Sashe 18
Sakayyah Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suna shiga Falonsu ya rufe ƙofan kana ya ɓalle botir ɗin wuyan rigarsa ya zare ya ajiye kana ya jawota jikinsa ya rungumeta ajikinsa cikin sanyi ya kai bakinsa saitin kunnenta kana ya shiga raɗa mata abinda ta rubuta yana cewa.
“ _One's if I remember your face, my actionable will be change to cool, is your Breed brightly my heart always you be sunshine , i really love you with deep voice Aliyu Youssef Mouldy (Modibbo)_”
Cikin sauri ta ɗaga ido ta kallesa tare da wani irin fiddo idanun duka tamkar zasu faɗo ƙasa, ido ɗaya ya kashe mata kana yace.
“Tukuocin soyayyar da kike min nake son baki a daren yau”.
Baki ta tura tare da kwaɓe fuska kana tace.
“Waye ɗin?”.
Ido ya kashe mata tare da cewa.
“Keɗin mana”.
Ɗan ware idanunta tayi akansa kana tace.
“Kamarya tukuicin soyayyar da nake maka kuma?”.
Ta ƙare maganar cikin kunya da son waskewa.
Cikin wani irin yanayi yace.
“Shekara nawa kika yi kina dakon soyayyata azuciyarki?”.
Kallonsa tayi da mamaki sai kuma ta lumshe Idanunta tace.
“Kamarya kuma nayi dakon soyayyar ka azuciyata?”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Littafin da kike nema yana hannuna fa?”
Still kallonsa tayi tace.
“Wani littafi kuma?”.
Ɗan murmushi yayi kana ya hura mata sanyayyar iskan bakinsa yace.
“Littafinki da kike nema”.
Littafin ya zaro acikin rigarsa ya nuna mata cikin mamaki ta kallesa kafin tace.
“Yaushe ka ganshi?”.
Dariya yayi tare da cewa.
“Tun ɗazu har na karanta shi ma”.
Da sauri ta kife kanta akan ƙirjinsa cike da kunya murmushi yayi kana ya shiga tura yatsunsa ƙasan ƙafarta jin haka yasa ta ɗaura ƙafanta kan rumfar ƙafansa.
A hankali ya fara tafiya da ita har suka isa bedroom.
Cikin sanyi ya kwantar da ita akan gado.
Kana yayi kissing ɗin goshinta da lips ɗin ta ahankali ya fara cire mata rigarta cikin wata kasalalliyar murya yace.
“Khausar da shin da gaske kina min soyayyar da baza ki iya furta min ita abaki ba Khausar?Meyesa baza ki faɗa min ba inji sanyi raina sai kiyita dakon soyayyata tsawon shekaru meyesa baki faɗa min ba meyesa baki nuna min ba? Da gaske kece kika rubuta littafin nan”.
Ahankali taja numfashi mai tsawo hannunta na cikin sumar kansa tana shafawa kana manyan yatsunta guda biyu na kan sajensa tace.
“Ni ba ni na rubuta ba.
Haka kawai ka'ida basona kake ba kalen ince ina sonka ka kashe ni?”.
Cikin sauƙe numfashi ya gyara ta ajikinsa tare da cewa.
“Wayace miki bana sonki? Minha”.
Idanunta ta lumshe zuciyarta na bugawa tace.
“Nasan baka soma kuma nima ba nice na rubutaba”.
Yana shafa sumar kanta yace.
“To amma tunda ke kina sona ai da kin faɗa min munyi ta cutar da juna tsawon lokaci?,bamu sani ba”.
Muryan cike da sanyi ta ɗan cije gefen bakinta tace.
”Ni dai bance ina son wanda baisona”.
Saurin girgiza mata kai yayi tare da faɗin.
“Ki daina cewa bana sonki Minha”.
Sai kuma ya shiga romance ɗin ta yana shafa saman Breast ɗin ya cigaba da cewa.
“Kinsan dalilin zamana aƙasan nan kuwa?
Naƙi na koma Jami'atul Madina nayi aikin dana samune saboda ke tun lokacin dana fara sauke idanuna akan ki Allah ya jarabceni da sonki na soki alokacin da bakisan kanki ba Minha”.
Da wani irin sauri mai nuni da zallan farin ciki Khausar ta tallofo kansa tana kissing ɗin dogon hancinsa cikin kasala da shauƙi kana da yanayin da yake ji yaci gaba da cewa.
