Sashe 27
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin rashin kunya tace aiko baka isa ka hanani zancen yaya salis ba ina ruwan ka.
azuciye ya mike har yakai bakin kofah ya tuna matsanan ciyar sha,wan daya kwana da ita, dan haka ya fara takowa ahankali ya dawo gabanta ya tsaya,
kome ya tuna kuma saiya koma.
yana fita fatima taja tsaki ta gyara kwaciyar ta.
shiko haydar cike da tunani ya koma dakin sa, tunanin fatima ya shigayi yana son su kasan ce amman ya rasa ya zaiyi shiru yayi , zuwa cen wani tunani ya fado masa dariya yayi sosai sannan yace azuciyar shi, akan me ma zan damu kaina akan fatima yariyar da ba wayo gareta ba, dariya yakarayi daya tuna fatima wai har murna take, tayi fitsari ciki, dariya yayi sosai har yana rike ciki sannan ya fesa turare ya nufi dakin fatima cike da kwarin guiwa, dan yasa yiwa fatima wayo bawani abin wahala bane
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[8:52PM, 5/3/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
95 - 96
Lokacin da haydar ya shiga dakin fatima samunta yayi tana bacci kuma dagani tanajjin dadin baccin dan haka bazai iya tashinta ba.
Ahankali ya hau gadon daf da ita ya kwanta ya manne da jikinta, zuwa cen yasa hannu ya rugumota jikin shi, yaso ya hakura ya barta tayi baccin ta Amman ina bazai iya ba, hannun shi ya fara wasa dashi ajikin ta.
da sauri tasa ahanun ta tarike nashi ta tura hannun nashi baya sannan tace yaya meye haka?
Hannun shi ya Kara daurawa ajikinta ahankali yace dan Allah fatima kiyi hakuri ki bani hakkina, wlh amatse nake.
da sauri ta tashi ta zauna tace nidai gaskiya kayi hakuri bazan iya ba.
Shima tashi yayi ya zauna yace bazafah ki iyaba kikace , ko bakisan hukuncin matar da mijinta ya nemeta taki amince bane?
da sauri tace nasani aini bani da lfy ne, kuma ni ina ganin kamar ma cikin be fita ba, dan duk abinda nakeji ban daina jiba, har yanzon.
Daure fuskar shi yayi sanna yace ya fita mana toh ya za, ayi ki daina ji, bayan har yazon mgni kike sha, hannun shi ya kara kaiwa jikinta yace fatima kiyi hakuri mana amatse nake kuma inada matsala idan kk hanani cikina zai iyayimin ciwo.
Mikewa tayi ta fara buga kafa, tana fadin nidai gaskiya ka rabu dani bacci nakeji.
Abin da fatima bata sani ba wannan abin da take kara riketa haydar takeyi.
Zuba mata ido yayi kamar me kallon TV
ganin da yayi ya fara shiga yanayin da indai fatima ta hanashi zai iya shiga Matsala, dan haka muryar shi ciki ciki yace toh ya isa haka, na hakura , zoki kwanta.
Cigaba tayi tana fadin toh kazo ka tafi dakin ka mana.
Daure fuska yayi sannan yace anan zan kwana, kuma wlh idan kika batamin rai, dasafe zanje nagayawa baba abin da kk min.
Tanajin ya fadi haka ta tsaya cek kamar me tsonron kar wani abu ya kamata ta fara hayowa gadon nesa dashi ta kwanta, ba dadewa kuwa bacci ya kwasheta.
Cen cikin barcin ta tafarjin nishin haydar wasa wasa taji abin na kara yawa , dan haka ta bude Ido ganin shi tayi cen gefe ya kudundune yana rike da ciki, dasauri ta matsa daf dashi tace yaya menene ?
babu amsa sai wani irin numfashi daya ke fitarwa gawani uban zufah dake karyo mishi, kalmar shice ta fado mata idan kika hanani cikina zai iyamin ciwo.
Kallon shi tayi sosai sannan tace ciyon cikin ne?
Hawaye ta fara gani suna zubo mishi, yana wani irin kamar numfashin shi zai dauke, dan haka itama kuka ya kwace mata, acikin kuka take fadin bari nakira ummi.
Da sauri ya rike hannun ta yana girgiza mata kai, kuka take sosai domin abun ya balakin bata tsoro.
Cikin sauri takai hannun ta kan cikin haydar gurin dataga yana rikewa ta ture hannun shi tanayin kamar yadda taga yanayi, hawayen ta na sauka akan ruwan cikin shi.
