Sashe 25
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin sauri hajiya tace a,a a,a karka fara, kana son kajawo mana bala,i kenan, kubarta tayi baccin ta wannan baccin nata me daliline dan ko tatama banayi ciki gareta.
shiru sukayi kowa da abinda yake sakawa zuwacen daddy yace amman hajiya ya kamata akaita asibiti dan atabbatar da haka.
hajiya ta kalli alhj yusuf tace toh ko kai zaka kaita?
da sauri ya mike yace wa, Allah ya kiyaye ai mijinta ya kamata ku kira bani ba, waje ya fito cikin shi cike da dariya, dan wannan mgnr ba karamin dadi tamai ba.
hajiya kuwa alhj na fita tabi bayan shi da harara sannan ta mike tace ni bari naje nakaita.
daddy ma mikewa yayi yace toh ki tasheta saina kaiku.
haka ko akayi suna zuwa bayan yan gwaje gwaje likitan ya shaida musu tana dauke da cikin sati 6.
ranar daddy ya koma gida cike da farin ciki wanda ya kasa boyewa, yana kokarin shiga gida ne suka hadu da haydar zai fita, ya dan rusuna ya gaida shi.
amsawa yayi sannan yawuce, abin kuwa yabawa haydar mamaki dan tunda abun nan ya faru daddy baya amsa gaisuwa shi, dan haka haydar ya shiga tatama kodai daddy be ganeshi bane dan yaga kamar arude yake.
******
ummi na zaune ita da taslim acikin dakin ummi, shiru sukayi kowanne cikin su da abinda yake sakawa itako ummi tunanin mijinta ne fal azuciyar ta, sabo da tun da abun nan ya faru baya mgn da kowa agidan sai taslim , acewar sa ita kadai ce take mishi biyayya.
itako taslim haydar ne ya hanata sakat agidan daya ganta neman dukanta yakeyi dan gani yake taslim munafuka ce bata son farin cikin shi , dan yaga almar harda ita ason ya rabu da fatima
suna cikin haka sukaga anturo kofar da sauri ummi ta kalli gurin dan zatonta haydar ne, baki ta saki tana kallon daddy shima ita yake kallo fuskar shi cike da murmushi , zama yayi bakin gadon, dan haka taslim ta gaidashi tamike ta fita cike da mamaki dan tunda take da wayon ta bata taba ganin daddy adakin ummi ba sai yau.
itako ummi dadi taji bakadan ba, amman saita dake ta buye farin cikin ta ahankali tace lfy kuwa?
d'an murmushi yayi sannan yace waike bakisan ina fushi dake bane , bazaki iya zuwa ki bani hakuri ba.
tace lefin me namaka kawai dai lefin haydar ne ya shafeni, kuma ni bani na turashi ba, kuma nima abin ai bemin dadi ba.
d'aga hannu daddy yayi sannan yace ni bawannan ne ya kawo ni ba, albishir nazo na miki.
ummi tace to ijinka.
daddy ya sake cewa amman fah zaki bani tukuici.
murmushi tayi sannan tace indai ya cenceci abaka ai sai nabaka .
saida ya cire hular dake kansa sannan yace fatima nadauke da ciki.
farinciki ne ya rufe ummi nan da nan tace alhj da gaske?
shima yana dariya yace zan miki da wasa ne, daga nan ya shiga labarta Mata yadda akayi.
tace kai naji dadin wanan lbrn anjima zan baka tukuici🙈
da daddare ummi zama tayi tana jiran haydar ya dawo tamai albishir amma har bacci ya kwasheta be dawo ba.
sai 12:15 na dare ya dawo kai tsaye dakin sa ya nufah domin yu tun safe cikin sa ke ciyo kuma yasan bawani abu ke damun saba illa sha,awa dake damun sa, ko yau ya fita ne da niyar ya samu wacce zata biya mai bukata, amman ga yan matan yana gani ya kasa amfani dasu kusan yan mata 5 ne suka neme su kebe dashi, saiya tafi da niyar yayi saiya kasa, dan haka ya tattara ya dawo gida.
kwace yake yayi daidai akan makeken gadon sa dagashi sai garen wando, wani irin zafi yakeji amarar shi, murkusu yaitayi zuwa cen yaji numfashin shi na neman daukewa dan haka ya fara neman no alhj yusuf, yana dauka yace
" baba kazo ka kaini asibiti zan mutu"
abunda ya fada kenan ya kashe wayar, salis ne ya fado masa arai, dan da ace yana nan bazai galabaita haka ba, zai taima ke shi, koda kuwa ba gida daya suke ba, nan danan ya fara kuka.
