Sashe 24
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
atakaice yace gidan hajiya.
shiru tayi zuwa cen tace tashi muje gidan.
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:12PM, 4/29/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
85 - 87
*SLM masoya wanna lbrn Tsuntsun me wayo, kunjini shiru kwana 2, haka ya faru ne sanadin ciyon kai da nayi, nasamu sakonnin ku na gaisuwa agereni babu adadi, kuma nagode da nuna kulawar ku agareni, wannan ya nuna min kuna biye dani kuma kunajin dadin wannan lbrn😍😍😍*
Haydar ne kejan motar cikin garaje dan ya balakin kosawa su isa gida.
ummi ta bishi da kallo tace haydar kajamu ahankali garajen me kake.
bece komai ba yaci gaba da tafiya idon nan zuro zuro.
suna isa ummi ta sauka, har ta kusa shiga gidan ta waigo tace haydar kasan menene, ka zauna ka jirani na fara shiga zuwa anjima sai ka shigo.
Haka ya hakura ummi ta shiga badan ranshi yaso ba.
Lokacin da ummi tayi sallama afalon hajiya, ta hango fatima kwance akan cinyar hajiya, kibiya ce ahannun ta tana tsafewa fatima kai.
Ciki ciki hajiya ta amsa sallaman ummi fatima ko tana ganin ummi ta fara kokarin mikewa, hajiya tasa hannunta ta dan danne fatima sannan tace kwanta abin ki.
Bayan ummi ta gaida hajiya, sai shiru ya ziyarci falon.
Zuwa cen ummi taga shirun na hajiya yayi yawa, bayan tasan cewa surukar tata mutun ce me sakin fuska da wasa da dariya, amman yau tazo taga sabanin haka.
Bayan ummi ta gama tunanin ta tayi kundun bala tace
" Hajiya nazo ne akan maganar fatima da haydar"
Kan hajiya na kasa tana kokarin tajewa fatima kai, tace toh inajin ki, yaya akayi?
Tace bawani abu bane hajiya daman hakuri nazo nabaki dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce.
Dariya hjy tayi sannan tace ashe baki da kunya haka ban sani ba, ai banzaci zakizo ki tareni da mgnr haydar da fatima ba, kokin manta lokacin da kikecewa rufawa fatima asiri haydar zaiyi, saboda kawai tsautsayi ya fada mata, yazun badan Allah ya tona mai asiri ba, nan da shekara ishirin saikin goranta mata, kuma babu abin da yafi bani mamaki duk abinda haydar yake yi baki gani, wai har kece kike bude baki kina fadin duk abun da namiji yayi ado ne, toh yaje ya karaci adon acen munan bamu bukata.
Ummi jitayi kamar kasa ta bude ta shige sai yanzon ta gane be kamata ta biyewa haydar akan duk abin da yake so ba, cikin kuka tace
" Hajiya tabbas nayi kuskure amman ina neman gafara dan Allah ki tayani bawa fatima hakuri ta yi haru ta yafemin.
Fatima dake kwance jikin hajiya ta kara matse idonta kamar me bacci.
Haydar ne yayi sallama ya shigo, be ko kqlli inda ummi take ba, kai tsaye ya wuce gaban hajiya ya tsuguna yana leka fuskar fatima, hajiya bata ce komai ba, illa binshi da kallo da take.
zuwacen ya daga hannu zaikai jikin fatima, muryar hajiya yaji tana fadin wlh ka taba yariyar nan saina barka kwance.
Ko ajikin shi hancinta ya kama yadan matsa kadan
. zabura tayi da sauri ta mike tsaye cikin dakin hajiya ta nufa tana fadin Allah ya isa.
tashi yayi zaibi bayanta sai alokacin ummi tayi magana cikin muryar da taci kuka ta koshi tace karka bita haydar , kayi wa fatima lefi yanzon neman gafarar ta ya dace kayi.
daidailo kacin hajiya yadidko ta fitoh daga kitchen rike da wata yar karamar muciya tana fadin barshi ya bita idan ka fasa ka raina uwarka mara kunya kawai fitsararre.
Juyawa yayi ya kalli fuskar ummi yasan lallai tayi kuka wani haushi ne ya taso masa ya juya ya kalli hajiya yace towai ke da kike wani shishshigewa yarkice.....
ummi ce ta daka mai tsawa sannan ta mike tace muje
Haydar na gaba ummi na binshi abaya suna kokarin fita ummi tace muntafi.
ta bude baki zatayi mgn haydar yace kuma wlh zan dawo idai baki bani Fatima ba bazan taba daina zuwa ba
na dinga sintiri kenan.
har suka koma gida haydar cike yake da haushin hjy
ummi kuwa kalaman hajiya ne suka tsaya mata amakoshi, babu abin da yafi bata mamaki wai yau fatima ce taki gaisheta har tana wani bacci dan dai kawai karta gaida ta, taslim ce ta katse mata tunanin da fadin ummi kun dawo?
