Sashe 17
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
tiren dake dauke da kayan kari taslim ta aje gaban shi nan da nan yahau ci suna hira da ummi.
be dade da faracin abin cinba fatima ta shigo sanye da riga da siket na atamfah tayi matukar kyau .
ummi ce ta fara ganinta kyau taga fatima ta kara yi mata dan ita kanta rabon da taga fatima babu hijjabi ta manta Kai Allah yayi halitta babu makusa .
sakin fuska tayi sannan tace
a,a fatima har kin tashi.
kanta akasa tace eh ummi ina kwana.
cikin fara,a ummi ta amsa.
shiko haydar tun da ummi ta kira sunan fatima ya d'ago kai ya kalleta kasa dauke idonshi yayi har ummi ta lura da haka.
murmushi ummi keyi sosai tace haydar gyarawa fatima ta zauna kuci abincin tare.
sai alokacin ya sauke idon shi.
ummi ta sake cewa fatima matsa kuci abincin
bata da abin cewa dole ta mike ta isa gurin aksa ta zaune haydar ko yana kan kujera, amman saboda tsabar mugunta yana ganin ta zauna shima ya sakko, hannu ta saka ta fara kai wainar bakin ta ahankali domin tsoron take karta bege haydar.
takai luma ta biyu bakinta taga ya aje cukalin dayake ci dashi agefe ya saka hannu.
tana saka hannun ta akan wainar ya daura nashi ya danne mata hannu 'yan yatsun yadinga bi daya bayan daya yana matsewa.
idon fatima yayi jajur sabo da azaba tun tana daurewa har ta fara mutsu mutsu duk da haka haydar be bari ba dan haka ta saki wata yar Kara.
ummi ta waigo tace yaya dai fatima?
da sauri haydar ya saki hannun sannan yace ummi mgn muke.
tun daga nan fatima bata sake saka hannuta ba har ya gama ci ya mike yayiwa ummi sallama ya fita
yana fita ummi ta dubi fatima tace
" fatima tashi ki d'ibi wainar kici naga haydar ya hana ki ci
damama ki fatima takalli ummi azuciyar ta, tace au dama matar nan tana kallon shi yana gana min azaba mikewa tayi sannan tace
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[4:13PM, 4/7/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
61 - 63
Nina koshi ta fad'a atakaice.
kallon ta ummi tayi sosai sannan tace me kk ci dazaki ce kin koshi, tashi maza tun kafin raina ya baci
tashi tayi badan ranta yaso ba guda 2 ta d'iba ta koma kusa da taslim ta zauna.
bayan fitan ummi ne taslim ta kalli fatima tayi murmushi sannan tace
" sister wlh yau kin ban mamaki a she dama kina son yaya haydar amman kk cewa kin tsane shi.
fuskar fatima cike da bacin rai tace ni na ce miki inason shi aini tsakani na da yaya haydar babu soyayya har abada.
tsaki taslim taja sannan tace haba sister ni zaki sa akwana bayan gashi nan har wata kwaliya kk masa na mussaman kuma nagama yau kin aje hijjab a gefe.
toh yazanyi yace baya son hijjabi har fah cewa yayi idan na kara sawa saiya shake ni dashi,
dariya taslim tayi sannan tace
"Allah ya shirye ku"
fatima bata kara tunawa tana da d'aki ba har dare tana barayin su ummi, ci gaba sukayi da harkokin su kamar yadda suka saba.
kwance take tayi d'aid'ai akan gadon taslim cen ta fara juyo muryan haydar yana fad'a.
sai alokacin ta tuna da wani haidar da sauri ta karasa bakin kofar, jitayi yana cewa
" ummi ni gaskiya bazan iya ganin irin wannan kazantan ba a indafah na cire rigata agurin na same shi ba ,abin da ta gyara a d'akin.
ummi tace nace kayi hakuri, bata kyauta ba, wuce ka tafi gata nan zuwa.
juyawa yayi da sauri ya fita ummi ko Fatima ta fara kwala ma kira.
da sauri ta fito gabanta na faduwa, tana isa gaban ummi tace gani ummi.
saida ummi ta kalleta sosai sannan tace fatima me ya hanaki ki gyarawa haydar d'aki.
ummi ai bece na gyara mai ba, kuma ni mantawa ma nayi da bangaren gaba daya.
