← Book details Secondary School Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 36

Sashe 10

Secondary School Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Daga haka jamsy tasa kai tayi waje abinta ba tare da tausayin halin da tasa Rufy aciki ba

Kwanciya Rufy tayi awajan kuka na kwace mata mai ta蓳a zuciya sosai ta shiga dana sanin sanin jamsy acikin rayuwar ta tabbas jamsy itace silar lalace War ta
Da ace kashe kai ba laifi bane to da tuni ta dade da kashe kanta,kiran sallar magariba ne ya tashe ta awajan jiki duk a sabule ta lalla蓳a tayo alwala sannan tayi sallah ,tana nan zaune tana azkar Nana kanwar ta tashigo dakin da gudu tana fa蓷in

"Anty Rufaida gashi can masu kawo lefe sun kawo kinga kayan kuwa da yawa wallahi kowa cewa yake yayi kokari

Ai wata irin fa蓷uwar gaba ce ta same ta nan da nan ta fara ha蓷a gumi "shike nan nashiga uku na lalace,iya abin da ta iya furta wa kenan sabida tsabar ki蓷i me wa da tayi tabbas aure yazo tunda har ankawo lefe

Nana kuwa ganin kamar yayar Tata ba sauraran ta takeyi ba yasa ta tashi kawai tayi waje abinta ta koma cikin yan gidan su aka cigaba da kallan lefe amarya na 蓷aki

Da茩er ta iya sallar isha sannan ta kwanta ba tare da ta nemi abinda zata sawa cikin taba,sosai tunani ya cunkushe 茩wa茩walwar ta
"Ko kai na fa蓷a wa Ammy gaskiya sabida karna kunya tasu bayan biki, ta tanbayi kanta
Da sauri kuma ta shiga girgiza kai "ina Ammy na da hawan jini kar nayi abinda zai sa ya tashi

Ko na fa蓷awa Abba tunda shi namiji ne zaifi Ammy daure wa
"Idan kuma zuciyar sa ta buga fa sai kice me , zuciyar ta ta tanbaye ta

"Wayyo Allah nashiga uku ni Rufaida yanzu ya zanyi da rayuwa ta ina xansa kaina

Ko kuma kawai na ha蓷a kaya na na gudu daga gidan
"Tabbas idan kika gudu zaki barwa iyayan ki abin gori a unguwa da cikin 拼an uwa

"Toni yanzu ya zanyi kenan....
Ammy ce da tashigo tun 蓷azu tana mata magana amma ina da alama ta lula a duniyar tunani ta kai mata duka
Firgigit ta dawo daga inda ta tafi ganin Ammy a tsaye yasa ta tashi zaune da sauri tana fa蓷in

"Ammy yaushe kika shigo kwata kwata banjiki ba wallahi

"To fama Rufaida da yaza ai kijini kin tafi tunani yanzu gaba 蓷aya kin dauki 蓷abi'ar da ba taki ba kinayi

"Aa Ammy ba abinda kike tunani bane ba wallahi...
"Kinga daka tamin haka ni mahaifiyar kice duk wata da muwar ki ni yaka mata ki fa蓷a wa ba wani ba,meya faru ya akai auren ne bakyaso kome sabida na lura tunda ga sanda aka fara maganar auren nan kika zama haka

"Bakomai Ammy kawai dai ina tunanin rayuwar da zan shiga nan gaba ne da kuma yadda zanyi rayuwa da mutumin da bamu saba ba

"Indai wannan ne ki kwantar da hankalin ki Ibrahim mutumin kirki ne sannan yasan ya kama ta ina da tabbacin zai kula dake sosai da sosai

"Shike nan zan cire damuwa ta insha Allahu
"Yawwa Allah ya miki albarka kinji ya baku zaman lafiya.