Ajiyan zuciya ta sauke sannan tace mundawo taslim.
taslim ta sake cewa ina fatima ai na dauka tare zaku dawo.
Saida ummi ta share hawaye sannan tace ai fatima inaga saidai muyi hakuri domin fatima ta hada kai da hjy suna neman ganawa haydar azaba, saboda sun fahimci haydar ya kamu da son fatima, nima kaina bakiga yadda hajiya ta rufe ido tacimin mutunci ba, fatima ko,ko kallo ban isheta ba, bare nasa ran zata gaidani.
Tuni taslim ta dafah kirji tace ummi fatiman ce tamiki haka, toh ai ba dole bane saita dawo, shima yaya haydar dinne ya cika naci ya rabu da ita mana.
ummi tace ai haydar bazai iya ba yariga ya zama kamar wani wawa akan fatima, wlh tunda nake bantaba tunanin akwai yariyar da zata juya haydar haka ba, yaunzo fah ko mgnr fatima yakeyi babu wuya kiga hawayen shi.
mikewa taslim tayi tace ummi aikuwa yanzun dai dole ne ya rabu da ita .
suna cikin haka haydar shigo jiki asanyaye bayan ya zauna yace ummi wai yaushe alhaji babba zai dawo.
cikin daure fuska ummi tace
" Ni ina zan sani ai wannan saidai ka tambaye daddyn ku ko kuma alhj yusuf dan nasan ko hjy yadikko batasan sanda zai dawo ba.
Shiru yayi zuwacen yayi kwalkwal da ido yace toh ni yanzon ummi ya zanyi hakuri nafah ya fara karewa narasa ya zanyi, ummi dan Allah ki taimakeni mana.
taslim ce ta bude baki ahankali tace
" toh yaya kaima dai kayi hakuri mana ka rabu da ita, tunda tace bataso ga yanmata nan ka neme wata mana.
yadda taga haydar na kallonta ya sa tayi shiru tayi kasa dakai , mikewa yayi azuciye ya fara takowa kusa da ita, ummi ta mike da sauri ta shiga tsakiyar su, dan haka haydar ya fara fadin dan ubanki ina wasa dakene ni sa,an wasanki ne, daker ummi ta samu ta fitar dashi adakin.
Kwanci tashi babu wuya yau fatima satin ta 5 agidan hajiya yadikko haydar yayi sintiri har yagaji dan haka haydar ya koma ruwa dan yanzon hargida yake kawo yan mata, ummi tayi mgn harta gaji kuma tayi tayi dashi ya nemo wata yaki gashi duk yayi wani iri yayi baki ya rame, dan haka ta yake shawaran zatamai aure ko yana so ko baya so.
Fatima ce kwance kan gadon hajiya yadikko sai sharara bacci take, hajiya ta bita da kallo tace
" ke wai baccin nan naki na lfy ne kuwa"
mika tayi sannan tace hajiya gajiya fah nayi .
da sauri hjy tace aikin me kikayi, zakice wani kingaji, toh kitashi ga iyayenki cen sunzo.
fatima na kokarin tashi hajiya yadikko ta bita da kallo sannan tace.
fatima anya baciki gareki ba kuwa, yaushe yabon ki da al,ada?
cikin fatima ne ya bada wani tsurrrrrr saboda tsaban tsoro.
hjy ta sake cewa bada ke nake mgn ba, budemin tafin hannun ki nagani.
kara damke hannun ta tayi sannan tace hajiya dan Allah kibari, karki jamin bala,i ni bani da kome dan ko yanzon ma al,ada nakeyi
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[8:25PM, 4/30/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
88 - 90
Kallon ta hjy tayi shekeke sannan tace ke karki kawomin iskanci, bafa yau aka haifeni ba, batun yau na lura ba ciki gareki.
hawaye ne ya fara zubowa fatima cikin kukan tace nifa bani da ciki haka kawai sai ki kalleni kicemin ina da ciki, ke likita ce, toh ko likita sai ya duba yake fad', karashe mgnr tayi cikin turo baki, sanan ta mike tayi falo.