bayan mintinan da bazasu wacce 30 ba alhj yusuf yazo ya dauke shi suka nufi asibiti, cike da bacin rai.
karfe 8:00 na safe suka baro asibitin alhj yusuf ne kejan motar yayin da haydar ke zaune agefen shi.
lokacin da suka kusa karasawa gidan daddy ne alhj yusuf ya tsaya ya kira no mahaifin su alhj salisu, bayan ya dauka ya fara gayamai matsalar haydar da fatima komai ya gaya, cikin da fatima ke dauke dashine kawai be fad'a ba.
bayan ya gama sauraran shi yace Ku saurareni ina tafe acikin satin nan.
kashe wayar yayi sannan suka karasa gidan daddy.
duk suna zaune afalo, sukaji sallaman alhj yusuf tare da haydar suka shigo.
daddy ya kallesu yace daga ina haka?
cikin takaici alhj yace dole ku tambaya tunda kun kwanta hankalin Ku kwace kubar haydar cikin halin rashin lfy, badan Allah yasa yayi dibara ya kirani ba kila da saidai ya mutu.
murmushi daddy yayi sannan yace toh me d'a tunda Allah yasa kai yaga mahimmancin ka ya fada ma aishi kenan, ai yasan damu agidan amman be nememu ba, juyawa yayi ya kalli haydar yace meya sameka?
cike da mamaki haydar ke kallon daddy, ya kasa furta komai yayi, mamakin sakkowan daddy yake.
ummi ta sake cewa dakai fah ake mgn.
daker ya bude baki yace ciwon ciki ne.
shiru ummi tayi tana nazari, muryan daddy taji yana tambayan haydar daman yana ciwon ciki ne?
murya ciki ciki yace Eh.
shuru ne ya ziyarci falon, zuwacen alhj yusuf yamike yayiwa ummi sallama ya fita, daddy ma mikewa yayi yabi bayan shi.
suna fita ummi ta dube haydar tace toh yajikin?
"yace yayi sauki"
ummi ta sake cewa jiya inata jiranka kadawo nama albishir, har nayi bacci baka dawo ba.
da sauri ya waigo yace ummi daddy yace naje na taho da fatima ne?
itama cikin sauri tace a,a bece ba amman dai fatima nada ciki.
mikewa yayi da sauri ya dungule hannuwan shi yace yesss thank God, komawa yayi ya fada kan kujeran da karfi
ummi kallon shi kawai take tana murmushi.
ganin inda ummi ke kallon shi, sai kunya ya kama shi, yana sosakai yace ummi kiyi hakuri mantawa nayi kina gurin.
mikewa tayi tana fadin a,a kayi abinka ai zamani ne.
tana wucewa shima ya mike jiyayi yajishi garas, yanzon dole abashi matar shi , dan haka motar sa ya shiga har ya zauna yaji alhj yusuf na kwalamai kira da sauri ya sakko ya nufi gurin da daddy da alhj suke zaune.
tsugunawa yayi agaban su yace gani.
alhj yace toh kaida baka da lfy ina kuma zaka, banson yawace yawace fah
keya ya fara sosawa sannan yace gidan hajiya zani.
shiru yayi sannan yace toh saika dawo.
itako fatima tunda suka dawo daga asibiti take kuka' hajiya tayi tayi da ita tayi shiru taki ahaka suka kwana, kuka harda majina.
ganin inda hankalin ta duk yabi ya tashi yasa hajiya ta fara tunanin karfa damuwan fatima yasa cikin ya zube, idan ko haka ya kasance bazataji dadi ba, domin suna da bukatan yara, dubara ce ta fado mata, dan haka ta dafa fatima tace
haba fatima daga cewa kinada ciki saiki tada hankalin ki, idan kina tunanin za,ace saikin koma gidan haydar ne saboda kinada ciki to ki kwantar da hankalin ki, bazan taba bari ki koma gurin sa ba.
cikin kuka tace ni dai so nake kawai aciremin cikin, haka kawai ina zama na za,ace wai wani ciki gareni.
zaro ido hajiya tayi sannan tace fatima kina hauka ne, toh daga yau karna sakejin zancen zubar da ciki abakin ki idan ba hakaba kuwa kwanan nan zamu raba jaha
angaya miki nima bani da hankali ne kalanki ,kaga min yar banzan yariya, ta inda hajiya take shiga batanan take fitaba.