“Sanadinki na zauna anan nasoki soyayyar da bazan iya yiwa kaina ba duk Drawing da kike yi na ki wasa ne ni duk wani motsin da kikayi a duniya idan na dawo sai nayi Drawing ɗin sa na ajiye babu abinda yake sani farin cikin gani a duniya kamar fure da kuma ke saboda furanni kansu kin fisu kyau sai dai suna ɗebi min kyewar rashin ganinki ne, kana suna cike min gurbin kallonki”.
Cikin mamaki Khausar ta ɗago ta kallesa ido cikin ido tace.
“Yah Mu'allim kenan kana sona da gaske?”.
Kai ya jinjina tare da faɗin.
“Minha ina sonki son da bansan adadinsa ba nayi Miki son da ba yiwa kowacce ƴa mace irinsa a duniya ba”.
Sai kuma ya miƙe da sauri, ya buɗe durowar dake jikin gadonshi, wasu manyan takardu masu kana da kalandu ya ja, a kan kadon ya zubasu.
Da sauri ta zubawa na forkon idanu.
Sai kuma ta kalleshi domin ta tuno yanayin da suka kasance a cikin mota a ranar daya rage mata hanya.
Da sauri yaja mata na ƙasashi.
Wani irin murmushin ne ya subce mata ganin zanenta tana rawa a gaban motarsu ranar da suka haɗu gidan Ummi.
Baki ta turo ganin na ƙasanshi ranar da take kakkaɓe ɗan kwali ne sai kuma wani da bazata manceba na ranar data fara ganinshine da ta tsaya tana kallonshi harda karkata wuya ranar da ta fara zuwa JSS one kenan sai kuma wanda ta diƙo kan bishiyar ranar da suka zo da Asma'u sai wanda suka haɗu a rugar Jauro yaya.
Ya Salam sai kuma wasu wanda bisa alamun nashine da Yah Jameel.
Kawai sai ta faɗa jikinsa.
Ture takardun yayi tare da ruggumeta da kyau.
Kanta ta kwanta ajikinsa tana jin yanda hannunsa ke yawo a sassan jikinta tace.
“Amma kuma Yah Mu'allim kullum dukana kake yi ya za'a yi na yarda dagaske cewa kana sona”.
Yana sakin ajiyar zuciya yace.
“Dole ne yasa nake Miki wannan yanayin saboda na fahimci kamar J yana sonki so kuma irin na aure”.
Saurin kallonsa tayi ya jinjina mata kai yana cigaba da cewa.
“A duniya ban taɓa son abu J yaƙi shiba.
Kana J bai taɓa son abu naƙi shiba sai nazo na fahimci akan mace ma zamuyi tarayya akan soyayya kuma hakan zai zame mana masufa a amintakarmun shiyasa nasawa raina hantarar ki da nisantarki da ƙin kasancewa kusa dake saboda in yakice ki azuciyata J ya mallake ki dan nayi alkawarin mace bata isa ta shiga tsakanin amintakarmu ba”.
Idanunta ta lumshe tana jin wani irin ƙaunarsa na huda duk wani magudanan jinin jikinta ahankali ya cigaba da cewa.
“Abinda J ya faɗa min kenan a voice ɗin sa na ƙarshe yace min ya fahimci ina sonki yamin voice da ace alokacin yana raye zance J ai kaima kana sonta amma tun a voice ɗin yace min kana tunanin kamar ina son Khausar ko? Shiyasa kake hantararta dan ka yakiceta a zuciyarka.
Wai sabida zaka bar min ita ko?.
To ni ba sonta nake ina taya ka son abinda kake sone A.J ka Aureta dan naga zanenta da kayi a takardu, in su ka ɓoyesu shin zaka ita ɓoye na zuciyarta da ƙwaƙwalwar kane, AJ. Ka aureta. abinda J ya faɗa min Kenan ”.
Duk da nasan ya faɗane kawai Amman J ya soki Minha ya soki irin so na aure ashe ya gane ina sonki”.
Idanu ta tsira masa kana tace.
“Dagaske Yah Mu'allim?”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Sosai ma”.
Daga nan ya cigaba da romance ɗin ta ya dauki Kimanin minti arba'in da biyar akanta kafin ya jawota ya rungumeta yana sa mata albarka tare da cewa.
“Alhamdulillah ashe son da nake baso bane soyayya ce?”.
Tana sauƙe Ajiyar zuciya tace.
“Kamar ya?”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
“Eh so na gefe ɗaya shi ake cewa so amma tunda kema kina sona kinga soyayya ce”.
Sake shiga jikinsa tayi kana tace.
“Dagaske Yah Mu'allim maganar daka ke faɗa?".
Cikin tabbarwa yace.
“Ki daina kokonto Minha Vidaa Ana uhubbuki kubban axeem”.
