Sashe 13
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
hakalinta ne yayi mummunan tashi dan ta dade tana munanen mafarkai akan salis da haydar
itako fatima tun safe ta kulle kanta ad'aki tana kuka dan haka ummi tace abarta kar agaya mata abari aga abinda allah zaiyi.
haka gidan ya zama jugun kowa da abin da yake sakawa.
zuwacen daddy ya sake kiran ummi.
tana ganin kiran daddy gabanta ya fadi tana dauka tace
" alhj yaya abin da sauki kodai na taho ne kuna wanne asibiti?
" cikin jarinta irin na maza yace basai kinzo ba muma gamunan tahowa kuma nasan ke musulma ce kin yadda da kaddara mekyau da marakyau.
kuka ta fara tace alhj kardai kacemin mutuwa sukayi?
"a,a haydar yanan araye sai dai ya samu karaya acinya"
kara rushewa tayi da kuka sannan tace salis fah ?
cikin shashshekan kuka yace sai dai muyi hakuri hafsat salis ya koma ga mahalicin sa.
ummi jitayi kafafuwan ta bazasu iya daukanta ba take ta yar da wayar ta shiga fadin innalillahi wa inna ilaihir raju,in.
jin salatin da ummi keyi gaba daya hankalin mutane yadawo gurinta ummi tana kuka tana gaya musu salis ya rasu.
fatima dake kule ad'aki kunnen ta ya fara juyo mata koke koke da sauri ta bude kofar ta fito idon ta jajur bisu tayi da kallo daya bayan daya kowa afalon kuka yake.
" cikin tsawa tace menene wani abu ne ya faru?
Wata yayar ummi ce ta jawo ta jikinta nasiha ta shiga yimata sannan ta gaya mata rasuwan salis.
jitayi kamar an buga mata guduma hawaye kuwa kamar an bude fanfu cikin kuka take fadin nashiga uku na lalace meyasa yayimin haka jiya fah yace min yau tare zamu kwana shine kuma zai tafi ya barni kai ban yadda ba be mutu ba,nasan shi me cika alkawari ne.
daidai lokacin daddy ya shigo mutane ne abayan sa dauke da gawar salis d'akin ummi aka shigar dashi da sauri fatima ta kutsa ta cikin mazan ta shige d'akin ,hannu tasa ta bude fukar shi girgizashi tayi tana kuka tana fadin yaya katashi dan Allah.
daddy na tsaye abayan ta ya kasa cewa komai alhj yusuf ne ya d'agota yace fatima salis yariga ya tafi ki daina mai kuka soyayyar da zaki nunamai yanzun shine kibishi da addu,a
wani hawaye ne me dumi ya zubo mata alhj yusuf najanta tana waiwayen gawar salis.
bayan angama gyara salis aka kira ummi tamai addu,a cikin kuka tamai addu,a albarka ko tasamai babu adadi, daddy ne yace akira fatima suyi sallama.
kamota akayi dan ayanZon bata iya tafiya saitin kunen shi taje babu meji metake cewa.
daddy ne yoga abin nata bana kare bane dan haka yace afita da ita
haka sunaji suna gani aka tafi da salis gidan sa na gaskiya
fatima ko mawa d'akin su tayi ta fashe da kuka kallon hannuta tayi taga zanen fulawa wani haushine ya kamata tunani yadda zatayi ta goge lallen ta fara
dan haka ta fara buga hannun ta ajikin bango tuni kyawawan warwaro dake hannun ta suka lanlan kwashi.
dada ce tahigo taga halin da Fatima take ciki da sauri ta riketa tana fadin meye haka fatima saikace ba musulma ba, dan Allah dan darajan annabi ki dainawa bawan Allah nan kuka.
suna cikin haka salamatu mahaifiyar fatima ta shigo, fatima ta daga kai tace mama kin ga haydar ya kashe salis KO ?
cikin tsawa mama tace waye yace miki haka, kifah dai na irin wannan surutun ki kama bakin ki, haydar d'in da kike mgn shima yana cen akwance bemasa inda yake ba.
cikin kuka tace
" ai dama bazai san inda yake ba kuma da ikon Allah shima mutuwa zaiyi"
cikin zafin zuciya mama ta nufi gurin ta gadan gadan
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[9:32PM, 3/30/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
40 - 41
Dada ce tace haba salamatu ki rabu da yariyar nan, kisan yazon hankalinta ba jikinta yake ba dole abita ahankali.
