Sashe 1
Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA!
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 1
Wata bishiyace maitaren inuwa"mutanene zaune agindinta,gadukkan alamu sunajin da din iskar dake kadawa daga jikin bishiyar" yawancin mutanen dake zaune agun dattijaine, ahan kali nake tafiya cikin nusuwa da kamala,wanda mutane sukewa tafiyata lakabida rigimace kesani yinta"harna iso dafda bishiyar,harkasa naduka nagaida wadanna tsoppin "dukansu suka amsamin cikin hadai baki"namike nawuce"
Wanna yarinyar yar albarkace tasamu tarbiya allah yayi mata albarka tareda namu zuriyar bakidaya"hakanekam ameen ya allah"abinda mutanen dana gaidasu suke fada kena"
Bayau nasabajin hakan daga bakin mutane ba dan haka nima na amsa da ameen"nacigaba datafiyata"harna iso kopar gidanmu RUMAINA! cak nasaya sakamakon jin irin wanna kiran tabbas nasan wadanna samarin unguwarmu zauna gari banza nanne "saikawai nasa kai nashige ciki
Daya daga cikin samarin yace sadiku kaga yau mutumiyarka taki juyowo bare muga wanna kyakyawar fuskar nata"wanda akakira da sadiku yace aykam naso ace naga fuskarna kozanyi barci maikyau yau"sadiku yajuya yana fuskantar abokin nasa, lawan allah ni yarinyarna wani sa in soro take bani.akwai wani rana tafito isalami nasareta akan kwana wlhy data kallene da idonta saida naji gabana yafadi"kyan yan yy yawa saikace aljana"dariya lawan yy ai ni narigaka fadan haka" kyan yarinyar yy yawa wani lokacin nakanyi tunanin hakan"amma allah mutumce allah ne kawai yahalitta abinsa haka" wanna idan ka ajeta agidanka ai ko kopar gida bazaka lekaba"haka suka rika jajantawa junansu"
Dasallamata nashigo gida mama dake zaune kan kujera yarsuguno ta amsamin sallamar"nakaroso inda take"sannu dagida, mama yauwa RUMAINA harkuntaso,Eh muntaso mama na nimi guri kusa da ita nazauna tareda cire hijab ina"mama tadubeni cikeda kulawa "RUMAINA jeki dauki abincinki kici dannasanki yanzuhaka saiki kai hardare bakiciba"kuma gashi bawani abincin kirki kk ciba kafin kitafi"to nace namike nanufi kitchen inmu dake gefe da dakin mama,nashiga nadauki abincin nadawo nazauna inda natashi"mama yau malaminmu yace karna sake zuwa saida kudin makaranta"nawata uku da akebina gawanna watanma takusa karewa,numfashi mama tasauke hakane kam ai sinyi kokarima to bari babannaki yashigo nadada tunamasa"dan nasan shima bai manceba,to nace nasaka hanu cikin abincin
Nashiga sakurar abincin bawani meyawa naciba namaida sauran narufe shi a kitchen,sanna nawuce daki natube uniform injikina"nasaka kayan zaman gida,na dauki jakar makarantar bokona nazo nazauna kasan nadi sanna naciro book nafara bita kamar kullum"
Duk dakasancewar bana zuwa makarantar boko yanzu hakan baihanani bitar abinda na iyaba"jin sallamar baba yasani aje book in nafito" na isa inda yake naruko hannusa,sannu da dawuwa baba, yauwa mamana ga sarabarki yasaka hanu a aljuhu yaciro dabino kwara hudu yamikamin"hanu biyo nasa nakarba tareda yingodiya,yadaura hannusa akaina allah yamiki albarka ameen nace sanna najuya nakoma daki,