"Ahh lallai ma yarinyar nan tana tunanin zan barta haka ne chabb ashema hauka ake ai wallahi saina hanata jin dadin rayuwa shima mijin nata sai ya dawo hannu na sai na sa mata ciwan zuciya wallahi yadda tamin sai na mata dan duk wanda yamin kan kara sai namai na itace wallahi, napep ta tsayar ta shiga taba fa蓷in ya Kaita zooroad

A bakin wani gida ya aje ta gidan ba wani babba bane sosai bayan ta sallami me napep din ta shiga cikin gidan sallama tayi sai dai ba kowa a tsakar gidan dan haka ta tura kanta cikin dakin

Wani saurayi ne zaune daga shi sai gajeren wando da singlet sigari yake busawa sama yana kallo a tv zama tayi kusa da shi tana fa蓷in

"Yau aka kawo lefe sai dai banga alamar ya fa蓷a mata yasan abinda take aika tawa ba sabida gaba 蓷aya a tsorace take da auren

"Karki damu ke dai kinyi abinda kike so dan haka sai ki barta ta 茩ara ta ko iya rabata da budurcin ta da kikayi ya isa sannan kuma ga tsoro kinsa mata a zuciya

"J baza ka gane bane a duniya na tsani gani Rufy cikin jin dadi yadda na 蓷an蓷ani 蓳acin rai da damu so nake nata yafi haka wallahi

"To yanzu meye shirin ki na gaba kenan tunda yanzu wannan ya kammala?

"Abinda na tsara shine kawai dole zan shiga jikin Ibrahim zan zama 蓷aya daga cikin 拼an matan sa kaga daga nan xansa zuciyar ta ta buga shike nan nayi nasara idan kuma hakan bata samu ba to dule na nemi wata hanyar daban
Zan fara chatting da Ibrahim da 蓷ayan layin nawa duk yadda zanyi naja ra'ayin sa gare ni zanyi zan kuma sa ya kwanta dani a gaban ta idan har banyi hakan ba to lallai ni ba yar halak bace

"Wow gaskiya jamsy ke masifa ce wannan daukar fansa har ina idan Allah ki rabu da ita haka mana Rufy da zuciya 蓷aya take sonki wallahi

Wata da ta fito daga wani 蓷aki ce ki wannan maganar

"Fate kenan bazaki gane ba wallahi yadda na tsani Rufy kawai ina danne wane idan muna tare amma ji nake kamar na kashe ta yadda na 蓷an蓷ani bakin ciki da 蓳acin ran da yayi sana din mahaifiya ta haka nakeso nayi sanadin nata iyayan

"To Allah ya bada Sa'a,amma a gani na Rufy bata chanchanci haka awajan ki ba wallahi idan kika barwa Allah saiya bimiki hakkin ki kina zaune kuma ai ko yanzu Allah ya fara bimiki hakkin ki

"Kinga duk abinda zaki fa蓷a ki fa蓷a amma wallahi sai nayi yadda akamin wannan shine kawai
Daga haka ta tashi ta shige cikin wani daki a falon

********"Jidda yanzu fa tunda zamu bar school shike nan zumu rabu da su Aunty ko!

"Haba dai ai muna tare dan yadda nake jina bazan iya rayuwa ba Aunty ba wallahi sabida itace farin ciki na da kwanciyar hankali na

"Hmmm haka ne to amma mu da zamu tafi wani wajan karatu ya kike ganin zamuyi kenan!

"To ai yanzu ne ma zamu samu damar yin rayuwar mu yadda muke so sabida munbar gida kinga sai yadda muka ga dama dama kuma irin Makarantar gaba da SECONDARY baruwan wani da wani bare a sa mana ido

"Shikenan zansamu damar kasan cewa da brother na yadda nake so wallahi ina fa蓷a miki yanzu abin yafimun da da蓷i sabida yadda brother yake cina da borar sa ga kuma momsy na shamin nono wow Dadi kan dadi

Dariya jidda tayi tana fa蓷in" kefa anyi yar iska ko kunyar fa蓷amin wani yana cikin da bura bakyayi!