daure fuska tayi sannan tace toh ki wuce ki gyaramai yanzon kuma daga yau karki sake mantawa, dan haydar yaji haushi sosai.
fatima tana tafiya tana tunanin ummi ita wato bata son ran haydar ya baci, na wani kuma ko oho.
tana tura kofar falon warin sigari ya daki hancinta.
da sauri tasa hannunta ta tushe hancinta .
haydar dake zaune akasa ya mike kafafuwan shi yana busa hayaki ya bita da kallo.
tana gafda zata shiga d'akin ta yace ke.
da sauri taja ta tsaya.
yana mikewa yana fadin me kk toshewa hanci.
bata ce komai ba har ya iso gaban ta, fesa mata hayakin ya fara yana fadin wannan kike toshewa hanci .
kara matse hancin tayi tace nifah banason warin ta ne
murmushi yayi me fitar da sauti sannan ya had'aata da bango ya cire hannun data toshi hancin ya matse da daya hannun shi sannan ya fara fesa mata hayakin.
nan da nan fatima ta rikice tari ta shiga yi babu kaukautawa
ganin da yayi tana neman shidewa yasa ya saketa da sauri.
tsugunawa tayi tana rige da ciki zuwa cen ta fara amai.
haydar na tsaye yana kallon ta, tun tana aman abin da taci har ya koma wani koren ruwa ne yake fita
bece mata komai ba har tayi ta gama zuwa cen taja jikinta gefen aman ta kwan ta.
binta da kallo haydar yayi sannan ya kashe gutun sigarin dake hannun shi ,yayi jifah dashi , gaban fatima yajje ya tsuguna yace ke tashi kije kije kiyi wan ka.
ko motsi fatima bata yi ba dan haka haydar yaja tsaki, azuciyar shi yace kodai na kira ummi ne, da sauri ya girgiza Kai , agogon dake daure ahannun shi ya fara kwance wa sanan yacire rigar dake jikin shi
daukan fatima yayi cek ya nufi dakin sa da ita.
fatima najinshi babu damar tayi mai musu dan aman da tayi ya galabaitar da ita, jira take taji ya ajeta akan gado domin kwanciya tafi bukata ayanzun , amman sai taga ya nufe toilet da ita.
kuka ta saka tana kokarin zamewa, kara matseta haydar yayi a jikin shi sannan ya turo kofar toilet din
zuwa cen sai gasu sun fito haydar rike da fatima ga dukkan alamu haydar ne ya mata wanka, dan na hango tsananin tashin hankali atattare da shi.
fatima ko ban da kuka babu abin da take dan haka suna fitowa haydar ya sake ta sannan yace
duba fatima kiyi hakuri ki dai na kuka bazan kara taba ki ba, yauma lalura ce, bari naje d'akin ki na dauko miki wata riga ki sanya.
haydar na fita fatima ta haye gadon haydar lokacin da ya dawo ya sameta ta rufa da bargo bece kome ba ya aje rigar ya fita ad'akin.
koda haydar ya koma falo kasa zama yayi surar fatima ke masa yayo, wata matsanan ciyar sha,awa ce ta tasarmai wadda rabon dayaji irinta tunkafin rasuwar salis ji yayi bazai iya hakuri ba , gashi bazai iya tunkaran fatima da bukatar saba dan haka ya dauke key din motar sa ya fita
sai da safe haydar ya dawo wanka kawai yayi sannan ya leka d'akin fatima kwance ya sameta akan gado saida ya daure fuska sannan yace
" yaushe kika dawo nan, nace ne ki fito?
a hankali tace mezanyi toh acen d'in, ni nafi son na zauna ad'aki na.
gashin ta ya kama ya rike sannan yace
tashi ki koma idan kuma ba haka ba wlh yazon idan kk fara amai sai kin amaye hanjin ki, kuma ni ba taikonki zanyi ba.
kafin ya gama mgnr ta sauka da sauri tana fadin zanje dan Allah karka kunna.
tana fita ya kwashe da dariya tashi yayi yabi bayanta, sai da yaga ta hau gadon shi tukuna ya juya yabar dakin.
barayin su ummi ya nufah yana shiga ya washe baki.
ummi ma murmushi tayi sannan tace ya dai haydar.
yana murmushi yace ummi yau ina cikin farin ciki.
d'aura fuska tayi? tace haydar niko yau akwai abin da ke damuna.
shima hadiye murmushin shi yayi sannan yace meye shi ummi?
sai da tayi kasa da murya sanan tace
" haydar kwana biyun nan ina yawan tuna wannan yariyar da sukazo da maman ta, ko kana da lbrn su ? nasan zuwa yanZon ta haihu KO ?
kanshi akasa yace ummi nifa tun daga ranan ban Kara ganin ta ba kuma ko lokacin da suka zo gidan nan Mufi wata 5 bamu had'u ba dan haka ummi ki kwantar da hankalin ki.
shiru ummi tayi zuwa cen tace.