Sun dade ahaka daga cen ta fara jin kamar numfashin na sauka ahankali, dan haka ta gyara zamanta sosai ta dauki kanshi ta daura akan ciyar ta, taci gaba da abin da take.
Zuwa can taga bacci ya dauke shi dan haka ta bishi da kallo gani tayi harya fada yayi zuro zuro.
dan haka ta fajin haushin kanta dan ta dau hakkin haydar.
Ahaka fatima ta kwana bata runtsaba dan gani take kamar data cire hannun ta zai tashi, kiran sallan subahi ne ya tadashi, da sauri ya miki ya kalli fatima, da sauri ta dukar dakai, yace fatima bakiyi bacci ba, baki da hankali ne?
Kanta akasa tace banajin baccin ne.
Shiru yayi sannan yace toh tashi kiyi sallah saiki kwanta.
Wanka yayi sannan ya wuce masallaci bayan ya dawo ya samu fatima zaune akan sallaya, wuceta yayi ya isa bakin gadon ya fara gyarawa, da sauri fatima ta miki ta rike zanin gadon.
Haydar yace sake mana zan gyara miki ne saiki kwanta.
Tace kabarshi zan gyara da kaina.
Yace a,a nizan gyara
Sakimai tayi dan yanzun batason yimai musu
Yana gamawa yace toh zoki kwanta.
Kokarin cire hijjab takeyi dan haka haydar ya nufi fita.
Harya fara tafiya fatima takira shi ahakali tace yaya.
Dawowa yayi ya tsaya yana kallon ta kanta akasa tace ya jiki?
Murmushi yayi sannan yace naji sauki.
Yana kallon fuskarta yaga hawaye na zubowa.
Hannu yamika ya kawota jikin shi yace meyasa kike kuka ?
Cikin kuka tace dan Allah kayi hakuri ka yafemin jiya na jawo maka......hannun shi yasa ya rufe bakin ta sannan yace karki damu ai dama cen inayi, kitaya ni rokon Allah, ya yayemin.
tace eh amman dai ai nice sanadi, tunda ka fad'a tun kafin hakan ta faru
dariya yayi sannan yace toh naji ya wuce yanzon kije ki kwata, inason zaje na shirya kinga lokaci na wucewa.
haka fatima ta wuni da tunanin haydar dan gsky ba karamin tausayi ya bata ba zama tayi tai tagume tace a zuciyar ta toh yanzun da haydar ya mutu ya rayuwa ta zata kasance, afili tace Innalillah wa ina ilaihir raju,un.
haka taita tunani daga baya ta wuce dakin ummi acen ta wuni har yanma ita da taslim.
.
shima haydar daya dawo barayin ummi ya shiga sai dare ummi tace su tafi dakin su.
fatima bata jira haydar ba gaba tayi tana shiga ta fada toilet wanka tayi ta gyara jikin ta.
zama tayi tana jiran shigowan haydar amman har kusan 10:30 be shigo ba , zuwa cen taji motsin shi afalo dan haka ta mike, ta dauki karamin hijjab dinta ta saka ta nufi falon .
koda ta fito falo baya nan, dan haka ta nufi dakin shi, sallama tayi ta turo kofar yana kwance akan gado yana danna waya, ya dago ya kalleta ya saki murmushi.
Alama yayi mata da tazo ta zauna a gaban shi, tana zama ya jawota jikin shi ya rungume dan bakaramin dadi yaji ba dayaga ta kawo kanta da kanta.
*******
washegari fatima sai kusan sha biyu na rana ta fitoh dakin haydar, kwana 1 kawai da tayi adakin haydar harta fita hayyacin ta , tun daga wannan ranar fatima bata sake yinkurin hana haydar hakkin sa ba, koda sonawa zai nemeta bata hanashi, saidai idan bayanan ta zauna taita kuka, kuma dataji dawowar shi gabanta ke faduwa.
ahaka har suka kwashe wata 5 fatima sai ramewa take,gashi al,adanta shiru har yanzon, kuma cikinta nata kara kunbura harda wani motsi yake , bata manta lokacin da tacewa haydar har yazun fa al,dan ta be dawo ba kuma gashi cikin ta sai girma yake , kodai cikin be fita bane yana nan, amman sai yace mata ya fita mana ,ai kece bakishan magani akan lokaci shiyasa yake kumbura miki ciki ,nan gaba ma har mutse zai dinga miki.
tagumi tayi tana kallon cikin zuwa cen ta fara tuno lokacin da haydar ke magana saitaga kamar yanayi ne yana boye darigar sa, dan haka ta fara tunanin anya kuwa ba wayo suka shirya mata ba, hanya kuwa ciki yana fita ta fitsari, afili tace koda yake likitan yace sabon magani ne, toh amman meyasa cikina yake girma kamar na me ciki kuma meyasa yaya haydar yake boyewa yana dariya, mikewa tayi tare da fadin nasan abinda zanyi.
barayin ummi ta nufah acen ta samu haydar dan haka ta wuce dakin taslim, ta bar haydar da ummi suna hira .