cikin sauri fatima ta mike cike da haushin hajiya daki ta shiga, zuwa cen saigata ta fito sanye da hijjabi hannun ta dauke da akwati.
cikin fada hajiya tace ina zaki?
turo baki tayi sannan ta share hawayen dake kan fuskarta tace toh haka kawai sai kitayimin masifa, ni gidan babana zan koma.
da sauri hajiya ta mike tace kinci bantan ubanki
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:42PM, 5/1/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
91 - 92
Ke wacce irin yariya ce da babu damar a gaya miki gaskiya, dan uban ki Allah ya miki kyauta kice maki so, bayan kina gani ba yawa gareku ba, naso ace na haifi yara da yawa amman Allah be yarda ba, guda 2 ya bani, nayiwa Allah godiya kuma naita addu,an ta sanadin biyun nan zamuyi yawa, toh gashima yanzon suma ku uku kawai kuka rage musu, kuma idan Allah yaso ku ukun nan sai kuntara mana uguwa guda
cike da haushi fatima ta kalle ta tace caff dayake ke za,abarwa gadin duniya.
itama hajiya cikin fad'a tace to ai saikizo ki karasa ni.
dariyar haydar sukaji daga bakin kofah duk suka maida hankalin su gurin shi.
har yanzon dariya yake yi hannuwan shi cikin aljihun shi, zuwa cen ya tsagaita da dariyar ya fara takowa cikin falon ya zauna sannan yace
yau dai na ganku arana har kun gama kule kulen naku?
hajiya ta kara daure fuska kai bana so shashanci ni nake maka kule kulen?
toh hajiya idan ba kule kule ba ya za,ayi daga abu ya faru ki wani kanai naye kita zuga yariya, ya juya barayin fatima yace yi hakuri fatima zo ki zauna ni zan miki duk abin da kike so, badai cikin kike so araba ki dashi ba, toh karki damu, ta shi yayi ya isa gabanta ya rike akwatin sannan yace wannan bawata Matsala bace, yanzun kizo muje na kai ki asibiti
bige hannu shi tayi ta saki akwatin ta koma daki tana share hawaye.
cikin sauri yabi bayanta, hajiya ko ido kawai tasa musu.
yana shiga ya sameta ta kwanta tayi rufda ciki, bakin gadon ya zauna yasa hannun shi ya dago ta
shiru sukayi kowa da abinda yake sakawa zuwacen daddy yace amman hajiya ya kamata akaita asibiti dan atabbatar da haka.
hajiya ta kalli alhj yusuf tace toh ko kai zaka kaita?
da sauri ya mike yace wa, Allah ya kiyaye ai mijinta ya kamata ku kira bani ba, waje ya fito cikin shi cike da dariya, dan wannan mgnr ba karamin dadi tamai ba.
hajiya kuwa alhj na fita tabi bayan shi da harara sannan ta mike tace ni bari naje nakaita.
daddy ma mikewa yayi yace toh ki tasheta saina kaiku.
haka ko akayi suna zuwa bayan yan gwaje gwaje likitan ya shaida musu tana dauke da cikin sati 6.
ranar daddy ya koma gida cike da farin ciki wanda ya kasa boyewa, yana kokarin shiga gida ne suka hadu da haydar zai fita, ya dan rusuna ya gaida shi.
amsawa yayi sannan yawuce, abin kuwa yabawa haydar mamaki dan tunda abun nan ya faru daddy baya amsa gaisuwa shi, dan haka haydar ya shiga tatama kodai daddy be ganeshi bane dan yaga kamar arude yake.
******
ummi na zaune ita da taslim acikin dakin ummi, shiru sukayi kowanne cikin su da abinda yake sakawa itako ummi tunanin mijinta ne fal azuciyar ta, sabo da tun da abun nan ya faru baya mgn da kowa agidan sai taslim , acewar sa ita kadai ce take mishi biyayya.
itako taslim haydar ne ya hanata sakat agidan daya ganta neman dukanta yakeyi dan gani yake taslim munafuka ce bata son farin cikin shi , dan yaga almar harda ita ason ya rabu da fatima
suna cikin haka sukaga anturo kofar da sauri ummi ta kalli gurin dan zatonta haydar ne, baki ta saki tana kallon daddy shima ita yake kallo fuskar shi cike da murmushi , zama yayi bakin gadon, dan haka taslim ta gaidashi tamike ta fita cike da mamaki dan tunda take da wayon ta bata taba ganin daddy adakin ummi ba sai yau.