Inda mama take yakarasa tayi hanzarin shinfida masa taburman dake gefenta,yazauna sanna tayimasa barka dashigowa. Mama tadaukowa baba abinci ya gyara zamansa yanaci suna hira,mama tanisa tace malam yau mlmn makarantarsu RUMAINA sunce kada tasake zuwa saida kudin da ake binta nawata uku,numfashi baba yasauke hakane sunyi kokarima wlhy kullum da kudinsu nake kwana araina banaso yarinyarna tasake zama babu makaranta dukabiyu,allah yaga zuciyata kumanasan zai dafamin amma ga yan wasu kudina barinabaki koda nawata biyone ki aje gobe inzata makarantar saiki bata takai musu suyi hakuri insha allah zannimi sauran sai abasu,yasa hanu a aljuhu yaciro kude yan dari biyu guda biyar allah bayataba toshemaka hanyarsamu duka saidai in bakatashi kanimaba,kinga wanna kudin fina nazu nawuce gona dan indan cire ciyayinda suka toho cikin shinkafarna,bayan nagama ina fita bakin titi saina hangi wata mota direbar yanata fama da ita,sainaje inda motar take.naketambayar mai motar ko lfy nan yake shaidamin haka kawai tasaya,
Nacemasa barina dubamasa cikin ikon allah kuwa motar tatashi aiko yytamin gdy yaciro wadanna kudin yamikamin nakikarba harna gutashi yabiyoni yasaminsu a aljuhu, allah mai iko mama tace kwarai kuwa allah baya toshewa bawansa hanyarsamu.kaduba kaga dazu bakadasu yanzukuma sai yabaka allah abin godiya, karbi wanna. yamikamata dari hudu'takaimu nawata buyun idan allah yayarda zan ciko musu dayan dana wanna wata maikarewa, mama takarba tana fadin allah ubangiji yabuda"
Rinsa idonuna nayi daga cikin daki inajiyo abinda suke tattaunawa. Najiwani irin radadi acikin zuciyata.aduksanda naga mahaifana cikin halin rashi sainaji duk badadi, harnarikaji ina ma ace ni namijine da nataimakawa mahaifina,amma dukda kasancewata mace hakan baihana zuciyata bugawa,zankuma cigaba dayimusu addu'a kamar yadda kullum nake musu" hawayenda yazubomin nashare" jinsunyi shiru dazancen yasani cigaba da bitar karatuna.
Wani yarone yy sallama su mama dake zaune awake suka amsa masa,daga inda yaron kesaye yace wai ana sallama da RUMAINA,
Baba yanumfasa sanna yaceda yaron kajekace haryanzu ba abata damar sayuwa da samariba,to yaron yace yafita.kasakasa nakejin maganar su saidai banji abinda suke fadaba,sai fitar Baba dana hanga gadukkan alamu masallace yanufa dan lokacin sallah yy"
Namike nafito dannayi alaula,mama takirani daga inda nake RUMAINA yimaza kiyi sallan kidauko mana markade"tonace namike nashige daki nagabatar dasallah,ina idarwa nafito.nashiga dakin mama nakarbi kuden markaden nafita,
Ahankali naketafiyata cikin nutsuwa harna iso kwanar gidan maimarkade. gani nayi anfitomin agaba bashiri najanasaya, saikuma nanimi kaucewa gefe dannawuce yakuma tare hanyar,yanafadin RUMAINA meye nufin mahaifinki dakullon idan anje gunki saiyace haryanzu baibaki damar sayuwa da kowaba,kojari yakeson kafawa dake dan yaga kinada kyau! Kindaisankoni wayene agarinna ko idan nanimi abu tofa sainasamu kota karfice kisani bazan taba barin wanna kyakyawar fuskarba, kifadawa mahaifinki kinasona kuma gobe zanturo iyayena....tunkan yakarasa zancensa nadakatar dashi dankuwa nafiskanci abin nasa cinfuskace"hannu nadaga masa dafadin,dakata malam katausa harshenka kasan maganar dazaka rikafada akan mahaifina.idan kasake kace zakaci zarafin mahahaifina bazan taba kyalekaba,kai kahaifamasani?dazaisa doka akaina kanimi janye dokar? karka sake kasake tareni dawanna zancen danni nasan darajar mahaifina. Madadin yaji haushin abinda nafada saima kalmasa hannu da yy akirji yakurawa bakina ido yana murmushi da lumshe ido tareda lankwasar dakansa duk inda najuyar dakaina shima saiya juya,naja dogon tsaki naraba gefensa nawuce
"koda nadauko markaden nafito nan nakuma taddashi saye,yana ganina yakuma masowa inda nake banko saurareshiba nayi saurin wuceshi"
