Sashe 9
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Daddy kaji abinda suke cewa kagaya musu gaskiya nibanida aure"
Murmushi kawai yayi yashafi kanta yace.
"Yata takaina kinada aure mana,nayi miki aure tuntuni, amma inason kibar maganar semun koma gida"
cikeda tsoro meenal take kallonsa dakuma jin kamar yana mata ta tsuniya, kura mata idanu kawai muhammad yayi yanason ganin yanayin dazata shiga, cikin muryar kuka meenal tace Daddy waka auramin?
Kallon takaitaccen lokaci yamata sannan yace. "Itama wannan maganar kibarta semun koma gida"
Kai kawai meenal ta iya jinjina masa tamike dakyar tabar parlour din batare da takuma kallon su nadiya bah,nana kuwa kana kallonta zakaga zallar farin cikin datake ciki tagode Allah yanzu tasamu 'yan cinda zata mallaki yousep,
Kuka meenal take meban tausayi ta kulle kanta adaki saboda zafinda zuciyarta keyi mata meyasa Daddy zeyi mata haka bayan ga wanda takeso ita,
Har dare bata fitoba saboda ankule su meenal bakuma wanda yaje inda take bare ya rarrashe ta har muhammad kuwa, duka an hadu a parlour anata hira cikin farin ciki dajin dadi banda ita banda auntie,
Se bayan ishah Abban su mimi da ganeral suka dawo gidan suna dakinsa nasaukar baki suna tattaunawa yakira yousep awaya yasanar masa yazo yasamesu,
Ana cikin hira yousep yamike yafita wanda kamar jira nana takeyi dama, takuwa mike tabishi itama ko kunya🤔,
Sarai yaga nana tabiyoshi wannan dalilinne yasa shi karawa tafiyan sa sauri, cikin tafiyarsa ta takama yay mata nisa hakanne yasata saka gudu, itama tacimmasa don harya kusa isa inda zashima, batareda shakkar komaiba nana tariko masa hannu, hakanne yasa yajuyo a fusace yana kallonta ganin bata da niyyar magana ne yasa yafisge hannunsa yace.
"Sakeni tunda bakida abin cewa ni inada abinyi"
Ya juya zecigaba da tafiyarsa nana takuma rikesa idanunta nata ambaliyan hawaye cikin maida numfashi tace.
"Narokeka katsaya ka fahimceni kada kayimin haka katema ki rayuwata kasoni koyaya,kaine kadai zuciyata take kauna a duniyar nan kada kayi min haka, Allah yayi nice rabonka ba meenal bah"
Tana maganar tana kara shigewa jikinshi kamar zatayi kuka, cikin takaici kuwa yousep ya fisgeta daga jikinshi haryana huci yanuna ta yace.
"Nana kada kiyaudari kankifa! don narasa meenal hakan bayana nufin nasoki bane kingane koh! saboda haka kikama kanki kisan mekikeyi nibazan taba sonkiba kada kikara tabani koda wasa nagaya miki"
Cikin shashekar kuka nana tace.
"Narokeka kada kajuyamin baya wlh bansan yadda rayuwata zata kasanceba kate makamin nizan maka abinda meenal btayi makaba ka yarda dani"
Tsaki kawae yousep yayi yajuya,caraf suka hada idanu da Dad dinshi, da Abban su mimi suna tsaye suna kallonsu,zuciyansa kuwa tasoma bugu yana addu an Allah yasa basuji abinda yafaruba....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al' ummah}
page 17 - 18
Cikin zubar hawaye meenal takarasa ga mujaheed,tace.
"Shin ya mujaheed meyasa zakayiwa 'yar uwata haka?menene laifinta anan ko kana jah da kudira ta ubangiji ne?mimi fah alheri ce a garemu, itace sanadin dana gano ko wacece ni, saboda tana kaunarka shine zakayi mata haka,kasani gatace a gareka domin idan da nika furtawa SO sam bazan amin taba, saboda inada wanda nakeso"
Kallon muhammad mujaheed yay dajin furucin meenal cewar tanada wanda takeso,sauke ajiyan zuciya yayi sannan yace.
