour yawuce sama,bedroom insa yashiga yazube saman gado yakwanta dabaya fuskarsa yana kallon sama yalumshe ido yadago hannunsa yadaura saman fuskarsa yashafa sajensa "ahan kali yarika furzar da iska daga cikin bakinsa, Nazeerat da yanzu tafito daga bedroom inta jin sayuwar motarsa yasata fitowa tanufi dakinsa,tana tura kofa tahangosa kwance yy daddaya kafafunsa nalilito gangar jikinsace kadai asaman bed in" cikin karairaya tashigo cikin dakin tazo kansa tajima tsaye tana karemasa kallo har alokacin idanunsa arufe suke.tadada matsowa dafdashi takwanta ajikinsa tareda daura hannuta saman mararsa "ahankali tafurta my love inabukatarkafa sosai gaskiya yaukam bazan iya yurewa tanamagananni tareda zura hannuta cikin wandonsa,jin inda takeson kaihannuta yasaye saurin daura nasa hannu akan nata yariko hannuta tareda cirosa dagacikin wandon nashi" batareda yacemata kalaba.tace haba ***I'B kobakaji abinda nafada maka bane?tureta yy gefe yamike zaune"ahatsale tace au harkaje kagama holewanka da wanna tantiriyar yarinyar shiyasama ko sha'awa bakaji kagama saukesa tun acan to wlhy ALLAH bazan yardaba saina dau mataki akan wanna kinibebbeyar yarinyar"cikin gajiya dakosawa da surutunta yamike tsaye yafizgo hannuta yajanyota yaturata waje sanna yakoma yakuma zama bakin gadon tareda dafe kansa wacce yakejin yanayimasa wani irin azabebben ciwo"itako Nazeerat babu kalar aibanta da zaginda batayiwa RUMAINA ba"abakin kofar agun saida tagaji dan kanta kafin takoma dakinta...
Kamar an tsikareshi yamike saye yadau makullin motarsa yanufi parking lot yashiga motar yaja sai gidan Mammy yana daidaita parking yafito yanufi part insa dake gidan,yanashiga bedroom yakwabe kayan jikinsa yazarce bathroom wanka sosai yy dan cire gajiyar da yau yakwasa wajen niman RUMAINA "yanafitowa ana kiran sallar magrib kasancewar yy alau saiya zura doguwar jallabiyarsa yafita yanufi masallaci" baikomo gidanba sai 8:30pm part in Mommy yazarce yashiga parlour da sallama kasan mokoshi inba wanda kekusa dashibane bawanda zaiji sallamar"yakaraso cikin parlour yazauna saman kujera 1srt, hajja Umma tadubesa cikin kulawa tace IBRAHIM kaci abinci kuwa?shiru yy baitankataba saima zaro wayarsa da yy acikin aljuhu yashiga lallasawa"tace jimin ja irin yaro yo aibani nakar zomon ba rataya aka bani "can da miskilancinka wazai Iya da irin wanna halinaka,ai gara da yarinyar tatafi abinta yo tagaji da halinnan naka wazai iyamaka' mutun kullon fuska amurtuke kamar kana filin daga" dagokansa yy yakalli hajja Umma daketafaman yimasa surutu aransa yace waisu ko basa gajiyane da wanna surutu haka? hajja Umma tace kalleni dakyau kai idan bakacanza halinnan nakaba babu macenda zata Iya zama dakai"ahankali yafurta to ke kike zamamin da matan nawa yafada atakaice"yo ai sai wanna cungom inka watakema dasuna wai Zabira takeko"ammadai wanna yarinyar RUMAINA bazata Iya dawanna miskilancin nakaba shiyasa tayi tafiyarta yo kagwada mata wani mulkin kamakarya kaduketa sanna kahanata kuka" shidai baikuma kulaba.saikuma yamike yanufi dakin Mommy, dasallama yatura kofar ya isa yazauna bisa kujerarda ke cikin dakin"Mommy takallesa saitaga dannata yazamo wani silent"tanumfasa sanna tace IBRAHIM haryanzu bakatafi gidaba?madadin yabata amsar tanbayar ta saicewa yy 'Mommy bokos shine garin iyayen UMMU RUMAINA? Cikeda damuwa Mommy tace garinsu kenan basada nisa sakaninsu da tsohon gidan alhaji Babba daya tashi" kashirya idan ALLAH yakaimu gobe zamujecan garin nasu dan gyara kuskurenda muka aikata tun abaya "shiru yy baice komaiba sanda yamike tsaye tukun yace ALLAH yakaimu.yymata saida safe yafita"