itako ummi dadi taji bakadan ba, amman saita dake ta buye farin cikin ta ahankali tace lfy kuwa?
d'an murmushi yayi sannan yace waike bakisan ina fushi dake bane , bazaki iya zuwa ki bani hakuri ba.
tace lefin me namaka kawai dai lefin haydar ne ya shafeni, kuma ni bani na turashi ba, kuma nima abin ai bemin dadi ba.
d'aga hannu daddy yayi sannan yace ni bawannan ne ya kawo ni ba, albishir nazo na miki.
ummi tace to ijinka.
daddy ya sake cewa amman fah zaki bani tukuici.
murmushi tayi sannan tace indai ya cenceci abaka ai sai nabaka .
saida ya cire hular dake kansa sannan yace fatima nadauke da ciki.
farinciki ne ya rufe ummi nan da nan tace alhj da gaske?
shima yana dariya yace zan miki da wasa ne, daga nan ya shiga labarta Mata yadda akayi.
tace kai naji dadin wanan lbrn anjima zan baka tukuici🙈
da daddare ummi zama tayi tana jiran haydar ya dawo tamai albishir amma har bacci ya kwasheta be dawo ba.
sai 12:15 na dare ya dawo kai tsaye dakin sa ya nufah domin yu tun safe cikin sa ke ciyo kuma yasan bawani abu ke damun saba illa sha,awa dake damun sa, ko yau ya fita ne da niyar ya samu wacce zata biya mai bukata, amman ga yan matan yana gani ya kasa amfani dasu kusan yan mata 5 ne suka neme su kebe dashi, saiya tafi da niyar yayi saiya kasa, dan haka ya tattara ya dawo gida.
kwace yake yayi daidai akan makeken gadon sa dagashi sai garen wando, wani irin zafi yakeji amarar shi, murkusu yaitayi zuwa cen yaji numfashin shi na neman daukewa dan haka ya fara neman no alhj yusuf, yana dauka yace
" baba kazo ka kaini asibiti zan mutu"
abunda ya fada kenan ya kashe wayar, salis ne ya fado masa arai, dan da ace yana nan bazai galabaita haka ba, zai taima ke shi, koda kuwa ba gida daya suke ba, nan danan ya fara kuka.
bayan mintinan da bazasu wacce 30 ba alhj yusuf yazo ya dauke shi suka nufi asibiti, cike da bacin rai.
karfe 8:00 na safe suka baro asibitin alhj yusuf ne kejan motar yayin da haydar ke zaune agefen shi.
lokacin da suka kusa karasawa gidan daddy ne alhj yusuf ya tsaya ya kira no mahaifin su alhj salisu, bayan ya dauka ya fara gayamai matsalar haydar da fatima komai ya gaya, cikin da fatima ke dauke dashine kawai be fad'a ba.
bayan ya gama sauraran shi yace Ku saurareni ina tafe acikin satin nan.
kashe wayar yayi sannan suka karasa gidan daddy.
duk suna zaune afalo, sukaji sallaman alhj yusuf tare da haydar suka shigo.
daddy ya kallesu yace daga ina haka?
cikin takaici alhj yace dole ku tambaya tunda kun kwanta hankalin Ku kwace kubar haydar cikin halin rashin lfy, badan Allah yasa yayi dibara ya kirani ba kila da saidai ya mutu.
murmushi daddy yayi sannan yace toh me d'a tunda Allah yasa kai yaga mahimmancin ka ya fada ma aishi kenan, ai yasan damu agidan amman be nememu ba, juyawa yayi ya kalli haydar yace meya sameka?
cike da mamaki haydar ke kallon daddy, ya kasa furta komai yayi, mamakin sakkowan daddy yake.
ummi ta sake cewa dakai fah ake mgn.
daker ya bude baki yace ciwon ciki ne.
shiru ummi tayi tana nazari, muryan daddy taji yana tambayan haydar daman yana ciwon ciki ne?
murya ciki ciki yace Eh.
shuru ne ya ziyarci falon, zuwacen alhj yusuf yamike yayiwa ummi sallama ya fita, daddy ma mikewa yayi yabi bayan shi.
suna fita ummi ta dube haydar tace toh yajikin?