fita mama tayi adakin dan bazata iya sauraran irin kalamen dasuke fitowa daga bakin fatima ba.
bayan sati biyu
fatima ce ita kadai agidan su ummi sun tafi duba jikin haydar dan haka ta wuce dakin su salis gurin kayan shi ta nufa gasunan jere kamar meshi yana raye tana kamshin turaren shi ke dukan hancin ta dan kaha tasaki kuka meban tausayi da sauri ta juya barayin da takalman sa suke nata kallo tana kuka
zuwacen ta farajin muryan ummi tana kiranta tashi tayi da sauri ta fito tana share hawaye
ummi da daddy ta gani tsaye afalo taslim nagefe tana share hawaye daddy ya kalli fatima yace
" me yakai ki d'akin su haydar me kike zuwa yi d'akin ?
kasa tayi dakai sannan tace bakomai tana cikin fad'a ta fashe da kuka.
daddy yace fatima dan Allah ki kwantar da hankalin ki wannan koke koken zai iya jawo miki matsala kiyi hakuri kidaina masa kuka, kuka bashi da amfani agurin mamaci addu,a yafi bukata ayanzon, fatima idan har kin cika masoyiyar shi toh karki sake mai kuka, yanzun nagama ma haydar fad'a tun da ya farfad'o bashi da aiki sai kuka yana kiran salis sai kace ba musulmi ba.
ummi tace wlh alhj ya kara tayar min da hankali sai mutuwan ta dawo min sabowa.
" ahankali fatima tace wlh ummi kukan munafunci yakeyi, bayan duk abin da ya faru shi ya jawo"
gaba dayan su binta sukayi da kallo baki sake, zuwacen ummi tace
" fatima ashe zargin haydar kk shi yasa tunda ake zuwa dubashi baki taba cewa zaki ba"
kallon ummi daddy yayi sannan yace kubar wannan maganar, ke Fatima tashi ki wuce d'aki
haka acigaba da tafiya babu wani kwanciyar hankali agidan alhj kasim fatima ta rame tayi baki duk wanda yasan ta da ya ganta yanzun bazai gane taba.
duk bayan kwana buyu ummi da taslim suke zuwa doba jikin salis kuma duk randa zasutafi sai suncewa fatima tazo su tafi amman sai tace bazata ba dan haka ummi ta farajin haushin fatima.
yauma kamar kullum su ummi sun fito cikin shirin tafiya, lokacin fatima na zaune afalo tana karatun Qur,ani taslim tace
sister dan Allah yau kizo muje ki gaida yaya haydar jiya fa sai da ya tambaye ki har yana cewa yasan kina cikin damu....
ummice ta d'akawa taslim duka abaya tace wuce muje kada Allah yasa taje ke da yake d'anwan ki ne yazama dole kije amman ita be zaman mata dole ba, sabo da makiyin tane, tana fadan haka suka fita adakin.
fatima na zaune tun bayan fitansu tana kuka domin kalaman ummi sun bata haushi woto haydar har tambayan ta yake yaji wani hali take cuci saboda yasan yasata cikin tashin hankali afili tace shega dan iska kawai.
wayarta taji tayi kara ta juya ta kalli wayar no baba ta gani da sauri ta dauka, daga cen cikin wayar baba yace maza ki fito drive ya kawoki asibiti.
dasaurin ta tace baba kaina ke ciwo bazan ...
bana son musu fatima koma me yake damunki ki fito kawai .
tana kuka ta mike tasaka hijjabin ta tayo waje
*kuyi hakuri da wannan*
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:52PM, 3/31/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
42 -45
Suna tafe tana kuka har suka Iso asibitin drive ne yayi mata jagora har cikin dakin da haydar yake.
daurewa kawai tayi ta shiga dan babu inda zata yi.
mutane ne cike ad'akin wasu ma bata san su ba har kakar su yadidko batace wa kowa kome ba ta tsaya cen gefe.
dadace tace Oh ikon Allah KO sallama bazaki mana ba kenan.
ahankali tace nayi fah.
yace ke bamu son shashanci wane irin tunani ne wannan ace ke har yanzo bazaki yadda da kandara ba.
ai lefin ku ne alhj da bakuci ubanta ba, wawiya kawai mara wayau mama
ce take wannan fad'a
daddy ya matsa gaban godon da haydar yake yace
" haydar ga kanwar ka tazo gaishe ka"
cikin muryar dake nuna mutun yana jigata yace wacece?