Wani irin farin cikine mara misaltawa ya mamaye gaba ɗaya ilahirin zuciyarta.
Awannan daren haka suka kwana cikin farin ciki da kwanciyar hankali...
Alhamdulillah haka rayuwa ta cigaba da tafiya ranan Alhamis akayi walima ranan juma'a aka ɗaura auren.
Malam Liman da yazo ɗaurin Aure ya kawowa Amina da Samira magani da yayi alƙawar kamar yanda ya faɗa zuwa yanzu Alhamdulillah jikinu da sauƙi amma dan Amina har abinci takeci.
Samira kuwa ruwan ya rage zuba sosai a wuni haifi sau uku zai zuboba.
Hajiya Bunayya kam abin nata babu sauƙi kullum gaba-gaba yake.
A ranan jumma'a akayi Dinner mai rai da lafi.
Alhamdulillah ranar Litinin sufa dawo Adamawa da amarensu Zakariya da Aseeya Asma'u Da Dr Jameel Dija Yah Ali Su Didi sunje har falon bappa Jimeta.
Washe gari talata jirginsu ya ɗaga zuwa Morocco.
Misalin ƙarfe 2:00pm suka sauƙa acikin Morocco anan suka samu motoci daga Masarautar Mouley na jiransu suka shish-shiga kana suka tafi motocin ajere ajere suke tafiya a sai da sukayi nisa Khausar taga motarsu ta fita cikin sauran tawagar motocin ahankali ta kalli Moddibo dake gefenta kana tace.
“Yah Mu'allim ya naga su sunyi can mu munyi nan?”.
Yana ɗan shafa cikinta yace.
“Gida zamu tafi”.
Idanunta ta zare kana ta langwaɓar da kai tace.
“Yah Mu'allim gida kuma?
Baza muje inga gidansu ba? Ai kamata inyiwa Asma'u rakiya aminiyata fa”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Za kije amma ba yau ba sai kin huta”.
Kai ta gyaɗa direct motarsu Masarautar Mouley ta nufa.
Yayin da Amare aka wuce dasu gidajen su batare da rakiyan kowa ba daga Nigeria kasancewar ga Didi da Innayi sun sai Goggo Asma'u ta wadatar dan a cewarsu ai Asiya ga Khausar dijama ga Khausar ga Yah Abbanta.
Khausar kuwa suna isa abinci suka ci kasancewar an shirya musu komai kana ko wanne yayi wanka ya kwanta dan huce gajiya.
“ _One's if I remember your face, my actionable will be change to cool, is your Breed brightly my heart always you be sunshine , i really love you with deep voice Aliyu Youssef Mouldy (Modibbo)_”
Cikin sauri ta ɗaga ido ta kallesa tare da wani irin fiddo idanun duka tamkar zasu faɗo ƙasa, ido ɗaya ya kashe mata kana yace.
“Tukuocin soyayyar da kike min nake son baki a daren yau”.
Baki ta tura tare da kwaɓe fuska kana tace.
“Waye ɗin?”.
Ido ya kashe mata tare da cewa.
“Keɗin mana”.
Ɗan ware idanunta tayi akansa kana tace.
“Kamarya tukuicin soyayyar da nake maka kuma?”.
Ta ƙare maganar cikin kunya da son waskewa.
Cikin wani irin yanayi yace.
“Shekara nawa kika yi kina dakon soyayyata azuciyarki?”.
Kallonsa tayi da mamaki sai kuma ta lumshe Idanunta tace.
“Kamarya kuma nayi dakon soyayyar ka azuciyata?”.
Murmushi yayi tare da cewa.
“Littafin da kike nema yana hannuna fa?”
Still kallonsa tayi tace.
“Wani littafi kuma?”.
Ɗan murmushi yayi kana ya hura mata sanyayyar iskan bakinsa yace.
“Littafinki da kike nema”.
Littafin ya zaro acikin rigarsa ya nuna mata cikin mamaki ta kallesa kafin tace.
“Yaushe ka ganshi?”.
Dariya yayi tare da cewa.
“Tun ɗazu har na karanta shi ma”.
Da sauri ta kife kanta akan ƙirjinsa cike da kunya murmushi yayi kana ya shiga tura yatsunsa ƙasan ƙafarta jin haka yasa ta ɗaura ƙafanta kan rumfar ƙafansa.
A hankali ya fara tafiya da ita har suka isa bedroom.
Cikin sanyi ya kwantar da ita akan gado.
Kana yayi kissing ɗin goshinta da lips ɗin ta ahankali ya fara cire mata rigarta cikin wata kasalalliyar murya yace.