Narasa meyasa wasu masu kude sukedaukan kan kamar sunfi kowa aduniya,sadam"tijjani yana daya dagacikin jeren wadanna masukuden"tabbas nasan kamar yadda sadam" yafada idan yanimi abu tofa saiyasamu kota halin yy dan saboda mahaifinsa maikudene nagaske,kuma duk abinda sadam keso tofa mahaifinsa alhj tijjani saiya samar masashi kada karfin dukiyarsane"
Ta allah batakaba nafa蓷a inashigewa cikin gidanmu,,babu kowa asakargidan nakarasa gun wankewanke nasauke markaden saman dakalin gun, najanyo ruwanatace kullun sanna nagyara gun dana bata,naje nayi alaulan magrib,saida nashiga dakin mama nasanar mata nadawo kafin nawuce dakina.bayan nayi sallah,najanyo jakar islamiyata nafara bitar ALKUR'ANI "maigirma"dankuwa gobe zamubada hadda,saidanaji barci yacikarfina sanna narufe KUR'AN "din, tareda mikewa nahaye saman dan madaidaicin katifata dake gefe adakin,batare da bata lokaciba barci yatafidani"
Washegari bayan nayi salla nafito madaidaicin sakar gidanmu nashare saf,na tarkasa kwanuka naje nawankesu saf,kafin nashiga kitchen nahada wuta na daura ruwa"sanna nakoma daki nakuma kwanciya,kasancewar yau asabarce dasafe mukezuwa islamiya,tun 9:am muke tafiya mutashi 6:pm,haka ranar lahadi ma,bakamar sauran ranakunba"
Dankwanciyar danayi barci yasamu damar daukata,saiji nayi mama natashina"ke RUMAINA yaubazakije makaranta bane?kiduba agogo kigani...dasauri nabude ido tareda saukowa daga saman katifar saikuma nasaya ina kallon mama,itama nitake kalla tanafadin au sayuwa zakiyi bazakiyi azaman shiriba, juyawa nayi dasauri nafita na isa bakin rijiya naja ruwa,natafi bayi nayi wanka inafita nashiga shiri cikin sauri,fitowa nayi ina rikeda hijjab dajakata ahanu,nanufi kofar kitchen inda mama kezaune'saman kujera yartsuguno nazauna,
Mama naganina taturamin koko da kosai gabana da hanzari nakarya "sanna namike saye nasaka hijjab ina,mama natafi,to allah yabada sa'a gashi kibasu wanna kudin kicedasu suyi hakuri insha allah za aciko musu,tamikomin dari hudun da baba jiya yabada.nakarba ina fadin toh" ,kodanazo bakin kopargida sanda nakaranto addu'ar fita daga gida kafin nasaka kafata tadama nafice agidan............
Comment and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 2
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA!
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 1
Wata bishiyace maitaren inuwa"mutanene zaune agindinta,gadukkan alamu sunajin da din iskar dake kadawa daga jikin bishiyar" yawancin mutanen dake zaune agun dattijaine, ahan kali nake tafiya cikin nusuwa da kamala,wanda mutane sukewa tafiyata lakabida rigimace kesani yinta"harna iso dafda bishiyar,harkasa naduka nagaida wadanna tsoppin "dukansu suka amsamin cikin hadai baki"namike nawuce"
Wanna yarinyar yar albarkace tasamu tarbiya allah yayi mata albarka tareda namu zuriyar bakidaya"hakanekam ameen ya allah"abinda mutanen dana gaidasu suke fada kena"
Bayau nasabajin hakan daga bakin mutane ba dan haka nima na amsa da ameen"nacigaba datafiyata"harna iso kopar gidanmu RUMAINA! cak nasaya sakamakon jin irin wanna kiran tabbas nasan wadanna samarin unguwarmu zauna gari banza nanne "saikawai nasa kai nashige ciki
Daya daga cikin samarin yace sadiku kaga yau mutumiyarka taki juyowo bare muga wanna kyakyawar fuskar nata"wanda akakira da sadiku yace aykam naso ace naga fuskarna kozanyi barci maikyau yau"sadiku yajuya yana fuskantar abokin nasa, lawan allah ni yarinyarna wani sa in soro take bani.akwai wani rana tafito isalami nasareta akan kwana wlhy data kallene da idonta saida naji gabana yafadi"kyan yan yy yawa saikace aljana"dariya lawan yy ai ni narigaka fadan haka" kyan yarinyar yy yawa wani lokacin nakanyi tunanin hakan"amma allah mutumce allah ne kawai yahalitta abinsa haka" wanna idan ka ajeta agidanka ai ko kopar gida bazaka lekaba"haka suka rika jajantawa junansu"