"fatima ce daddy ya fada atakai ce"
hannun shi ya fara mikowa yana fadin ina take?
mama ta jawo fatima ta kaita jikin gadon, d'agowa yayi ya kalli fuskar fatima yace
fatima kinga salis yatafi ya barmu bamu shirya ba ,a lokacin da muke tsananin bokatar sa.
idon ta akasa yake amman yana kallon hawayenta na sauka akan hijjabin ta.
shima cikin kuka ya sake cewa fatima ki daina kuka salis bazai so kukan ki ba, lokacin da abin ya faru sunan ki ne abakin shi gashi ya jigata amman sunan ki radau abakin shi yana fadi zahra zahra sai lokacin da Allah zai karbi numfashi sa sannan ya bari yayi kalmar shahada, idan na tuna wannan abun hakalina na tashi.
kuka fatima take sosai harda shsheka.
haydar ma haka zuwa ,cen yace fatima kiyi hakuri ki daina kuka
daddy yace ya zaka ce ta daina kuka bayan kai gashi kana yi.
da sauri ya fara share hawaye yana fadin daddy ni ba kuka nakeyi ba.
. yace toh naji haydar Allah yaye muku abinda yake damun Ku.
mikewa fatima tayi zata bar waje idanun ta suka sauka akan kafar haydar kubure take tayi suntun kamar zata fashe dauke idon ta tayi domin har yanzun ganin bakin sa take.
koda suka koma gida ummi batawa fatima mgn ko gaishe ta tayi ayatsune take amsawa.
haka sukaci gaba da tafiya gidan babu dadi ko kadan har salis yayi arba,in.
fatima ko ta kara lalacewa.
daddy ya lura fatima dakin salis take shiga shi yasa hakalinta yaki kwanciyai dan haka yasa aka kwashe komai dake d'akin aka fitar dashi aka rufe dakin
ranar taci kuka kamar ranta zai fita.
shi ko haydar sai da yayi wata uku cur asibiti amman duk da haka kafar bata takuwa dan haka aka bashi sanda anas ko tuni aka sallame shi.
taslim da fatima ne zaune afalo kowa yayi shiru dan yanzon gidan haka ya koma gani sukayi anfara shigo da kaya ana shiga dashi dakin dake kallon na ummi fatima tacewa taslim wannan kayan fah?
atakaice tace yaya haydar ne zaidawo dakin yau za,a salamamoshi .
itako fatima tun safe ta kulle kanta ad'aki tana kuka dan haka ummi tace abarta kar agaya mata abari aga abinda allah zaiyi.
haka gidan ya zama jugun kowa da abin da yake sakawa.
zuwacen daddy ya sake kiran ummi.
tana ganin kiran daddy gabanta ya fadi tana dauka tace
" alhj yaya abin da sauki kodai na taho ne kuna wanne asibiti?
" cikin jarinta irin na maza yace basai kinzo ba muma gamunan tahowa kuma nasan ke musulma ce kin yadda da kaddara mekyau da marakyau.
kuka ta fara tace alhj kardai kacemin mutuwa sukayi?
"a,a haydar yanan araye sai dai ya samu karaya acinya"
kara rushewa tayi da kuka sannan tace salis fah ?
cikin shashshekan kuka yace sai dai muyi hakuri hafsat salis ya koma ga mahalicin sa.
ummi jitayi kafafuwan ta bazasu iya daukanta ba take ta yar da wayar ta shiga fadin innalillahi wa inna ilaihir raju,in.
jin salatin da ummi keyi gaba daya hankalin mutane yadawo gurinta ummi tana kuka tana gaya musu salis ya rasu.
fatima dake kule ad'aki kunnen ta ya fara juyo mata koke koke da sauri ta bude kofar ta fito idon ta jajur bisu tayi da kallo daya bayan daya kowa afalon kuka yake.
" cikin tsawa tace menene wani abu ne ya faru?
Wata yayar ummi ce ta jawo ta jikinta nasiha ta shiga yimata sannan ta gaya mata rasuwan salis.
jitayi kamar an buga mata guduma hawaye kuwa kamar an bude fanfu cikin kuka take fadin nashiga uku na lalace meyasa yayimin haka jiya fah yace min yau tare zamu kwana shine kuma zai tafi ya barni kai ban yadda ba be mutu ba,nasan shi me cika alkawari ne.
daidai lokacin daddy ya shigo mutane ne abayan sa dauke da gawar salis d'akin ummi aka shigar dashi da sauri fatima ta kutsa ta cikin mazan ta shige d'akin ,hannu tasa ta bude fukar shi girgizashi tayi tana kuka tana fadin yaya katashi dan Allah.