Tana shiga samu taslim zaune ko zama bata yi ba tace taslim zo na aikeki gurin ummi amman karkice nice na aiko ki.
tace toh anty babba inajinki.
fatima tace dan Allah kije ki tambayo min ummi wai dagaske ne ciki yana fita ta fitsari?
taslim ta zaro 😳 tace ni wlh bazani ba, kina ganin dazon daga Mubarak yazo gurina ummi tace wai tunda aure nake so nace mishi ya turo, yazun kuma sai naje mata da zancen ciki?
shiru fatima tayi zuwa cen ta sake cewan dan Allah taslim kije mana.
Taslim rufe ido tayi tace bafah zani ba, idan kin matsu kitashi muje na raka ki.
Ba yadda fatima ta iyi Dan haka tace muje.
suna fitowa haydar ya daure fuska kamar baya dariya sabo da ganin taslim.
zama sukayi guri daya kamar munafukai kowa bakin shi na motsi.
ummi ta kallesu tace fatima yaya meya faru?
shiru tayi kamar bazata yi magana ahankali tace ummi wai ciki yana fita ta fitsari?
dasauri haydar ya dago ya kalli fatima sannan ya harari taslim
Cike da mamaki take kallon fatima tace wanne irin ciki ne kuma yake fita ta fitsari ke waye ya gaya miki?
haydar ta kalla sannan tace yaya haydar ne yacemin cikin ya fita ta fitsari.
dariya tayi irin tasu ta manya tace wane cikin ne ya fita bayan wanda yake jikin ki, tsokanan ki yakeyi, ta juya barayin haydar tace kaikuma ya zaka dinga firgita ta ai irin wannan sai kasa jininta ya hau
Daure fuska yayi sannan ya kalli taslim yace ke tashi kibar nan gurin.
Gudu gudu ta mike har tana tuntube ya juya ya kalli ummi yace ummi kisan meye?
azuciye ya mike har yakai bakin kofah ya tuna matsanan ciyar sha,wan daya kwana da ita, dan haka ya fara takowa ahankali ya dawo gabanta ya tsaya,
kome ya tuna kuma saiya koma.
yana fita fatima taja tsaki ta gyara kwaciyar ta.
shiko haydar cike da tunani ya koma dakin sa, tunanin fatima ya shigayi yana son su kasan ce amman ya rasa ya zaiyi shiru yayi , zuwa cen wani tunani ya fado masa dariya yayi sosai sannan yace azuciyar shi, akan me ma zan damu kaina akan fatima yariyar da ba wayo gareta ba, dariya yakarayi daya tuna fatima wai har murna take, tayi fitsari ciki, dariya yayi sosai har yana rike ciki sannan ya fesa turare ya nufi dakin fatima cike da kwarin guiwa, dan yasa yiwa fatima wayo bawani abin wahala bane
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[8:52PM, 5/3/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
95 - 96
Lokacin da haydar ya shiga dakin fatima samunta yayi tana bacci kuma dagani tanajjin dadin baccin dan haka bazai iya tashinta ba.
Ahankali ya hau gadon daf da ita ya kwanta ya manne da jikinta, zuwa cen yasa hannu ya rugumota jikin shi, yaso ya hakura ya barta tayi baccin ta Amman ina bazai iya ba, hannun shi ya fara wasa dashi ajikin ta.
da sauri tasa ahanun ta tarike nashi ta tura hannun nashi baya sannan tace yaya meye haka?
Hannun shi ya Kara daurawa ajikinta ahankali yace dan Allah fatima kiyi hakuri ki bani hakkina, wlh amatse nake.
da sauri ta tashi ta zauna tace nidai gaskiya kayi hakuri bazan iya ba.
Shima tashi yayi ya zauna yace bazafah ki iyaba kikace , ko bakisan hukuncin matar da mijinta ya nemeta taki amince bane?
da sauri tace nasani aini bani da lfy ne, kuma ni ina ganin kamar ma cikin be fita ba, dan duk abinda nakeji ban daina jiba, har yanzon.