Koda yakoma gida a parlour ya iske Nazeerat tana ganinsa tamike tsaye tasha gabansa"kallo daya yymata yakaudakai"itako jijjiga kugu take irin narashin mutuncinna,tace harkaje kagama iskancin da wanna yar iskar yarinyar to wlhy yau har idan bakasauke min hakkinaba wlhy banyafeba"kallonta yy rai bace yanunata da danyasa yakarkada alaman gargadi,yagotata yafara hawa step" zubewa tayi kasa tareda fashewa da kuka tanafadin wlhy bazan yafemakaba akan hakkina sai ALLAH yasakamin"cak yasaida kafarsa dayadaga zaidaura saman step nagaba jin kalmarda tafurta na ALLAH ya isa.yasan halin Nazeerat sarai akwaita damugun jaraba duk kuma jarabarta bata taba gamsar dashiba haka kuma bata taba burgeshiba wajen six.ahankali yashiga saukowa daga matattakalar ya iso inda take yamiko hannu yariko hannunta "aiko dasauri tamike saye,batareda yacemata komaiba yajanyo ta sukahaura sama,sunashiga bedroom in sa yasaki hannuta.ita kuwa cikin sananin jarabarta tarungumosa tabaya tashiga shafashi tana tura hannuta cikin wandonsa nan tashiga shafa joystick dinsa,baya yy tareda janyota saman gado dasauri tafara cire kayan jikinta tana cirewa tamatso kisadashi tashiga janye wandon jikinsa" shidai idonsa yana lumshe dan gabadaya hankalinsa baya jikinsa,ita tayi kidanta tayi rawarta"bayan lafawar abubuwa yazare jikinsa yamike yafada bathroom yasarkake jikinsa"kodayafito inda yabarta nan yataddata" alama yy mata dahannu tatashi taturo baki gaba tamike tana kunkuni tafita adakin takoma bedroom in ta"shiko gadon yahaura yakwanta da tunani fal cikin ransa....
Washegari damisalin karfe 10 sukagama shirin tafiya bokos 10:20am suka hau hanya.daga Mommy sai ***I'B ne kadai acikin motar saikuma driver "gudu sosai sukeyi basuwani bata lokaci ahanyaba suka isa" akofar gidan Alhaji Babba sukayi parking.sanna suka fito sukashiga cikin gidan,dakin Alhaji Babba suka nufa yana zaune saman kujera sukashigo dasallama "ya amsamusu cikin yanayin jikin girma,sukasamu guri sukazauna nan sukashiga gaisawa bayan gaishe gaishe Mommy tanisa tace.............
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙61馃憠馃徎62
TALLA TALLA TALLA
INAMASOYAN AYSHA ALIYU GARKUWA KOSHIN KUNSAN TAKUMA MASOWA GAREKU DASABON LITTAFINTA MAISUNA (HUKUNCIN ALLAH)DUBANAN KUGANI馃憥馃徎KADASUSAKE ABAKU LABARI,MUNAMARHABAN DA ISOWARKU SAIMUN JIKU鉀光€嶁檧馃じ鈥嶁檧
馃摑馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌馃崌
*HUKUNCIN ALLAH*
*Assalamu alaikum, masoya na masoyan littafaina, ina mik'a sak'on gaisuwata a gareku tare dayi muku Al'bishir d'in gani na dawo gareku da sabon littafina mai suna HUKUNCIN ALLAH, wanda na shiga Nazari tunani bincike hangen nesa na zak'ulo matsalolinmu a yau tare da kuma samo Garkuwar da zata tsira damu da yaranmu k'annenmu daga fad'awa halin dana sani,*
*HUKUNCIN ALLAH*
littafine dake tafe da sak'onni masu tarin yawa. *tuna sarwa, tsorotarwa, jan hankali, fadakarwa, tare da zaburarwa da bada k'arfin guiwa da zamu had'u mu yak'i k'alubalen dake addabar al'ummar mutanen wannan k'arni da muke ciki. sannan akwai nishad'antawa tare da ban dariya hakan kuma* kunsan salo nane ban tausayi mai ratsa zuciyar ma abocin imani da tausayi, duk suna cikin wannan littafinawa mai suna *HUKUNCIN ALLAH,* domin samun damar karantashi zaku iya bibiyata a manhajar what's App a number wayata kamar haka 09097853276 kan farashi mai sauk'i yi register da naira d'ari biyu kacal damin samun damar karantashi daga forko har k'arshe littafin *HUKUNCIN ALLAH* ko katin waya na layin MTN wanda za'a turo shi ta wannan number 09097853276 ko tur'a d'ari biyun ta asusuna na 0005388578 JAIZ BANK AISHA ALIYU GARKUWA,
kada ka/ki manta turo min shaidarki na tura kud'in a dai wannan number 09097853276 ina maraba daku masoyana tare da kuma yi muku al'bishir da yin posting a kai a kai kada ka/ki sake a baki labari, sai kunzo.......!!!
Dan Allah banda kira
*HUKUNCIN ALLAH*
_________________________________
Idan kuma bakufahimtaba saiku tuntubeni ni
RASHEEDA S' DIRECTOR
domin karin bayani saimunjiku mungode馃馃徎
Pls Share鉁