daddy na tsaye abayan ta ya kasa cewa komai alhj yusuf ne ya d'agota yace fatima salis yariga ya tafi ki daina mai kuka soyayyar da zaki nunamai yanzun shine kibishi da addu,a
wani hawaye ne me dumi ya zubo mata alhj yusuf najanta tana waiwayen gawar salis.
bayan angama gyara salis aka kira ummi tamai addu,a cikin kuka tamai addu,a albarka ko tasamai babu adadi, daddy ne yace akira fatima suyi sallama.
kamota akayi dan ayanZon bata iya tafiya saitin kunen shi taje babu meji metake cewa.
daddy ne yoga abin nata bana kare bane dan haka yace afita da ita
haka sunaji suna gani aka tafi da salis gidan sa na gaskiya
fatima ko mawa d'akin su tayi ta fashe da kuka kallon hannuta tayi taga zanen fulawa wani haushine ya kamata tunani yadda zatayi ta goge lallen ta fara
dan haka ta fara buga hannun ta ajikin bango tuni kyawawan warwaro dake hannun ta suka lanlan kwashi.
dada ce tahigo taga halin da Fatima take ciki da sauri ta riketa tana fadin meye haka fatima saikace ba musulma ba, dan Allah dan darajan annabi ki dainawa bawan Allah nan kuka.
suna cikin haka salamatu mahaifiyar fatima ta shigo, fatima ta daga kai tace mama kin ga haydar ya kashe salis KO ?
cikin tsawa mama tace waye yace miki haka, kifah dai na irin wannan surutun ki kama bakin ki, haydar d'in da kike mgn shima yana cen akwance bemasa inda yake ba.
cikin kuka tace
" ai dama bazai san inda yake ba kuma da ikon Allah shima mutuwa zaiyi"
cikin zafin zuciya mama ta nufi gurin ta gadan gadan
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[9:32PM, 3/30/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
40 - 41
Dada ce tace haba salamatu ki rabu da yariyar nan, kisan yazon hankalinta ba jikinta yake ba dole abita ahankali.
fita mama tayi adakin dan bazata iya sauraran irin kalamen dasuke fitowa daga bakin fatima ba.
bayan sati biyu
fatima ce ita kadai agidan su ummi sun tafi duba jikin haydar dan haka ta wuce dakin su salis gurin kayan shi ta nufa gasunan jere kamar meshi yana raye tana kamshin turaren shi ke dukan hancin ta dan kaha tasaki kuka meban tausayi da sauri ta juya barayin da takalman sa suke nata kallo tana kuka
zuwacen ta farajin muryan ummi tana kiranta tashi tayi da sauri ta fito tana share hawaye
ummi da daddy ta gani tsaye afalo taslim nagefe tana share hawaye daddy ya kalli fatima yace
" me yakai ki d'akin su haydar me kike zuwa yi d'akin ?
kasa tayi dakai sannan tace bakomai tana cikin fad'a ta fashe da kuka.
daddy yace fatima dan Allah ki kwantar da hankalin ki wannan koke koken zai iya jawo miki matsala kiyi hakuri kidaina masa kuka, kuka bashi da amfani agurin mamaci addu,a yafi bukata ayanzon, fatima idan har kin cika masoyiyar shi toh karki sake mai kuka, yanzun nagama ma haydar fad'a tun da ya farfad'o bashi da aiki sai kuka yana kiran salis sai kace ba musulmi ba.
ummi tace wlh alhj ya kara tayar min da hankali sai mutuwan ta dawo min sabowa.
" ahankali fatima tace wlh ummi kukan munafunci yakeyi, bayan duk abin da ya faru shi ya jawo"
gaba dayan su binta sukayi da kallo baki sake, zuwacen ummi tace
" fatima ashe zargin haydar kk shi yasa tunda ake zuwa dubashi baki taba cewa zaki ba"
kallon ummi daddy yayi sannan yace kubar wannan maganar, ke Fatima tashi ki wuce d'aki
haka acigaba da tafiya babu wani kwanciyar hankali agidan alhj kasim fatima ta rame tayi baki duk wanda yasan ta da ya ganta yanzun bazai gane taba.
duk bayan kwana buyu ummi da taslim suke zuwa doba jikin salis kuma duk randa zasutafi sai suncewa fatima tazo su tafi amman sai tace bazata ba dan haka ummi ta farajin haushin fatima.