" haydar bakin mgr ka nayi ba amman inason ka kaini gidan su yariyar zanyi mgn da ita.
kanshi akasa yace shike nan ummi duk ranan da kk shirya sai kiyimin mgn
shiru sukayi gaba dayan su zuwa ce ummi tace ina fatima yau ban ganta ba
da sauri ya d'ago yace tanan akwance bata jin dadi.
da mamaki aka fuskarta tace meke damunta?
sun kuyar dakai yayi sannan yace ummi itama kanta batasan kinda yake mata ciwo ba tace nan tace cen, gaba daya ta hanani bacci kuma gashi ta cika shagwaba yan zon ma fah ummi daker ta barni na fito.
farin ciki ne ya kama ummi cikin sauri ta mike tana fadin bari naje na gano ta , shima haydar bayanta yabi
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[10:03PM, 4/14/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
64 -66
Ummi na gaba haydar na binta abaya,
dakin fatima ta nufah, haydar ne ya fara sosa keya yana fidin ummi tana daki na fah.
da saurinta ta juyo atare suka shiga dakin , fatima ko tanajin motsi ta kara damke idonta.
muryan haydar taji yana fadin ummi kin gani ko , ni jiya kwata kwata ta hana ni bacci amman ita gashi tana yi.
fatima najin ya kira sunan ummi ta duro daga kan gadon.
da sauri ummi ta riketa tace kiyi ahankali mana ke da baki da lfy.
fatima ta bude idonta akan ummi sannan tace
ummi kin ganshi ya hanani fita wai dolle sai na zauna adakin shi ,ka rashe mgnr tayi cikin kuka
be dade da faracin abin cinba fatima ta shigo sanye da riga da siket na atamfah tayi matukar kyau .
ummi ce ta fara ganinta kyau taga fatima ta kara yi mata dan ita kanta rabon da taga fatima babu hijjabi ta manta Kai Allah yayi halitta babu makusa .
sakin fuska tayi sannan tace
a,a fatima har kin tashi.
kanta akasa tace eh ummi ina kwana.
cikin fara,a ummi ta amsa.
shiko haydar tun da ummi ta kira sunan fatima ya d'ago kai ya kalleta kasa dauke idonshi yayi har ummi ta lura da haka.
murmushi ummi keyi sosai tace haydar gyarawa fatima ta zauna kuci abincin tare.
sai alokacin ya sauke idon shi.
ummi ta sake cewa fatima matsa kuci abincin
bata da abin cewa dole ta mike ta isa gurin aksa ta zaune haydar ko yana kan kujera, amman saboda tsabar mugunta yana ganin ta zauna shima ya sakko, hannu ta saka ta fara kai wainar bakin ta ahankali domin tsoron take karta bege haydar.
takai luma ta biyu bakinta taga ya aje cukalin dayake ci dashi agefe ya saka hannu.
tana saka hannun ta akan wainar ya daura nashi ya danne mata hannu 'yan yatsun yadinga bi daya bayan daya yana matsewa.
idon fatima yayi jajur sabo da azaba tun tana daurewa har ta fara mutsu mutsu duk da haka haydar be bari ba dan haka ta saki wata yar Kara.
ummi ta waigo tace yaya dai fatima?
da sauri haydar ya saki hannun sannan yace ummi mgn muke.
tun daga nan fatima bata sake saka hannuta ba har ya gama ci ya mike yayiwa ummi sallama ya fita
yana fita ummi ta dubi fatima tace
" fatima tashi ki d'ibi wainar kici naga haydar ya hana ki ci
damama ki fatima takalli ummi azuciyar ta, tace au dama matar nan tana kallon shi yana gana min azaba mikewa tayi sannan tace
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[4:13PM, 4/7/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
61 - 63
Nina koshi ta fad'a atakaice.