“Khausar da shin da gaske kina min soyayyar da baza ki iya furta min ita abaki ba Khausar?Meyesa baza ki faɗa min ba inji sanyi raina sai kiyita dakon soyayyata tsawon shekaru meyesa baki faɗa min ba meyesa baki nuna min ba? Da gaske kece kika rubuta littafin nan”.
Ahankali taja numfashi mai tsawo hannunta na cikin sumar kansa tana shafawa kana manyan yatsunta guda biyu na kan sajensa tace.
“Ni ba ni na rubuta ba.
Haka kawai ka'ida basona kake ba kalen ince ina sonka ka kashe ni?”.
Cikin sauƙe numfashi ya gyara ta ajikinsa tare da cewa.
“Wayace miki bana sonki? Minha”.
Idanunta ta lumshe zuciyarta na bugawa tace.
“Nasan baka soma kuma nima ba nice na rubutaba”.
Yana shafa sumar kanta yace.
“To amma tunda ke kina sona ai da kin faɗa min munyi ta cutar da juna tsawon lokaci?,bamu sani ba”.
Muryan cike da sanyi ta ɗan cije gefen bakinta tace.
”Ni dai bance ina son wanda baisona”.
Saurin girgiza mata kai yayi tare da faɗin.
“Ki daina cewa bana sonki Minha”.
Sai kuma ya shiga romance ɗin ta yana shafa saman Breast ɗin ya cigaba da cewa.
“Kinsan dalilin zamana aƙasan nan kuwa?
Naƙi na koma Jami'atul Madina nayi aikin dana samune saboda ke tun lokacin dana fara sauke idanuna akan ki Allah ya jarabceni da sonki na soki alokacin da bakisan kanki ba Minha”.
Da wani irin sauri mai nuni da zallan farin ciki Khausar ta tallofo kansa tana kissing ɗin dogon hancinsa cikin kasala da shauƙi kana da yanayin da yake ji yaci gaba da cewa.
“Sanadinki na zauna anan nasoki soyayyar da bazan iya yiwa kaina ba duk Drawing da kike yi na ki wasa ne ni duk wani motsin da kikayi a duniya idan na dawo sai nayi Drawing ɗin sa na ajiye babu abinda yake sani farin cikin gani a duniya kamar fure da kuma ke saboda furanni kansu kin fisu kyau sai dai suna ɗebi min kyewar rashin ganinki ne, kana suna cike min gurbin kallonki”.
Cikin mamaki Khausar ta ɗago ta kallesa ido cikin ido tace.
“Yah Mu'allim kenan kana sona da gaske?”.
Kai ya jinjina tare da faɗin.
“Minha ina sonki son da bansan adadinsa ba nayi Miki son da ba yiwa kowacce ƴa mace irinsa a duniya ba”.
Sai kuma ya miƙe da sauri, ya buɗe durowar dake jikin gadonshi, wasu manyan takardu masu kana da kalandu ya ja, a kan kadon ya zubasu.
Da sauri ta zubawa na forkon idanu.
Sai kuma ta kalleshi domin ta tuno yanayin da suka kasance a cikin mota a ranar daya rage mata hanya.
Da sauri yaja mata na ƙasashi.
Wani irin murmushin ne ya subce mata ganin zanenta tana rawa a gaban motarsu ranar da suka haɗu gidan Ummi.
Baki ta turo ganin na ƙasanshi ranar da take kakkaɓe ɗan kwali ne sai kuma wani da bazata manceba na ranar data fara ganinshine da ta tsaya tana kallonshi harda karkata wuya ranar da ta fara zuwa JSS one kenan sai kuma wanda ta diƙo kan bishiyar ranar da suka zo da Asma'u sai wanda suka haɗu a rugar Jauro yaya.
Ya Salam sai kuma wasu wanda bisa alamun nashine da Yah Jameel.
Kawai sai ta faɗa jikinsa.
Ture takardun yayi tare da ruggumeta da kyau.
Kanta ta kwanta ajikinsa tana jin yanda hannunsa ke yawo a sassan jikinta tace.
“Amma kuma Yah Mu'allim kullum dukana kake yi ya za'a yi na yarda dagaske cewa kana sona”.
Yana sakin ajiyar zuciya yace.
“Dole ne yasa nake Miki wannan yanayin saboda na fahimci kamar J yana sonki so kuma irin na aure”.
Saurin kallonsa tayi ya jinjina mata kai yana cigaba da cewa.
“A duniya ban taɓa son abu J yaƙi shiba.