"Meenal kidena wannan maganar mana sam batada amfani saura kwana uku fa adaura mata aure,"
Zuwa lokacin muhammad yagama hassala da iskanci irinna mujaheed,yakaraso cikin takaici yace.
"Wai meyasa bakada hankali ne mujaheed? meyasa kakeson karyata zuciyanka karya kake kace bakason mimi karma ka yaudari zuciyanka don zakayi nadama babba"
"Banasonta! wai anaso dolane? kukyaleni mana"
Mujaheed yafada cikin daga murya dajin haushi, harara muhammad ya antaya masa yace.
"Zoka kalli kwayar idanunta kace bakasonta idan ka isa, asan nan zamu tabbatar da hakan"
Mujaheed batare daya kalleshiba yasa kai yay gaba yasoma sauka daga steps din cikin sauri, shima muhammad yarufa masa baya yanata ruwan bala i,
Mimi najikin mummy inbanda kuka babu abinda takeyi sosai take tausaya wa rayuwar ta haka hasana mah jikinta yayi sanyi matuka haka taja twins suka nufi ban garensu
Bassam yana zaune shikadai a garden yanata kuka tamkar karamin yaro,yana surutai meyasa mimi zatayi masa wan nan sakayyar meyay mata arayuwa haka dabata kaunarsa ko kadan,yana cikin wannan halin ne yaji an dafashi,koda yadago idanunshi dana hasana suka sarke nadan sakanni, kana ta matso tazauna gefenshi dukda irin tsanar data masa yau a yanayin data sameshi seda yabata tausayi,cikin muryan tausayawa tace.
"kayi hakuri ya bassam"
Share hawayen fuskansa yayi yana fitar da huce daga bakinsa mezafi yajuyo yakalleta yace.
"Hakurin mezanyi hasana? kinason nahakura nafasa auren yayarki,ta auri wanda baya sonta bayason ganinta,wai meyasa yayarki zatayimin haka? taso wanda besan darajartaba"
"Bayin kanta bane ya bassam" hasana tayi maganar idonta tafda kwallah, murmushin takaici yayi yace.
"Banyi mamakin jin furucinki ba hasana, saboda nasan yadda bakya kaunar na rabi yayarki, kina yimin kallon dan iska koh"
Sam kasa magana tayi illah idanu data zuba masa,
"Niba Dan iska bane hasana sam koda wasa bantaba kusan tar zinaba ,amma zeyi wuya kifahimceni koki yarda dani,"
Cikin zubar hawaye tace.
"Nayarda dakai ya bassam"
Da mamaki yadago yazuba mata manyan eyes dinsa dasukayi jah saboda kuka,hakanne yasata sunkuyar dakanta tana kallon zara zaran yatsun hannayen ta tace.
"Dama Abban mune yake nemanka, yace gobe insha Allah za ah fadi wanda sukeda sa hannu akan sace yayar mu da akayi"
Wani irin kara cikin bassam yabayar,wanda seda hasana ta dago ta kallesa, hakanne yasashi saita nutsuwarshi yace mata taje tanasanr yana zuwa, tamike kuwa tashige ciki tabarsa anan yadauki wayansa yayi kiranda seda yakwashi time sosai sannan yagama wayan,yamike yashiga ciki shima
WASHE GARI
Karfe 9 kowa ya hallara a gurin meeting anata cece kuce kowa da abinda yake furtawa akan suwa za ah kama yanzu,sam bassam baya cikin nutsuwarsa hatta abban su hasana yafuskan ci haka,isowar su (DPO) dinne yakara hautsina gurin saboda ko isowarsu bassam aka fara arrest dinsa akasa masa anchor,san nan aka kira sunan mahaifiyar sama wato asiya haka ta taso tana gun sheken kuka koda tafito itama sukace ina mahaifiyarta? zuwa lokacin bakajin komi se sallallami namutanen su kaji fulatanci kaji hausa harda turanci, hajiya balaraba tana zaune tayi sharkaf da gumi kunyar duniya ta isheta tsamo tsamo ta taso kuwa bakunya ba tsoron Allah kiri kirk aka daureta itama,se a lokacin (DPO) yayi magana yana kallon Abban su hasana, wanda mamaki da al ajabi sun hanasa koda kwakwaran motsi,
"Alhj,wadan nan damuka kama sune sukeda saka hannu akan sace yarinyarka,hajiya ba laraba tana taya yayanta abokin takarar ka kishi ne akanka mukamin ka dakukayi takara tare kayi nasara bashiba, wannan dalilin ne yasa sukaso suci zarafinka akan yarinyarka,bisa rantsuwar dakayi akan bazaka bar wanda yasace maka yarinyaba yasa nan da dan lokaci za ah fara shari ah dasu domin su fuskanci hukunci....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB.
