Sashe 23
Tsuntsu Me Wayo Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri ummi ta dafa kirji wato alhj abin har yakai haka afili tace au haka ya fad'a miki zumunci zai raba kenan toh bazai yiyuba ainima ina da hakki akan ki, maza kije ki duba dan uwanki.
kuka taslim ta fara tana buga kafa asa tana fadin dan Allah ummi karku sani acikin wannan mgnr.
mikewa ummi tayi tana fadin kada Allah yasa kije ,fita tayi ta shiga dakin su haydar.
makure ta sameshi akan gadon shi ya rufah da bargo, tana zuwa ta yaye bargon , kallonta yayi da jajayen idon shi, ya fara kokarin tashi.
ahankali tace baka da lfy ne?
wasu safbin hawaye ne suka zubo masa sannan yace.
hakalina ne yaki natsuwa ummi damuwa yamin yawa saiyau nasan nayi rashi, ummi wlh nasan da ace salis na nan bazai gujeni ba kuma ko ya guje ne bazai wuce kwana daya ba, ummi dan Allah karki gujeni kizaman min kamar salis.
da sauri ummi ta toshe mai baki tace ya isa ya wuce haydar
tashi kaje kayi wanka.
itako fatima yau tun safe take kuka tun da mahaifinta ya shaida mata ta shirya yau haydar zaizu su tafi gida.
dan haka ta wuni tana kuka.
4:15pm mama ce ta fito daga d'aki ta kalli Fatima tace
" wai har yanzon kukan kike, menene naki na tada hankali tunda kema kisan abinda kk so ba faruwa zaiyi ba.
cikin kuka tace mama tohni wai meyasa baki sona ne ,daga ke har baba naga baku damu da abinda haydar yamin ba bayan da har cewa kukayi idan kuka samu wadda yamin haka sai inda karfin ku ya kare.
shiru mama tayi zuwa cen tace fatima dama wulakanci muke guje miki amman kinga tunda Allah yasa shine ya aikata babu wani wulakancin da zaiyi miki.
mama bata rufe baki ba fatima tace mama ai an mun wulakancin tun yaushe ummi ke fadin dan nasamu za,arufamin asiri ba dama nace bana son haydar saita gayamin irin wannan mgnr kuma duk ranar da naga ummi saina gaya mata mgnr da har ta mutu bazata manta ba.
cikin fada mama tace karki fara fatima ni bana son fitsara, ai ko baki ce mata komaiba ta daiji kunya, kitashi maza ki shirya anjima zaizo ku tafi.
muryan hjy yadikko sukaji tana fadin babu inda zata indai ina raye bazata koma gidan haydar ba me ake da dan iska, ke Fatima taso muje.
tuni murna ya kama fatima da sauri ta dauki gyalenta tayi waje
mama ce ta biyo bayan su tan a fadin hajiya dan Allah kiyi hakuri babanta ya riga yayiwa haydar waya anjima zai zo ya dauketa.
hajiya na kokarin shiga mota take fadin waye baban nata, shima zaizo ya sameni.
da daddare haydar ya nufi gidan alhj yusuf ciki da farin ciki saidai yana isa mama ta shaida mai abinda ke faruwa.
be firgita ba domin shi aganin shi kakar tasu kayan sauki ce batare da bata lokaci yayi sallama da mama ya wuce gidan.
yana sallama yaga hajiya zaune afalo, da sauri ta mike tana fadin waye nan, me ya kawo ka?
ahakali yace hajiya nine fah.
Eh ai nasan kaine mara kunya fitsararre, maza ka fitamin agida tun kafin nama uhu barawo.
dan murmushi yayi kadan ya zauna akujera.
tana ganin ya zauna ta fara kira me gadi zoka taimake ni barawo ne ya shigo min.
aguje me gadin ya shigo yana fadin ina yake.
haydar na kokarin kwanciya akujeran yana fadin baba jeka abinka rudun tsufa ke damunta.
cikin fada tace uwarka ce mahaukaciya mara mutunci kawai.
dasauri haydar ya tashi ya zauna yace karki kara.
idan nakara fah dukana zakayi?
nadai cemiki karki kara.
cikin fada tace dan ubanka kai ba sa an yina na bane kaje ka turomin uwar ka dama ina da cikin ta.
baza yayi da ita taita mgn ta gaji yaki kula ta dan yaga nema take tamai sharri.