Kana J bai taɓa son abu naƙi shiba sai nazo na fahimci akan mace ma zamuyi tarayya akan soyayya kuma hakan zai zame mana masufa a amintakarmun shiyasa nasawa raina hantarar ki da nisantarki da ƙin kasancewa kusa dake saboda in yakice ki azuciyata J ya mallake ki dan nayi alkawarin mace bata isa ta shiga tsakanin amintakarmu ba”.
Idanunta ta lumshe tana jin wani irin ƙaunarsa na huda duk wani magudanan jinin jikinta ahankali ya cigaba da cewa.
“Abinda J ya faɗa min kenan a voice ɗin sa na ƙarshe yace min ya fahimci ina sonki yamin voice da ace alokacin yana raye zance J ai kaima kana sonta amma tun a voice ɗin yace min kana tunanin kamar ina son Khausar ko? Shiyasa kake hantararta dan ka yakiceta a zuciyarka.
Wai sabida zaka bar min ita ko?.
To ni ba sonta nake ina taya ka son abinda kake sone A.J ka Aureta dan naga zanenta da kayi a takardu, in su ka ɓoyesu shin zaka ita ɓoye na zuciyarta da ƙwaƙwalwar kane, AJ. Ka aureta. abinda J ya faɗa min Kenan ”.
Duk da nasan ya faɗane kawai Amman J ya soki Minha ya soki irin so na aure ashe ya gane ina sonki”.
Idanu ta tsira masa kana tace.
“Dagaske Yah Mu'allim?”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Sosai ma”.
Daga nan ya cigaba da romance ɗin ta ya dauki Kimanin minti arba'in da biyar akanta kafin ya jawota ya rungumeta yana sa mata albarka tare da cewa.
“Alhamdulillah ashe son da nake baso bane soyayya ce?”.
Tana sauƙe Ajiyar zuciya tace.
“Kamar ya?”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
“Eh so na gefe ɗaya shi ake cewa so amma tunda kema kina sona kinga soyayya ce”.
Sake shiga jikinsa tayi kana tace.
“Dagaske Yah Mu'allim maganar daka ke faɗa?".
Cikin tabbarwa yace.
“Ki daina kokonto Minha Vidaa Ana uhubbuki kubban axeem”.
Wani irin farin cikine mara misaltawa ya mamaye gaba ɗaya ilahirin zuciyarta.
Awannan daren haka suka kwana cikin farin ciki da kwanciyar hankali...
Alhamdulillah haka rayuwa ta cigaba da tafiya ranan Alhamis akayi walima ranan juma'a aka ɗaura auren.
Malam Liman da yazo ɗaurin Aure ya kawowa Amina da Samira magani da yayi alƙawar kamar yanda ya faɗa zuwa yanzu Alhamdulillah jikinu da sauƙi amma dan Amina har abinci takeci.
Samira kuwa ruwan ya rage zuba sosai a wuni haifi sau uku zai zuboba.
Hajiya Bunayya kam abin nata babu sauƙi kullum gaba-gaba yake.
A ranan jumma'a akayi Dinner mai rai da lafi.
Alhamdulillah ranar Litinin sufa dawo Adamawa da amarensu Zakariya da Aseeya Asma'u Da Dr Jameel Dija Yah Ali Su Didi sunje har falon bappa Jimeta.
Washe gari talata jirginsu ya ɗaga zuwa Morocco.
Misalin ƙarfe 2:00pm suka sauƙa acikin Morocco anan suka samu motoci daga Masarautar Mouley na jiransu suka shish-shiga kana suka tafi motocin ajere ajere suke tafiya a sai da sukayi nisa Khausar taga motarsu ta fita cikin sauran tawagar motocin ahankali ta kalli Moddibo dake gefenta kana tace.
“Yah Mu'allim ya naga su sunyi can mu munyi nan?”.
Yana ɗan shafa cikinta yace.
“Gida zamu tafi”.
Idanunta ta zare kana ta langwaɓar da kai tace.
“Yah Mu'allim gida kuma?
Baza muje inga gidansu ba? Ai kamata inyiwa Asma'u rakiya aminiyata fa”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Za kije amma ba yau ba sai kin huta”.
Kai ta gyaɗa direct motarsu Masarautar Mouley ta nufa.
Yayin da Amare aka wuce dasu gidajen su batare da rakiyan kowa ba daga Nigeria kasancewar ga Didi da Innayi sun sai Goggo Asma'u ta wadatar dan a cewarsu ai Asiya ga Khausar dijama ga Khausar ga Yah Abbanta.
Khausar kuwa suna isa abinci suka ci kasancewar an shirya musu komai kana ko wanne yayi wanka ya kwanta dan huce gajiya.