daddy ta gani tare da baban ta, daddy na ganin ta ya washe baki, yace mamana yayadai ko baki da lfy ne duk sanda naxo sai hjy tace kina bacci.
yar dariya tayi sannan ta zauna tace lfy lau nagaji ne daddy, daganan ta shiga gaishe su daddy ne kadai ya amsa, amman alhj Yusuf yiyayi kamar bejita ba tare da kallon wani gefe.
hajiya ta bishi da kallo, tace waikai kana nufin fushi kake da fatima, toh ai nima saika daina mgn dani tunda nina hata komawa.
cikin sanyin murya yace toh hajiya ai wannan be kamata ba, tunda da haydar da fatima duk daya suke awajen ki, gashi nan yanzon duk kusa shi yazama wani iri duk ya bi yarame.
da sauri hajiya tace yazama tsinken sakuce ma ni babu abinda ya dame ni, aishi ya daura wa kansa fita.
daddy shiru ya musu bece kome ba zuwacen ya juya barayin fatima yace ke tashi ki kawo min ruwa.
shiru yaji kanta na bisa hannun kujera kwace.
ya sake cewa fatima dake fah nake.
nan ma shiru, hajiya ta juyar da kallonta ga fatima sannan ta mike tana fadin bari na kawo maka, ita fatima yanzon inda kasan kasa haka takoma.
zuwa cen ta dawo dauke da ruwan tana cigaba da fadin kunga wannan baccin tun asuba takeyin sa, yanzon haka ko sallar azahar batayi ba, data bude ido zata sake mayarwa.
cikin ta kaice alhj ya mike ya nufi fatima yana fadin kuma kika barta ai wannan iskanci ne ga la,asar na tahowa, daidai lokacin daya zafga mata rankwashi.
da sauri ta mike tana rike da kai take kallon su, cikin fad'a yace maza kije kiyi alwala kizo nan kiyi sallah.
wucewa tayi sumi sumi zuwacen ta fito sanye da hijjab, gefen hajiya ta shinfida sallaya, tana idarwa kuwa ta shige cikin hijjab din taci gaba da baccin ta.
wannan karon daddy ne yayi mgn yace hajiya wai waccen yariyar baccin nan nata na lfy ne kuwa, jifah saikace wata yar maye.
alhj yusuf yace kashhh kayi shiru kawai jira nake na tashi na bugata da bango.
shiru tayi zuwa cen tace tashi muje gidan.
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:12PM, 4/29/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
85 - 87
*SLM masoya wanna lbrn Tsuntsun me wayo, kunjini shiru kwana 2, haka ya faru ne sanadin ciyon kai da nayi, nasamu sakonnin ku na gaisuwa agereni babu adadi, kuma nagode da nuna kulawar ku agareni, wannan ya nuna min kuna biye dani kuma kunajin dadin wannan lbrn😍😍😍*
Haydar ne kejan motar cikin garaje dan ya balakin kosawa su isa gida.
ummi ta bishi da kallo tace haydar kajamu ahankali garajen me kake.
bece komai ba yaci gaba da tafiya idon nan zuro zuro.
suna isa ummi ta sauka, har ta kusa shiga gidan ta waigo tace haydar kasan menene, ka zauna ka jirani na fara shiga zuwa anjima sai ka shigo.
Haka ya hakura ummi ta shiga badan ranshi yaso ba.
Lokacin da ummi tayi sallama afalon hajiya, ta hango fatima kwance akan cinyar hajiya, kibiya ce ahannun ta tana tsafewa fatima kai.
Ciki ciki hajiya ta amsa sallaman ummi fatima ko tana ganin ummi ta fara kokarin mikewa, hajiya tasa hannunta ta dan danne fatima sannan tace kwanta abin ki.
Bayan ummi ta gaida hajiya, sai shiru ya ziyarci falon.
Zuwa cen ummi taga shirun na hajiya yayi yawa, bayan tasan cewa surukar tata mutun ce me sakin fuska da wasa da dariya, amman yau tazo taga sabanin haka.
Bayan ummi ta gama tunanin ta tayi kundun bala tace
" Hajiya nazo ne akan maganar fatima da haydar"
Kan hajiya na kasa tana kokarin tajewa fatima kai, tace toh inajin ki, yaya akayi?
Tace bawani abu bane hajiya daman hakuri nazo nabaki dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce.