"To kunyar me zanyi chabb wallahi ina fa蓷a miki ki nemi wani ya gwada cinki da ita kiji yanda akeji dadin ta har makogaro

"Chabbb yadda momsy take da kishin tsiya akaina zata bari wani ya cini to wallahi kullum kashedin ta ko kece bata yadda na bawa duri na ba bare wani katon banza,ke nifa mazan ma basa burgeni wallahi dan nafison momsy na dan aure ma muke shirin yi kwanan nan

"Aure kuma jidda ana zaune kalau kina da hankali kuma auren jinsi fa kenan zakuyi

"Eh mana sai meye aciki tana sona ina son ta ba shike nan ba sai muyi auren mu yadda ba mai rabamu

"Ahhh lallai ke kinfini hauka ma idan aka zo miki aure kinyi baya ni nikam dai ban zafafa ba

"Kinsan Allah a yadda nake jina dinnan ba wanda zan iya rayuwar aure dashi idan ba momsy na ba sabida itace daidai dani shine kai

"Chabb to Allah ya kauta zanga kuwa yadda wannan abu zai kasan ce

Ganin sun karaso yasa suka canza hirar da sukeyi

Assalamu alaikum

Inawa kowa fatan alkairi

Abinda yasa kuke gani kamar ana muku wasa duk wani marubuci yana bukatar idan yayi posting ayi comments ko yaya ne amma ku ba wanda zai ce komai indai ba maganar tsotse tsotse akayi ba

Bakwa taba tattaunawa akan littafin ballan tana na gane kuna fahimtar abinda nakeso agane taya kuke tunanin zan samu kwarin guiwar yin typing din sai dai kawai kuyi ta hira akan video sticerks shiyasa nima sai jikina yayi sanyi duk wani mai rubutu ko da shiriri ta yake rubuta wa yana bukatar yaga ana nuna ana biye dashi kuma an matsu aji abinda gaban ya kunsa sannan a dinga nuna ana hasashen abinda zai iya kasan cewa a gaba amma a'a ku baifi Mutun biyu bane zasu nuna alamar sunga anyi posting ba idan kuma korafi mutum yayi nan da nan koma zai fara tofa albarkacin bakinsa acikin yana dama shima yanson yin magana

Idan nayi posting kun nuna kuma matsu kuji yadda gaban zai kasan ce sannan kuna hasashen abu kaza ne wata kila a gaban dole nayi saurin yi muku posting amma kowa ya gani yayi shiru anyin banza dani dole nima nayi shiri tunda comments din naka ranta shine karfin guiwar marubuta

Amma fa kuyi hakuri idan kunji haushi magana ta nagode sosai da uzurin da wasunku suke iya yimin

馃崈馃崈 SECONDARY SCHOOL馃崈馃崈

(Love & romantic story)

Shalele ce馃拑馃徎

Paid page 33&34

-----------------Yau bikin Rufy saura sati 蓷aya kwata kwata bata da kwanciyar hankali duk tabi ta rame amma duk wanda ya ganta yana zatan auren ne ya sata ramar
Kamar kullum yadda ta sabawa kanta tana zaune a dakin su charbi ne a hannun ta tana lazumi Ammy ce tashigo dakin tana fa蓷in

"Maza ki tashi ga abban kucan yana kiran ki
Ba tare da ta amsawa Ammy ba ta tashi tayi waje 蓷akin abban su ta shiga shi kadai ne a kwance kamar kullum sabida ciwan bari 蓷aya da ya kamu dashi wajan shekara biyu kenan yana jinya shiyasa kullum yana gida ,da sallama ta shiga dakin waje 蓷aya ta samu ta zauna tana fa蓷in

"Abba sannu da jiki,gani Ammy tace kana kirana
"Yauwa mai babban suna dama so nake na fa蓷a miki iyayan Yaron nan sunce bazaai wasu bidi'a abikin ba iya ka dai a daura aure kawai

"Shike nan Abba dama ni nafison hakan
Chapter 10 · 0% Book details