itako hajiya jinda tayi yayi banza yasa ta dauki wayarta no mahaifin haydar ta kira yana dauka ta fashe da kuka tana fadin kazo ka fitan min da d'anka daga gida gashinan yana neman duka na
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:38PM, 4/24/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
82 - 84
Mikewa haydar yayi yana fadin lallai hajiya abin kuma harda sharri.
yana kokarin shiga dakin hajiya yana fadin kuma baki isa ki hanani ganin fatima ba.
bayan shi tabi da sauri tana kai kai karka shigar min daki .
yana sakai dakin yaga wayam babu fatima ya waiga gurin hjy yace Ina take?
da saurinta tace tana gidan uwarka
Yana kokarin bata amsa alhj yusuf shigo.
da sauri haydar ya fara gaida shi hajiya ko tuni ta fara babatun tana fadin yauwa gara da Allah ya kawoka ka ganshi nan tun d'azon yake min rashin kunya kamar zai gogi kafada dani.
Shiru alhj yayi zuwa cen yace kai haydar tashi ka tafi .
mikewa haydar yayi cike da takaicin tsohuwar kakar su ya so ace ta bari ko ganin fatima ne yayi haka ya wuce yanata hararan hajiya.
hajiya ta kalle shi ta juya tana cewa alhj yusuf kana ganin Inda yake gallamin harara ko?
dan murmushi yayi sannan yace hajiya ai ba me shiga tsakanin ki da haydar zaku shirya ne.
tana kokarin zama tace aini mun riga mun raba jaha, auren dama tuni tace banyi , itama fatima tace batayi sai akai kasuwa.
shima zama yayi sannan yace hajiya hakuri za,ayi bawan da baya kuskure, kuma kinga yayi nadama.
ina sam bazai yuwuba haka kawai yariya yar karama da ita yaje ya dauko cutar zamani ya manna mata, babanshi da kansa ya gayamin kwanaki har gida aka biyo shi da cikin shege, dan haka idan ku baku damu da lfyr yarku ba, ni kubarmin inaso.
daidai lokacin daddy yayi sallama ya shigo, bayan ya zauna yace ina haydar din.
alhaji yusuf yace ai ya tafi tuni.
cizon lebe yayi sannan yace ai naso nazo na sameshi agidan nan , dana nuna mishi karyan iskanci yake, dan beda mutunci sai yaje yayi shaye shayen sa beje ya sauke akan mahaifiyar shiba saiya nufu tawa mahaifiyar.
alhj yusuf ya bata rai sannan yace babu abinda yasha ai nazo na sameshi , shi neman matar sa yazo, dan ninamai waya yazo ya dauketa toh kafin yazo kuma ashe hajiya taje tafi da ita.
da sauri daddy yace da izinin wa zaka bashi matar tasa?
shiru yayi zuwa cen yace nidai nafi son ta koma dakinta dan zaman beda wani amfani.
daddy yana huci yace toh bazata koma ba, ko kanason ka nunamin karfin ikonka ne akanta, toh baka isa ba dole ne nayi iko da fatima kamar yadda zanyi da taslim, dan haka ninace bazata koma ba.
cikin fara,a hajiya tace Allah yama albarka.
shiko alhaji yusuf shiru yayi ranshi bace zuwa cen yace nidai alfarma nake nema dan Allah ayi hakuri abashi mat...... cikin fada daddy yace baza abashi ba idan kana iyawa kazo ka dauketa ka bashi.
da sauri alhj yusuf ya mike ya fita fuuuuu.
duk suka bishi da kallo hajiya yadikko tace au fushin banza kai tayi komawa ne dai bazata yi ba.
shima daddy be dade ba yayi sallama ya tafi.
washegari
alhj yusuf na zaune afalon gidan sa, yana labartawa mama abinda ya faru, bayan ya gama mata bayani, tayi shiru tana nazari.
zuwa cen tace alhj ajima zanje na ruki hajiya nasan data amsa daddyn su fatima shima zai sakko.
da sauri yace a,a karkije yanzon kinayin mgn zasu fassara ta da wata munufa ninayi alkawarin bazan sake cewa ta koma ba, kuma shima haydar din zanbashi hakuri ga yanmata nan da yawa agari ya neme wata
shiru mama tayi ba dan ranta ya so ba, alhj yusuf na zaune agurin ya daga waya ya kira haydar ba,a dau lokaci ba haydar ya iso bayan ya zauna ya mika gaisuwa.
jiki babu kwari suka amsa, shiru sukayi na dan wani lokaci sannan alhj yusuf yace
" haydar kasan dalilin kiran ka?
cikin dasheshshiyar murya yace a,a.
alhj yace akan mgnr ki da fatima ne, kasan daddyn ku ya dauki zafi akan mgnr dan haka nake son na baka shawara , ko da bani bani bane mahaifin ka amman nasan zan baka shawara ka dauka, dan haka inason kayi hakuri ka rubutawa fatima ta karda , dan na kula daddyn ku ya shirya daukan matakin da idan haka ta kasan ce bazakaji dadin rayuwar ka ba, sabo da bakin iyaye da kake gani babban masifa ne.