kallon ta ummi tayi sosai sannan tace me kk ci dazaki ce kin koshi, tashi maza tun kafin raina ya baci
tashi tayi badan ranta yaso ba guda 2 ta d'iba ta koma kusa da taslim ta zauna.
bayan fitan ummi ne taslim ta kalli fatima tayi murmushi sannan tace
" sister wlh yau kin ban mamaki a she dama kina son yaya haydar amman kk cewa kin tsane shi.
fuskar fatima cike da bacin rai tace ni na ce miki inason shi aini tsakani na da yaya haydar babu soyayya har abada.
tsaki taslim taja sannan tace haba sister ni zaki sa akwana bayan gashi nan har wata kwaliya kk masa na mussaman kuma nagama yau kin aje hijjab a gefe.
toh yazanyi yace baya son hijjabi har fah cewa yayi idan na kara sawa saiya shake ni dashi,
dariya taslim tayi sannan tace
"Allah ya shirye ku"
fatima bata kara tunawa tana da d'aki ba har dare tana barayin su ummi, ci gaba sukayi da harkokin su kamar yadda suka saba.
kwance take tayi d'aid'ai akan gadon taslim cen ta fara juyo muryan haydar yana fad'a.
sai alokacin ta tuna da wani haidar da sauri ta karasa bakin kofar, jitayi yana cewa
" ummi ni gaskiya bazan iya ganin irin wannan kazantan ba a indafah na cire rigata agurin na same shi ba ,abin da ta gyara a d'akin.
ummi tace nace kayi hakuri, bata kyauta ba, wuce ka tafi gata nan zuwa.
juyawa yayi da sauri ya fita ummi ko Fatima ta fara kwala ma kira.
da sauri ta fito gabanta na faduwa, tana isa gaban ummi tace gani ummi.
saida ummi ta kalleta sosai sannan tace fatima me ya hanaki ki gyarawa haydar d'aki.
ummi ai bece na gyara mai ba, kuma ni mantawa ma nayi da bangaren gaba daya.
daure fuska tayi sannan tace toh ki wuce ki gyaramai yanzon kuma daga yau karki sake mantawa, dan haydar yaji haushi sosai.
fatima tana tafiya tana tunanin ummi ita wato bata son ran haydar ya baci, na wani kuma ko oho.
tana tura kofar falon warin sigari ya daki hancinta.
da sauri tasa hannunta ta tushe hancinta .
haydar dake zaune akasa ya mike kafafuwan shi yana busa hayaki ya bita da kallo.
tana gafda zata shiga d'akin ta yace ke.
da sauri taja ta tsaya.
yana mikewa yana fadin me kk toshewa hanci.
bata ce komai ba har ya iso gaban ta, fesa mata hayakin ya fara yana fadin wannan kike toshewa hanci .
kara matse hancin tayi tace nifah banason warin ta ne
murmushi yayi me fitar da sauti sannan ya had'aata da bango ya cire hannun data toshi hancin ya matse da daya hannun shi sannan ya fara fesa mata hayakin.
nan da nan fatima ta rikice tari ta shiga yi babu kaukautawa
ganin da yayi tana neman shidewa yasa ya saketa da sauri.
tsugunawa tayi tana rige da ciki zuwa cen ta fara amai.
haydar na tsaye yana kallon ta, tun tana aman abin da taci har ya koma wani koren ruwa ne yake fita
bece mata komai ba har tayi ta gama zuwa cen taja jikinta gefen aman ta kwan ta.
binta da kallo haydar yayi sannan ya kashe gutun sigarin dake hannun shi ,yayi jifah dashi , gaban fatima yajje ya tsuguna yace ke tashi kije kije kiyi wan ka.
ko motsi fatima bata yi ba dan haka haydar yaja tsaki, azuciyar shi yace kodai na kira ummi ne, da sauri ya girgiza Kai , agogon dake daure ahannun shi ya fara kwance wa sanan yacire rigar dake jikin shi
daukan fatima yayi cek ya nufi dakin sa da ita.
fatima najinshi babu damar tayi mai musu dan aman da tayi ya galabaitar da ita, jira take taji ya ajeta akan gado domin kwanciya tafi bukata ayanzun , amman sai taga ya nufe toilet da ita.