Dasallamata nashigo gida mama dake zaune kan kujera yarsuguno ta amsamin sallamar"nakaroso inda take"sannu dagida, mama yauwa RUMAINA harkuntaso,Eh muntaso mama na nimi guri kusa da ita nazauna tareda cire hijab ina"mama tadubeni cikeda kulawa "RUMAINA jeki dauki abincinki kici dannasanki yanzuhaka saiki kai hardare bakiciba"kuma gashi bawani abincin kirki kk ciba kafin kitafi"to nace namike nanufi kitchen inmu dake gefe da dakin mama,nashiga nadauki abincin nadawo nazauna inda natashi"mama yau malaminmu yace karna sake zuwa saida kudin makaranta"nawata uku da akebina gawanna watanma takusa karewa,numfashi mama tasauke hakane kam ai sinyi kokarima to bari babannaki yashigo nadada tunamasa"dan nasan shima bai manceba,to nace nasaka hanu cikin abincin
Nashiga sakurar abincin bawani meyawa naciba namaida sauran narufe shi a kitchen,sanna nawuce daki natube uniform injikina"nasaka kayan zaman gida,na dauki jakar makarantar bokona nazo nazauna kasan nadi sanna naciro book nafara bita kamar kullum"
Duk dakasancewar bana zuwa makarantar boko yanzu hakan baihanani bitar abinda na iyaba"jin sallamar baba yasani aje book in nafito" na isa inda yake naruko hannusa,sannu da dawuwa baba, yauwa mamana ga sarabarki yasaka hanu a aljuhu yaciro dabino kwara hudu yamikamin"hanu biyo nasa nakarba tareda yingodiya,yadaura hannusa akaina allah yamiki albarka ameen nace sanna najuya nakoma daki,
Inda mama take yakarasa tayi hanzarin shinfida masa taburman dake gefenta,yazauna sanna tayimasa barka dashigowa. Mama tadaukowa baba abinci ya gyara zamansa yanaci suna hira,mama tanisa tace malam yau mlmn makarantarsu RUMAINA sunce kada tasake zuwa saida kudin da ake binta nawata uku,numfashi baba yasauke hakane sunyi kokarima wlhy kullum da kudinsu nake kwana araina banaso yarinyarna tasake zama babu makaranta dukabiyu,allah yaga zuciyata kumanasan zai dafamin amma ga yan wasu kudina barinabaki koda nawata biyone ki aje gobe inzata makarantar saiki bata takai musu suyi hakuri insha allah zannimi sauran sai abasu,yasa hanu a aljuhu yaciro kude yan dari biyu guda biyar allah bayataba toshemaka hanyarsamu duka saidai in bakatashi kanimaba,kinga wanna kudin fina nazu nawuce gona dan indan cire ciyayinda suka toho cikin shinkafarna,bayan nagama ina fita bakin titi saina hangi wata mota direbar yanata fama da ita,sainaje inda motar take.naketambayar mai motar ko lfy nan yake shaidamin haka kawai tasaya,
Nacemasa barina dubamasa cikin ikon allah kuwa motar tatashi aiko yytamin gdy yaciro wadanna kudin yamikamin nakikarba harna gutashi yabiyoni yasaminsu a aljuhu, allah mai iko mama tace kwarai kuwa allah baya toshewa bawansa hanyarsamu.kaduba kaga dazu bakadasu yanzukuma sai yabaka allah abin godiya, karbi wanna. yamikamata dari hudu'takaimu nawata buyun idan allah yayarda zan ciko musu dayan dana wanna wata maikarewa, mama takarba tana fadin allah ubangiji yabuda"
Rinsa idonuna nayi daga cikin daki inajiyo abinda suke tattaunawa. Najiwani irin radadi acikin zuciyata.aduksanda naga mahaifana cikin halin rashi sainaji duk badadi, harnarikaji ina ma ace ni namijine da nataimakawa mahaifina,amma dukda kasancewata mace hakan baihana zuciyata bugawa,zankuma cigaba dayimusu addu'a kamar yadda kullum nake musu" hawayenda yazubomin nashare" jinsunyi shiru dazancen yasani cigaba da bitar karatuna.