'kasa yayi dakai ya kasa daguwa , ko motsi bayayi.
shima alhj shiru yayi zuwa cen yace haydar nasan mgn ta zatama tsauri da yawa, amman inason ka daure kayi haka din, idan Allah ya nufah zaman ku be kare ba sai kaga ta koma daga baya, kaje ka nemo ko yar waye ni zan tsaya maka ayi auren.
a hankali haydar ya dago kai, idon shi cike da hawaye yace baba wlh ni babu wata wadda nake so fatima kawai nake so dan Allah baba karka bari daddy ya rabani da ita, nasan kai ka dai ne zaka iya tsaya min, karashe mgnr yayi cikin kuka.
shiru alhj yayi yana sauraran haydar sautin kukan shi kawai kakeji.
mama ko tuni tausayin haydar ya kamata dan haka cikin sauri tabar wajen.
alhj yabita da kallo sannan ya juyar da kallon shi ga haydar yace
" kai haydar ya isa haka, ya kake yin abu saikace ba namiji ba, karna sake ganin ka kana kuka akan fatima, fatiman me, ga yan mata cen birjik agari, ko hadu kake so sai ahada maka.
ahankali haydar ya fara share hawaye zuwa cen ya mike yace na tafi.
shima alhj asanyaye yace toh ka gaida mutan gidan.
har haydar ya isa gida kuka yake yi, kai tsaye ya dakin ummi ya shiga.
ummi na ganin haydar ta dawo da baya ta zauna akan kujera sannan tace haydar dan allah ka kwantar da hankalin ka.
cikin kuka yace ummi bazan iya ba, bazan iya rayuwa babu fatima ba kuma su daddy nema suke su rabani da ita, kuka yake sosai.
hankalin ummi ya tashi ahankali tace haydar yanzon fatima tana ina?
kuka taslim ta fara tana buga kafa asa tana fadin dan Allah ummi karku sani acikin wannan mgnr.
mikewa ummi tayi tana fadin kada Allah yasa kije ,fita tayi ta shiga dakin su haydar.
makure ta sameshi akan gadon shi ya rufah da bargo, tana zuwa ta yaye bargon , kallonta yayi da jajayen idon shi, ya fara kokarin tashi.
ahankali tace baka da lfy ne?
wasu safbin hawaye ne suka zubo masa sannan yace.
hakalina ne yaki natsuwa ummi damuwa yamin yawa saiyau nasan nayi rashi, ummi wlh nasan da ace salis na nan bazai gujeni ba kuma ko ya guje ne bazai wuce kwana daya ba, ummi dan Allah karki gujeni kizaman min kamar salis.
da sauri ummi ta toshe mai baki tace ya isa ya wuce haydar
tashi kaje kayi wanka.
itako fatima yau tun safe take kuka tun da mahaifinta ya shaida mata ta shirya yau haydar zaizu su tafi gida.
dan haka ta wuni tana kuka.
4:15pm mama ce ta fito daga d'aki ta kalli Fatima tace
" wai har yanzon kukan kike, menene naki na tada hankali tunda kema kisan abinda kk so ba faruwa zaiyi ba.
cikin kuka tace mama tohni wai meyasa baki sona ne ,daga ke har baba naga baku damu da abinda haydar yamin ba bayan da har cewa kukayi idan kuka samu wadda yamin haka sai inda karfin ku ya kare.
shiru mama tayi zuwa cen tace fatima dama wulakanci muke guje miki amman kinga tunda Allah yasa shine ya aikata babu wani wulakancin da zaiyi miki.
mama bata rufe baki ba fatima tace mama ai an mun wulakancin tun yaushe ummi ke fadin dan nasamu za,arufamin asiri ba dama nace bana son haydar saita gayamin irin wannan mgnr kuma duk ranar da naga ummi saina gaya mata mgnr da har ta mutu bazata manta ba.
cikin fada mama tace karki fara fatima ni bana son fitsara, ai ko baki ce mata komaiba ta daiji kunya, kitashi maza ki shirya anjima zaizo ku tafi.