kuka ta saka tana kokarin zamewa, kara matseta haydar yayi a jikin shi sannan ya turo kofar toilet din
zuwa cen sai gasu sun fito haydar rike da fatima ga dukkan alamu haydar ne ya mata wanka, dan na hango tsananin tashin hankali atattare da shi.
fatima ko ban da kuka babu abin da take dan haka suna fitowa haydar ya sake ta sannan yace
duba fatima kiyi hakuri ki dai na kuka bazan kara taba ki ba, yauma lalura ce, bari naje d'akin ki na dauko miki wata riga ki sanya.
haydar na fita fatima ta haye gadon haydar lokacin da ya dawo ya sameta ta rufa da bargo bece kome ba ya aje rigar ya fita ad'akin.
koda haydar ya koma falo kasa zama yayi surar fatima ke masa yayo, wata matsanan ciyar sha,awa ce ta tasarmai wadda rabon dayaji irinta tunkafin rasuwar salis ji yayi bazai iya hakuri ba , gashi bazai iya tunkaran fatima da bukatar saba dan haka ya dauke key din motar sa ya fita
sai da safe haydar ya dawo wanka kawai yayi sannan ya leka d'akin fatima kwance ya sameta akan gado saida ya daure fuska sannan yace
" yaushe kika dawo nan, nace ne ki fito?
a hankali tace mezanyi toh acen d'in, ni nafi son na zauna ad'aki na.
gashin ta ya kama ya rike sannan yace
tashi ki koma idan kuma ba haka ba wlh yazon idan kk fara amai sai kin amaye hanjin ki, kuma ni ba taikonki zanyi ba.
kafin ya gama mgnr ta sauka da sauri tana fadin zanje dan Allah karka kunna.
tana fita ya kwashe da dariya tashi yayi yabi bayanta, sai da yaga ta hau gadon shi tukuna ya juya yabar dakin.
barayin su ummi ya nufah yana shiga ya washe baki.
ummi ma murmushi tayi sannan tace ya dai haydar.
yana murmushi yace ummi yau ina cikin farin ciki.
d'aura fuska tayi? tace haydar niko yau akwai abin da ke damuna.
shima hadiye murmushin shi yayi sannan yace meye shi ummi?
sai da tayi kasa da murya sanan tace
" haydar kwana biyun nan ina yawan tuna wannan yariyar da sukazo da maman ta, ko kana da lbrn su ? nasan zuwa yanZon ta haihu KO ?
kanshi akasa yace ummi nifa tun daga ranan ban Kara ganin ta ba kuma ko lokacin da suka zo gidan nan Mufi wata 5 bamu had'u ba dan haka ummi ki kwantar da hankalin ki.
shiru ummi tayi zuwa cen tace.
" haydar bakin mgr ka nayi ba amman inason ka kaini gidan su yariyar zanyi mgn da ita.
kanshi akasa yace shike nan ummi duk ranan da kk shirya sai kiyimin mgn
shiru sukayi gaba dayan su zuwa ce ummi tace ina fatima yau ban ganta ba
da sauri ya d'ago yace tanan akwance bata jin dadi.
da mamaki aka fuskarta tace meke damunta?
sun kuyar dakai yayi sannan yace ummi itama kanta batasan kinda yake mata ciwo ba tace nan tace cen, gaba daya ta hanani bacci kuma gashi ta cika shagwaba yan zon ma fah ummi daker ta barni na fito.
farin ciki ne ya kama ummi cikin sauri ta mike tana fadin bari naje na gano ta , shima haydar bayanta yabi
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[10:03PM, 4/14/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
64 -66
Ummi na gaba haydar na binta abaya,
dakin fatima ta nufah, haydar ne ya fara sosa keya yana fidin ummi tana daki na fah.
da saurinta ta juyo atare suka shiga dakin , fatima ko tanajin motsi ta kara damke idonta.
muryan haydar taji yana fadin ummi kin gani ko , ni jiya kwata kwata ta hana ni bacci amman ita gashi tana yi.
fatima najin ya kira sunan ummi ta duro daga kan gadon.
da sauri ummi ta riketa tace kiyi ahankali mana ke da baki da lfy.
fatima ta bude idonta akan ummi sannan tace
ummi kin ganshi ya hanani fita wai dolle sai na zauna adakin shi ,ka rashe mgnr tayi cikin kuka