Dariya hjy tayi sannan tace ashe baki da kunya haka ban sani ba, ai banzaci zakizo ki tareni da mgnr haydar da fatima ba, kokin manta lokacin da kikecewa rufawa fatima asiri haydar zaiyi, saboda kawai tsautsayi ya fada mata, yazun badan Allah ya tona mai asiri ba, nan da shekara ishirin saikin goranta mata, kuma babu abin da yafi bani mamaki duk abinda haydar yake yi baki gani, wai har kece kike bude baki kina fadin duk abun da namiji yayi ado ne, toh yaje ya karaci adon acen munan bamu bukata.
Ummi jitayi kamar kasa ta bude ta shige sai yanzon ta gane be kamata ta biyewa haydar akan duk abin da yake so ba, cikin kuka tace
" Hajiya tabbas nayi kuskure amman ina neman gafara dan Allah ki tayani bawa fatima hakuri ta yi haru ta yafemin.
Fatima dake kwance jikin hajiya ta kara matse idonta kamar me bacci.
Haydar ne yayi sallama ya shigo, be ko kqlli inda ummi take ba, kai tsaye ya wuce gaban hajiya ya tsuguna yana leka fuskar fatima, hajiya bata ce komai ba, illa binshi da kallo da take.
zuwacen ya daga hannu zaikai jikin fatima, muryar hajiya yaji tana fadin wlh ka taba yariyar nan saina barka kwance.
Ko ajikin shi hancinta ya kama yadan matsa kadan
. zabura tayi da sauri ta mike tsaye cikin dakin hajiya ta nufa tana fadin Allah ya isa.
tashi yayi zaibi bayanta sai alokacin ummi tayi magana cikin muryar da taci kuka ta koshi tace karka bita haydar , kayi wa fatima lefi yanzon neman gafarar ta ya dace kayi.
daidailo kacin hajiya yadidko ta fitoh daga kitchen rike da wata yar karamar muciya tana fadin barshi ya bita idan ka fasa ka raina uwarka mara kunya kawai fitsararre.
Juyawa yayi ya kalli fuskar ummi yasan lallai tayi kuka wani haushi ne ya taso masa ya juya ya kalli hajiya yace towai ke da kike wani shishshigewa yarkice.....
ummi ce ta daka mai tsawa sannan ta mike tace muje
Haydar na gaba ummi na binshi abaya suna kokarin fita ummi tace muntafi.
ta bude baki zatayi mgn haydar yace kuma wlh zan dawo idai baki bani Fatima ba bazan taba daina zuwa ba
na dinga sintiri kenan.
har suka koma gida haydar cike yake da haushin hjy
ummi kuwa kalaman hajiya ne suka tsaya mata amakoshi, babu abin da yafi bata mamaki wai yau fatima ce taki gaisheta har tana wani bacci dan dai kawai karta gaida ta, taslim ce ta katse mata tunanin da fadin ummi kun dawo?
Ajiyan zuciya ta sauke sannan tace mundawo taslim.
taslim ta sake cewa ina fatima ai na dauka tare zaku dawo.
Saida ummi ta share hawaye sannan tace ai fatima inaga saidai muyi hakuri domin fatima ta hada kai da hjy suna neman ganawa haydar azaba, saboda sun fahimci haydar ya kamu da son fatima, nima kaina bakiga yadda hajiya ta rufe ido tacimin mutunci ba, fatima ko,ko kallo ban isheta ba, bare nasa ran zata gaidani.
Tuni taslim ta dafah kirji tace ummi fatiman ce tamiki haka, toh ai ba dole bane saita dawo, shima yaya haydar dinne ya cika naci ya rabu da ita mana.
ummi tace ai haydar bazai iya ba yariga ya zama kamar wani wawa akan fatima, wlh tunda nake bantaba tunanin akwai yariyar da zata juya haydar haka ba, yaunzo fah ko mgnr fatima yakeyi babu wuya kiga hawayen shi.
mikewa taslim tayi tace ummi aikuwa yanzun dai dole ne ya rabu da ita .
suna cikin haka haydar shigo jiki asanyaye bayan ya zauna yace ummi wai yaushe alhaji babba zai dawo.
cikin daure fuska ummi tace
" Ni ina zan sani ai wannan saidai ka tambaye daddyn ku ko kuma alhj yusuf dan nasan ko hjy yadikko batasan sanda zai dawo ba.
Shiru yayi zuwacen yayi kwalkwal da ido yace toh ni yanzon ummi ya zanyi hakuri nafah ya fara karewa narasa ya zanyi, ummi dan Allah ki taimakeni mana.
taslim ce ta bude baki ahankali tace
" toh yaya kaima dai kayi hakuri mana ka rabu da ita, tunda tace bataso ga yanmata nan ka neme wata mana.
yadda taga haydar na kallonta ya sa tayi shiru tayi kasa dakai , mikewa yayi azuciye ya fara takowa kusa da ita, ummi ta mike da sauri ta shiga tsakiyar su, dan haka haydar ya fara fadin dan ubanki ina wasa dakene ni sa,an wasanki ne, daker ummi ta samu ta fitar dashi adakin.