Daure fuskar shi yayi sanna yace ya fita mana toh ya za, ayi ki daina ji, bayan har yazon mgni kike sha, hannun shi ya kara kaiwa jikinta yace fatima kiyi hakuri mana amatse nake kuma inada matsala idan kk hanani cikina zai iyayimin ciwo.
Mikewa tayi ta fara buga kafa, tana fadin nidai gaskiya ka rabu dani bacci nakeji.
Abin da fatima bata sani ba wannan abin da take kara riketa haydar takeyi.
Zuba mata ido yayi kamar me kallon TV
ganin da yayi ya fara shiga yanayin da indai fatima ta hanashi zai iya shiga Matsala, dan haka muryar shi ciki ciki yace toh ya isa haka, na hakura , zoki kwanta.
Cigaba tayi tana fadin toh kazo ka tafi dakin ka mana.
Daure fuska yayi sannan yace anan zan kwana, kuma wlh idan kika batamin rai, dasafe zanje nagayawa baba abin da kk min.
Tanajin ya fadi haka ta tsaya cek kamar me tsonron kar wani abu ya kamata ta fara hayowa gadon nesa dashi ta kwanta, ba dadewa kuwa bacci ya kwasheta.
Cen cikin barcin ta tafarjin nishin haydar wasa wasa taji abin na kara yawa , dan haka ta bude Ido ganin shi tayi cen gefe ya kudundune yana rike da ciki, dasauri ta matsa daf dashi tace yaya menene ?
babu amsa sai wani irin numfashi daya ke fitarwa gawani uban zufah dake karyo mishi, kalmar shice ta fado mata idan kika hanani cikina zai iyamin ciwo.
Kallon shi tayi sosai sannan tace ciyon cikin ne?
Hawaye ta fara gani suna zubo mishi, yana wani irin kamar numfashin shi zai dauke, dan haka itama kuka ya kwace mata, acikin kuka take fadin bari nakira ummi.
Da sauri ya rike hannun ta yana girgiza mata kai, kuka take sosai domin abun ya balakin bata tsoro.
Cikin sauri takai hannun ta kan cikin haydar gurin dataga yana rikewa ta ture hannun shi tanayin kamar yadda taga yanayi, hawayen ta na sauka akan ruwan cikin shi.
Sun dade ahaka daga cen ta fara jin kamar numfashin na sauka ahankali, dan haka ta gyara zamanta sosai ta dauki kanshi ta daura akan ciyar ta, taci gaba da abin da take.
Zuwa can taga bacci ya dauke shi dan haka ta bishi da kallo gani tayi harya fada yayi zuro zuro.
dan haka ta fajin haushin kanta dan ta dau hakkin haydar.
Ahaka fatima ta kwana bata runtsaba dan gani take kamar data cire hannun ta zai tashi, kiran sallan subahi ne ya tadashi, da sauri ya miki ya kalli fatima, da sauri ta dukar dakai, yace fatima bakiyi bacci ba, baki da hankali ne?
Kanta akasa tace banajin baccin ne.
Shiru yayi sannan yace toh tashi kiyi sallah saiki kwanta.
Wanka yayi sannan ya wuce masallaci bayan ya dawo ya samu fatima zaune akan sallaya, wuceta yayi ya isa bakin gadon ya fara gyarawa, da sauri fatima ta miki ta rike zanin gadon.
Haydar yace sake mana zan gyara miki ne saiki kwanta.
Tace kabarshi zan gyara da kaina.
Yace a,a nizan gyara
Sakimai tayi dan yanzun batason yimai musu
Yana gamawa yace toh zoki kwanta.
Kokarin cire hijjab takeyi dan haka haydar ya nufi fita.
Harya fara tafiya fatima takira shi ahakali tace yaya.
Dawowa yayi ya tsaya yana kallon ta kanta akasa tace ya jiki?
Murmushi yayi sannan yace naji sauki.
Yana kallon fuskarta yaga hawaye na zubowa.
Hannu yamika ya kawota jikin shi yace meyasa kike kuka ?
Cikin kuka tace dan Allah kayi hakuri ka yafemin jiya na jawo maka......hannun shi yasa ya rufe bakin ta sannan yace karki damu ai dama cen inayi, kitaya ni rokon Allah, ya yayemin.
tace eh amman dai ai nice sanadi, tunda ka fad'a tun kafin hakan ta faru
dariya yayi sannan yace toh naji ya wuce yanzon kije ki kwata, inason zaje na shirya kinga lokaci na wucewa.
haka fatima ta wuni da tunanin haydar dan gsky ba karamin tausayi ya bata ba zama tayi tai tagume tace a zuciyar ta toh yanzun da haydar ya mutu ya rayuwa ta zata kasance, afili tace Innalillah wa ina ilaihir raju,un.
haka taita tunani daga baya ta wuce dakin ummi acen ta wuni har yanma ita da taslim.