yauma kamar kullum su ummi sun fito cikin shirin tafiya, lokacin fatima na zaune afalo tana karatun Qur,ani taslim tace
sister dan Allah yau kizo muje ki gaida yaya haydar jiya fa sai da ya tambaye ki har yana cewa yasan kina cikin damu....
ummice ta d'akawa taslim duka abaya tace wuce muje kada Allah yasa taje ke da yake d'anwan ki ne yazama dole kije amman ita be zaman mata dole ba, sabo da makiyin tane, tana fadan haka suka fita adakin.
fatima na zaune tun bayan fitansu tana kuka domin kalaman ummi sun bata haushi woto haydar har tambayan ta yake yaji wani hali take cuci saboda yasan yasata cikin tashin hankali afili tace shega dan iska kawai.
wayarta taji tayi kara ta juya ta kalli wayar no baba ta gani da sauri ta dauka, daga cen cikin wayar baba yace maza ki fito drive ya kawoki asibiti.
dasaurin ta tace baba kaina ke ciwo bazan ...
bana son musu fatima koma me yake damunki ki fito kawai .
tana kuka ta mike tasaka hijjabin ta tayo waje
*kuyi hakuri da wannan*
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:52PM, 3/31/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
42 -45
Suna tafe tana kuka har suka Iso asibitin drive ne yayi mata jagora har cikin dakin da haydar yake.
daurewa kawai tayi ta shiga dan babu inda zata yi.
mutane ne cike ad'akin wasu ma bata san su ba har kakar su yadidko batace wa kowa kome ba ta tsaya cen gefe.
dadace tace Oh ikon Allah KO sallama bazaki mana ba kenan.
ahankali tace nayi fah.
yace ke bamu son shashanci wane irin tunani ne wannan ace ke har yanzo bazaki yadda da kandara ba.
ai lefin ku ne alhj da bakuci ubanta ba, wawiya kawai mara wayau mama
ce take wannan fad'a
daddy ya matsa gaban godon da haydar yake yace
" haydar ga kanwar ka tazo gaishe ka"
cikin muryar dake nuna mutun yana jigata yace wacece?
"fatima ce daddy ya fada atakai ce"
hannun shi ya fara mikowa yana fadin ina take?
mama ta jawo fatima ta kaita jikin gadon, d'agowa yayi ya kalli fuskar fatima yace
fatima kinga salis yatafi ya barmu bamu shirya ba ,a lokacin da muke tsananin bokatar sa.
idon ta akasa yake amman yana kallon hawayenta na sauka akan hijjabin ta.
shima cikin kuka ya sake cewa fatima ki daina kuka salis bazai so kukan ki ba, lokacin da abin ya faru sunan ki ne abakin shi gashi ya jigata amman sunan ki radau abakin shi yana fadi zahra zahra sai lokacin da Allah zai karbi numfashi sa sannan ya bari yayi kalmar shahada, idan na tuna wannan abun hakalina na tashi.
kuka fatima take sosai harda shsheka.
haydar ma haka zuwa ,cen yace fatima kiyi hakuri ki daina kuka
daddy yace ya zaka ce ta daina kuka bayan kai gashi kana yi.
da sauri ya fara share hawaye yana fadin daddy ni ba kuka nakeyi ba.
. yace toh naji haydar Allah yaye muku abinda yake damun Ku.
mikewa fatima tayi zata bar waje idanun ta suka sauka akan kafar haydar kubure take tayi suntun kamar zata fashe dauke idon ta tayi domin har yanzun ganin bakin sa take.
koda suka koma gida ummi batawa fatima mgn ko gaishe ta tayi ayatsune take amsawa.
haka sukaci gaba da tafiya gidan babu dadi ko kadan har salis yayi arba,in.
fatima ko ta kara lalacewa.
daddy ya lura fatima dakin salis take shiga shi yasa hakalinta yaki kwanciyai dan haka yasa aka kwashe komai dake d'akin aka fitar dashi aka rufe dakin
ranar taci kuka kamar ranta zai fita.
shi ko haydar sai da yayi wata uku cur asibiti amman duk da haka kafar bata takuwa dan haka aka bashi sanda anas ko tuni aka sallame shi.
taslim da fatima ne zaune afalo kowa yayi shiru dan yanzon gidan haka ya koma gani sukayi anfara shigo da kaya ana shiga dashi dakin dake kallon na ummi fatima tacewa taslim wannan kayan fah?
atakaice tace yaya haydar ne zaidawo dakin yau za,a salamamoshi .