muryan hjy yadikko sukaji tana fadin babu inda zata indai ina raye bazata koma gidan haydar ba me ake da dan iska, ke Fatima taso muje.
tuni murna ya kama fatima da sauri ta dauki gyalenta tayi waje
mama ce ta biyo bayan su tan a fadin hajiya dan Allah kiyi hakuri babanta ya riga yayiwa haydar waya anjima zai zo ya dauketa.
hajiya na kokarin shiga mota take fadin waye baban nata, shima zaizo ya sameni.
da daddare haydar ya nufi gidan alhj yusuf ciki da farin ciki saidai yana isa mama ta shaida mai abinda ke faruwa.
be firgita ba domin shi aganin shi kakar tasu kayan sauki ce batare da bata lokaci yayi sallama da mama ya wuce gidan.
yana sallama yaga hajiya zaune afalo, da sauri ta mike tana fadin waye nan, me ya kawo ka?
ahakali yace hajiya nine fah.
Eh ai nasan kaine mara kunya fitsararre, maza ka fitamin agida tun kafin nama uhu barawo.
dan murmushi yayi kadan ya zauna akujera.
tana ganin ya zauna ta fara kira me gadi zoka taimake ni barawo ne ya shigo min.
aguje me gadin ya shigo yana fadin ina yake.
haydar na kokarin kwanciya akujeran yana fadin baba jeka abinka rudun tsufa ke damunta.
cikin fada tace uwarka ce mahaukaciya mara mutunci kawai.
dasauri haydar ya tashi ya zauna yace karki kara.
idan nakara fah dukana zakayi?
nadai cemiki karki kara.
cikin fada tace dan ubanka kai ba sa an yina na bane kaje ka turomin uwar ka dama ina da cikin ta.
baza yayi da ita taita mgn ta gaji yaki kula ta dan yaga nema take tamai sharri.
itako hajiya jinda tayi yayi banza yasa ta dauki wayarta no mahaifin haydar ta kira yana dauka ta fashe da kuka tana fadin kazo ka fitan min da d'anka daga gida gashinan yana neman duka na
🕊🕊
Mmn Yazeed
🕊🕊🕊
[6:38PM, 4/24/2017] Fadila Lamido: _©Exquisite Online Writers_
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
🕊🕊🕊
*_Tsuntsu Me Wayo_*
🕊🕊🕊🕊🕊
_Storry & written_
By
*_Fadeela Lamido_*
82 - 84
Mikewa haydar yayi yana fadin lallai hajiya abin kuma harda sharri.
yana kokarin shiga dakin hajiya yana fadin kuma baki isa ki hanani ganin fatima ba.
bayan shi tabi da sauri tana kai kai karka shigar min daki .
yana sakai dakin yaga wayam babu fatima ya waiga gurin hjy yace Ina take?
da saurinta tace tana gidan uwarka
Yana kokarin bata amsa alhj yusuf shigo.
da sauri haydar ya fara gaida shi hajiya ko tuni ta fara babatun tana fadin yauwa gara da Allah ya kawoka ka ganshi nan tun d'azon yake min rashin kunya kamar zai gogi kafada dani.
Shiru alhj yayi zuwa cen yace kai haydar tashi ka tafi .
mikewa haydar yayi cike da takaicin tsohuwar kakar su ya so ace ta bari ko ganin fatima ne yayi haka ya wuce yanata hararan hajiya.
hajiya ta kalle shi ta juya tana cewa alhj yusuf kana ganin Inda yake gallamin harara ko?
dan murmushi yayi sannan yace hajiya ai ba me shiga tsakanin ki da haydar zaku shirya ne.
tana kokarin zama tace aini mun riga mun raba jaha, auren dama tuni tace banyi , itama fatima tace batayi sai akai kasuwa.
shima zama yayi sannan yace hajiya hakuri za,ayi bawan da baya kuskure, kuma kinga yayi nadama.
ina sam bazai yuwuba haka kawai yariya yar karama da ita yaje ya dauko cutar zamani ya manna mata, babanshi da kansa ya gayamin kwanaki har gida aka biyo shi da cikin shege, dan haka idan ku baku damu da lfyr yarku ba, ni kubarmin inaso.
daidai lokacin daddy yayi sallama ya shigo, bayan ya zauna yace ina haydar din.
alhaji yusuf yace ai ya tafi tuni.
cizon lebe yayi sannan yace ai naso nazo na sameshi agidan nan , dana nuna mishi karyan iskanci yake, dan beda mutunci sai yaje yayi shaye shayen sa beje ya sauke akan mahaifiyar shiba saiya nufu tawa mahaifiyar.