.
shima haydar daya dawo barayin ummi ya shiga sai dare ummi tace su tafi dakin su.
fatima bata jira haydar ba gaba tayi tana shiga ta fada toilet wanka tayi ta gyara jikin ta.
zama tayi tana jiran shigowan haydar amman har kusan 10:30 be shigo ba , zuwa cen taji motsin shi afalo dan haka ta mike, ta dauki karamin hijjab dinta ta saka ta nufi falon .
koda ta fito falo baya nan, dan haka ta nufi dakin shi, sallama tayi ta turo kofar yana kwance akan gado yana danna waya, ya dago ya kalleta ya saki murmushi.
Alama yayi mata da tazo ta zauna a gaban shi, tana zama ya jawota jikin shi ya rungume dan bakaramin dadi yaji ba dayaga ta kawo kanta da kanta.
*******
washegari fatima sai kusan sha biyu na rana ta fitoh dakin haydar, kwana 1 kawai da tayi adakin haydar harta fita hayyacin ta , tun daga wannan ranar fatima bata sake yinkurin hana haydar hakkin sa ba, koda sonawa zai nemeta bata hanashi, saidai idan bayanan ta zauna taita kuka, kuma dataji dawowar shi gabanta ke faduwa.
ahaka har suka kwashe wata 5 fatima sai ramewa take,gashi al,adanta shiru har yanzon, kuma cikinta nata kara kunbura harda wani motsi yake , bata manta lokacin da tacewa haydar har yazun fa al,dan ta be dawo ba kuma gashi cikin ta sai girma yake , kodai cikin be fita bane yana nan, amman sai yace mata ya fita mana ,ai kece bakishan magani akan lokaci shiyasa yake kumbura miki ciki ,nan gaba ma har mutse zai dinga miki.
tagumi tayi tana kallon cikin zuwa cen ta fara tuno lokacin da haydar ke magana saitaga kamar yanayi ne yana boye darigar sa, dan haka ta fara tunanin anya kuwa ba wayo suka shirya mata ba, hanya kuwa ciki yana fita ta fitsari, afili tace koda yake likitan yace sabon magani ne, toh amman meyasa cikina yake girma kamar na me ciki kuma meyasa yaya haydar yake boyewa yana dariya, mikewa tayi tare da fadin nasan abinda zanyi.
barayin ummi ta nufah acen ta samu haydar dan haka ta wuce dakin taslim, ta bar haydar da ummi suna hira .
Tana shiga samu taslim zaune ko zama bata yi ba tace taslim zo na aikeki gurin ummi amman karkice nice na aiko ki.
tace toh anty babba inajinki.
fatima tace dan Allah kije ki tambayo min ummi wai dagaske ne ciki yana fita ta fitsari?
taslim ta zaro 😳 tace ni wlh bazani ba, kina ganin dazon daga Mubarak yazo gurina ummi tace wai tunda aure nake so nace mishi ya turo, yazun kuma sai naje mata da zancen ciki?
shiru fatima tayi zuwa cen ta sake cewan dan Allah taslim kije mana.
Taslim rufe ido tayi tace bafah zani ba, idan kin matsu kitashi muje na raka ki.
Ba yadda fatima ta iyi Dan haka tace muje.
suna fitowa haydar ya daure fuska kamar baya dariya sabo da ganin taslim.
zama sukayi guri daya kamar munafukai kowa bakin shi na motsi.
ummi ta kallesu tace fatima yaya meya faru?
shiru tayi kamar bazata yi magana ahankali tace ummi wai ciki yana fita ta fitsari?
dasauri haydar ya dago ya kalli fatima sannan ya harari taslim
Cike da mamaki take kallon fatima tace wanne irin ciki ne kuma yake fita ta fitsari ke waye ya gaya miki?
haydar ta kalla sannan tace yaya haydar ne yacemin cikin ya fita ta fitsari.
dariya tayi irin tasu ta manya tace wane cikin ne ya fita bayan wanda yake jikin ki, tsokanan ki yakeyi, ta juya barayin haydar tace kaikuma ya zaka dinga firgita ta ai irin wannan sai kasa jininta ya hau
Daure fuska yayi sannan ya kalli taslim yace ke tashi kibar nan gurin.
Gudu gudu ta mike har tana tuntube ya juya ya kalli ummi yace ummi kisan meye?