Kwanci tashi babu wuya yau fatima satin ta 5 agidan hajiya yadikko haydar yayi sintiri har yagaji dan haka haydar ya koma ruwa dan yanzon hargida yake kawo yan mata, ummi tayi mgn harta gaji kuma tayi tayi dashi ya nemo wata yaki gashi duk yayi wani iri yayi baki ya rame, dan haka ta yake shawaran zatamai aure ko yana so ko baya so.
Fatima ce kwance kan gadon hajiya yadikko sai sharara bacci take, hajiya ta bita da kallo tace
" ke wai baccin nan naki na lfy ne kuwa"
mika tayi sannan tace hajiya gajiya fah nayi .
da sauri hjy tace aikin me kikayi, zakice wani kingaji, toh kitashi ga iyayenki cen sunzo.
fatima na kokarin tashi hajiya yadikko ta bita da kallo sannan tace.
fatima anya baciki gareki ba kuwa, yaushe yabon ki da al,ada?
cikin fatima ne ya bada wani tsurrrrrr saboda tsaban tsoro.
hjy ta sake cewa bada ke nake mgn ba, budemin tafin hannun ki nagani.
kara damke hannun ta tayi sannan tace hajiya dan Allah kibari, karki jamin bala,i ni bani da kome dan ko yanzon ma al,ada nakeyi
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[8:25PM, 4/30/2017] Fadila Lamido: 🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
88 - 90
Kallon ta hjy tayi shekeke sannan tace ke karki kawomin iskanci, bafa yau aka haifeni ba, batun yau na lura ba ciki gareki.
hawaye ne ya fara zubowa fatima cikin kukan tace nifa bani da ciki haka kawai sai ki kalleni kicemin ina da ciki, ke likita ce, toh ko likita sai ya duba yake fad', karashe mgnr tayi cikin turo baki, sanan ta mike tayi falo.
daddy ta gani tare da baban ta, daddy na ganin ta ya washe baki, yace mamana yayadai ko baki da lfy ne duk sanda naxo sai hjy tace kina bacci.
yar dariya tayi sannan ta zauna tace lfy lau nagaji ne daddy, daganan ta shiga gaishe su daddy ne kadai ya amsa, amman alhj Yusuf yiyayi kamar bejita ba tare da kallon wani gefe.
hajiya ta bishi da kallo, tace waikai kana nufin fushi kake da fatima, toh ai nima saika daina mgn dani tunda nina hata komawa.
cikin sanyin murya yace toh hajiya ai wannan be kamata ba, tunda da haydar da fatima duk daya suke awajen ki, gashi nan yanzon duk kusa shi yazama wani iri duk ya bi yarame.
da sauri hajiya tace yazama tsinken sakuce ma ni babu abinda ya dame ni, aishi ya daura wa kansa fita.
daddy shiru ya musu bece kome ba zuwacen ya juya barayin fatima yace ke tashi ki kawo min ruwa.
shiru yaji kanta na bisa hannun kujera kwace.
ya sake cewa fatima dake fah nake.
nan ma shiru, hajiya ta juyar da kallonta ga fatima sannan ta mike tana fadin bari na kawo maka, ita fatima yanzon inda kasan kasa haka takoma.
zuwa cen ta dawo dauke da ruwan tana cigaba da fadin kunga wannan baccin tun asuba takeyin sa, yanzon haka ko sallar azahar batayi ba, data bude ido zata sake mayarwa.
cikin ta kaice alhj ya mike ya nufi fatima yana fadin kuma kika barta ai wannan iskanci ne ga la,asar na tahowa, daidai lokacin daya zafga mata rankwashi.
da sauri ta mike tana rike da kai take kallon su, cikin fad'a yace maza kije kiyi alwala kizo nan kiyi sallah.
wucewa tayi sumi sumi zuwacen ta fito sanye da hijjab, gefen hajiya ta shinfida sallaya, tana idarwa kuwa ta shige cikin hijjab din taci gaba da baccin ta.
wannan karon daddy ne yayi mgn yace hajiya wai waccen yariyar baccin nan nata na lfy ne kuwa, jifah saikace wata yar maye.
alhj yusuf yace kashhh kayi shiru kawai jira nake na tashi na bugata da bango.