alhj yusuf ya bata rai sannan yace babu abinda yasha ai nazo na sameshi , shi neman matar sa yazo, dan ninamai waya yazo ya dauketa toh kafin yazo kuma ashe hajiya taje tafi da ita.
da sauri daddy yace da izinin wa zaka bashi matar tasa?
shiru yayi zuwa cen yace nidai nafi son ta koma dakinta dan zaman beda wani amfani.
daddy yana huci yace toh bazata koma ba, ko kanason ka nunamin karfin ikonka ne akanta, toh baka isa ba dole ne nayi iko da fatima kamar yadda zanyi da taslim, dan haka ninace bazata koma ba.
cikin fara,a hajiya tace Allah yama albarka.
shiko alhaji yusuf shiru yayi ranshi bace zuwa cen yace nidai alfarma nake nema dan Allah ayi hakuri abashi mat...... cikin fada daddy yace baza abashi ba idan kana iyawa kazo ka dauketa ka bashi.
da sauri alhj yusuf ya mike ya fita fuuuuu.
duk suka bishi da kallo hajiya yadikko tace au fushin banza kai tayi komawa ne dai bazata yi ba.
shima daddy be dade ba yayi sallama ya tafi.
washegari
alhj yusuf na zaune afalon gidan sa, yana labartawa mama abinda ya faru, bayan ya gama mata bayani, tayi shiru tana nazari.
zuwa cen tace alhj ajima zanje na ruki hajiya nasan data amsa daddyn su fatima shima zai sakko.
da sauri yace a,a karkije yanzon kinayin mgn zasu fassara ta da wata munufa ninayi alkawarin bazan sake cewa ta koma ba, kuma shima haydar din zanbashi hakuri ga yanmata nan da yawa agari ya neme wata
shiru mama tayi ba dan ranta ya so ba, alhj yusuf na zaune agurin ya daga waya ya kira haydar ba,a dau lokaci ba haydar ya iso bayan ya zauna ya mika gaisuwa.
jiki babu kwari suka amsa, shiru sukayi na dan wani lokaci sannan alhj yusuf yace
" haydar kasan dalilin kiran ka?
cikin dasheshshiyar murya yace a,a.
alhj yace akan mgnr ki da fatima ne, kasan daddyn ku ya dauki zafi akan mgnr dan haka nake son na baka shawara , ko da bani bani bane mahaifin ka amman nasan zan baka shawara ka dauka, dan haka inason kayi hakuri ka rubutawa fatima ta karda , dan na kula daddyn ku ya shirya daukan matakin da idan haka ta kasan ce bazakaji dadin rayuwar ka ba, sabo da bakin iyaye da kake gani babban masifa ne.
'kasa yayi dakai ya kasa daguwa , ko motsi bayayi.
shima alhj shiru yayi zuwa cen yace haydar nasan mgn ta zatama tsauri da yawa, amman inason ka daure kayi haka din, idan Allah ya nufah zaman ku be kare ba sai kaga ta koma daga baya, kaje ka nemo ko yar waye ni zan tsaya maka ayi auren.
a hankali haydar ya dago kai, idon shi cike da hawaye yace baba wlh ni babu wata wadda nake so fatima kawai nake so dan Allah baba karka bari daddy ya rabani da ita, nasan kai ka dai ne zaka iya tsaya min, karashe mgnr yayi cikin kuka.
shiru alhj yayi yana sauraran haydar sautin kukan shi kawai kakeji.
mama ko tuni tausayin haydar ya kamata dan haka cikin sauri tabar wajen.
alhj yabita da kallo sannan ya juyar da kallon shi ga haydar yace
" kai haydar ya isa haka, ya kake yin abu saikace ba namiji ba, karna sake ganin ka kana kuka akan fatima, fatiman me, ga yan mata cen birjik agari, ko hadu kake so sai ahada maka.
ahankali haydar ya fara share hawaye zuwa cen ya mike yace na tafi.
shima alhj asanyaye yace toh ka gaida mutan gidan.
har haydar ya isa gida kuka yake yi, kai tsaye ya dakin ummi ya shiga.
ummi na ganin haydar ta dawo da baya ta zauna akan kujera sannan tace haydar dan allah ka kwantar da hankalin ka.
cikin kuka yace ummi bazan iya ba, bazan iya rayuwa babu fatima ba kuma su daddy nema suke su rabani da ita, kuka yake sosai.
hankalin ummi ya tashi ahankali tace haydar yanzon fatima tana ina?