Wani yarone yy sallama su mama dake zaune awake suka amsa masa,daga inda yaron kesaye yace wai ana sallama da RUMAINA,
Baba yanumfasa sanna yaceda yaron kajekace haryanzu ba abata damar sayuwa da samariba,to yaron yace yafita.kasakasa nakejin maganar su saidai banji abinda suke fadaba,sai fitar Baba dana hanga gadukkan alamu masallace yanufa dan lokacin sallah yy"
Namike nafito dannayi alaula,mama takirani daga inda nake RUMAINA yimaza kiyi sallan kidauko mana markade"tonace namike nashige daki nagabatar dasallah,ina idarwa nafito.nashiga dakin mama nakarbi kuden markaden nafita,
Ahankali naketafiyata cikin nutsuwa harna iso kwanar gidan maimarkade. gani nayi anfitomin agaba bashiri najanasaya, saikuma nanimi kaucewa gefe dannawuce yakuma tare hanyar,yanafadin RUMAINA meye nufin mahaifinki dakullon idan anje gunki saiyace haryanzu baibaki damar sayuwa da kowaba,kojari yakeson kafawa dake dan yaga kinada kyau! Kindaisankoni wayene agarinna ko idan nanimi abu tofa sainasamu kota karfice kisani bazan taba barin wanna kyakyawar fuskarba, kifadawa mahaifinki kinasona kuma gobe zanturo iyayena....tunkan yakarasa zancensa nadakatar dashi dankuwa nafiskanci abin nasa cinfuskace"hannu nadaga masa dafadin,dakata malam katausa harshenka kasan maganar dazaka rikafada akan mahaifina.idan kasake kace zakaci zarafin mahahaifina bazan taba kyalekaba,kai kahaifamasani?dazaisa doka akaina kanimi janye dokar? karka sake kasake tareni dawanna zancen danni nasan darajar mahaifina. Madadin yaji haushin abinda nafada saima kalmasa hannu da yy akirji yakurawa bakina ido yana murmushi da lumshe ido tareda lankwasar dakansa duk inda najuyar dakaina shima saiya juya,naja dogon tsaki naraba gefensa nawuce
"koda nadauko markaden nafito nan nakuma taddashi saye,yana ganina yakuma masowa inda nake banko saurareshiba nayi saurin wuceshi"
Narasa meyasa wasu masu kude sukedaukan kan kamar sunfi kowa aduniya,sadam"tijjani yana daya dagacikin jeren wadanna masukuden"tabbas nasan kamar yadda sadam" yafada idan yanimi abu tofa saiyasamu kota halin yy dan saboda mahaifinsa maikudene nagaske,kuma duk abinda sadam keso tofa mahaifinsa alhj tijjani saiya samar masashi kada karfin dukiyarsane"
Ta allah batakaba nafa蓷a inashigewa cikin gidanmu,,babu kowa asakargidan nakarasa gun wankewanke nasauke markaden saman dakalin gun, najanyo ruwanatace kullun sanna nagyara gun dana bata,naje nayi alaulan magrib,saida nashiga dakin mama nasanar mata nadawo kafin nawuce dakina.bayan nayi sallah,najanyo jakar islamiyata nafara bitar ALKUR'ANI "maigirma"dankuwa gobe zamubada hadda,saidanaji barci yacikarfina sanna narufe KUR'AN "din, tareda mikewa nahaye saman dan madaidaicin katifata dake gefe adakin,batare da bata lokaciba barci yatafidani"
Washegari bayan nayi salla nafito madaidaicin sakar gidanmu nashare saf,na tarkasa kwanuka naje nawankesu saf,kafin nashiga kitchen nahada wuta na daura ruwa"sanna nakoma daki nakuma kwanciya,kasancewar yau asabarce dasafe mukezuwa islamiya,tun 9:am muke tafiya mutashi 6:pm,haka ranar lahadi ma,bakamar sauran ranakunba"
Dankwanciyar danayi barci yasamu damar daukata,saiji nayi mama natashina"ke RUMAINA yaubazakije makaranta bane?kiduba agogo kigani...dasauri nabude ido tareda saukowa daga saman katifar saikuma nasaya ina kallon mama,itama nitake kalla tanafadin au sayuwa zakiyi bazakiyi azaman shiriba, juyawa nayi dasauri nafita na isa bakin rijiya naja ruwa,natafi bayi nayi wanka inafita nashiga shiri cikin sauri,fitowa nayi ina rikeda hijjab dajakata ahanu,nanufi kofar kitchen inda mama kezaune'saman kujera yartsuguno nazauna,
Mama naganina taturamin koko da kosai gabana da hanzari nakarya "sanna namike saye nasaka hijjab ina,mama natafi,to allah yabada sa'a gashi kibasu wanna kudin kicedasu suyi hakuri insha allah za aciko musu,tamikomin dari hudun da baba jiya yabada.nakarba ina fadin toh" ,kodanazo bakin kopargida sanda nakaranto addu'ar fita daga gida kafin nasaka kafata tadama nafice agidan............
Comment and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
ALFARMA
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
BISMILLAHIRRAHMANURRAHIM
by鉁嶐煆�
Rasheeda S' Director
ALLAH KA ALBARKACI ZURI ARMU"BAKI DAYA
KABAWA BABY KHAYRAT LFY馃げ馃徎
Page 2