"yace yayi sauki"
ummi ta sake cewa jiya inata jiranka kadawo nama albishir, har nayi bacci baka dawo ba.
da sauri ya waigo yace ummi daddy yace naje na taho da fatima ne?
itama cikin sauri tace a,a bece ba amman dai fatima nada ciki.
mikewa yayi da sauri ya dungule hannuwan shi yace yesss thank God, komawa yayi ya fada kan kujeran da karfi
ummi kallon shi kawai take tana murmushi.
ganin inda ummi ke kallon shi, sai kunya ya kama shi, yana sosakai yace ummi kiyi hakuri mantawa nayi kina gurin.
mikewa tayi tana fadin a,a kayi abinka ai zamani ne.
tana wucewa shima ya mike jiyayi yajishi garas, yanzon dole abashi matar shi , dan haka motar sa ya shiga har ya zauna yaji alhj yusuf na kwalamai kira da sauri ya sakko ya nufi gurin da daddy da alhj suke zaune.
tsugunawa yayi agaban su yace gani.
alhj yace toh kaida baka da lfy ina kuma zaka, banson yawace yawace fah
keya ya fara sosawa sannan yace gidan hajiya zani.
shiru yayi sannan yace toh saika dawo.
itako fatima tunda suka dawo daga asibiti take kuka' hajiya tayi tayi da ita tayi shiru taki ahaka suka kwana, kuka harda majina.
ganin inda hankalin ta duk yabi ya tashi yasa hajiya ta fara tunanin karfa damuwan fatima yasa cikin ya zube, idan ko haka ya kasance bazataji dadi ba, domin suna da bukatan yara, dubara ce ta fado mata, dan haka ta dafa fatima tace
haba fatima daga cewa kinada ciki saiki tada hankalin ki, idan kina tunanin za,ace saikin koma gidan haydar ne saboda kinada ciki to ki kwantar da hankalin ki, bazan taba bari ki koma gurin sa ba.
cikin kuka tace ni dai so nake kawai aciremin cikin, haka kawai ina zama na za,ace wai wani ciki gareni.
zaro ido hajiya tayi sannan tace fatima kina hauka ne, toh daga yau karna sakejin zancen zubar da ciki abakin ki idan ba hakaba kuwa kwanan nan zamu raba jaha
angaya miki nima bani da hankali ne kalanki ,kaga min yar banzan yariya, ta inda hajiya take shiga batanan take fitaba.
cikin sauri fatima ta mike cike da haushin hajiya daki ta shiga, zuwa cen saigata ta fito sanye da hijjabi hannun ta dauke da akwati.
cikin fada hajiya tace ina zaki?
turo baki tayi sannan ta share hawayen dake kan fuskarta tace toh haka kawai sai kitayimin masifa, ni gidan babana zan koma.
da sauri hajiya ta mike tace kinci bantan ubanki
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:42PM, 5/1/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
91 - 92
Ke wacce irin yariya ce da babu damar a gaya miki gaskiya, dan uban ki Allah ya miki kyauta kice maki so, bayan kina gani ba yawa gareku ba, naso ace na haifi yara da yawa amman Allah be yarda ba, guda 2 ya bani, nayiwa Allah godiya kuma naita addu,an ta sanadin biyun nan zamuyi yawa, toh gashima yanzon suma ku uku kawai kuka rage musu, kuma idan Allah yaso ku ukun nan sai kuntara mana uguwa guda
cike da haushi fatima ta kalle ta tace caff dayake ke za,abarwa gadin duniya.
itama hajiya cikin fad'a tace to ai saikizo ki karasa ni.
dariyar haydar sukaji daga bakin kofah duk suka maida hankalin su gurin shi.
har yanzon dariya yake yi hannuwan shi cikin aljihun shi, zuwa cen ya tsagaita da dariyar ya fara takowa cikin falon ya zauna sannan yace
yau dai na ganku arana har kun gama kule kulen naku?
hajiya ta kara daure fuska kai bana so shashanci ni nake maka kule kulen?
toh hajiya idan ba kule kule ba ya za,ayi daga abu ya faru ki wani kanai naye kita zuga yariya, ya juya barayin fatima yace yi hakuri fatima zo ki zauna ni zan miki duk abin da kike so, badai cikin kike so araba ki dashi ba, toh karki damu, ta shi yayi ya isa gabanta ya rike akwatin sannan yace wannan bawata Matsala bace, yanzun kizo muje na kai ki asibiti
bige hannu shi tayi ta saki akwatin ta koma daki tana share hawaye.
cikin sauri yabi bayanta, hajiya ko ido kawai tasa musu.
yana shiga ya sameta ta kwanta tayi rufda ciki, bakin gadon ya zauna yasa hannun shi ya dago ta