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah}
page 27 - 28
WASHE GARI
Daddy ne da Daddyn mujaheed da Abbansu mimi da manyan su, se general an hadu ana tattauna wa akan shagul gulan bikin daza ayi bisa tsari,gidan fulani sune zasu fara nasu shagul gulan sannan a rankaya ai kano, acanne za ayi taro na karshe amika amare dakinsu na aure.
Yau general ze wuce kano da iyalansa, mom juyin duniya tayi tayi da yousep yaje gurin matarsa su gana amma fir yaki haka ta hakura ta kyaleshi, yaran zamani kam se ahankali,nadiya se matsar kwalla take don sam batason tafiyar tabarsu meenal haka tadaure zuciyanta badadi nana se yage musu baki takeyi harta bawa mom tausayi ganin ko inuwarta yousep yaki kallah tamkar besan da ita a gunba haka suka tafi.
Su Daddy kwana daya suka kara yau kuma zasu tafi,sunata shirye shirye, ummi takule a daki kuka kawai takeyi saboda Abbansu mimi yahana ta zuwa inda auntie take ko Daddy tace sam bazata yadda safiyya ta rasuba su sukasan inda suka kai mata 'yar uwarta sam ya hanata zuwa inda suke abin duniya yamata zafi,su meenal ma sunacan suna nasu koke koken ita dasu hasana saboda shakuwa,
auntie kuwa seyau daza ah tafi tafito daga dakin datake taname addu ar kada Allah yahada ta da ummi harta bar wan nan gidan jitake kamar zatabar cikin kaya,mimi taki yarda sam su hadu da mujaheed seyau dazasu tafi saboda kunyar data addabeta takasa kallonsa ko kadan, shikuwa murmushi yayi abinsa gamida tabe baki yashige mota,
Meenal se rawar jiki takeyi Allah Allah take takoma gida taga waye wanda aka aura mata sannan tayiwa mardiyya albishir cewar ya nuhammad ze aureta,
muhammad ya kula da rawar jikinda takeyi amma seya kyaleta badai gidan zasu koma bah,kobi takan auntie meenal batayi wanda hakanne yakara sawa jikin auntie yin sanyi,
Tafiya tayi tafiya wanda basu suka kai gidaba se bayan ishah saboda suna tsayawa yin sallah dacin abinci koda suka kai gidan bawanda yatsaya wani hira kowa yanemi makwanci abinsa.
WASHE GARI
Meenal tariga kowa tashi a gidan saboda dokin gidan datakeyi gaba daya taga gidan yacanza mata shirunda taji ne yasata tabbatar wa da bawanda yatashi a gidan seda tagama zagayenta ta wuce garden tazauna harda harde kafafuwa,sosai tashiga tunanin rayuwar ta ashe ita abar tausayice bata saniba mahaifiyarta bata raye ga mahaifinta sam ba mutumin kirki bane wani irin tsanar shice take mata yawo a jiki hawaye masu zafi suka soma bimata fuska gashi anyi mata aure batare da tasan kowaye mijin nata bama, sosai take ganin an tauye mata hakkinta,idanunta a lumshe taji ana share mata hawaye,kamshin turarensa datajine yasata sanin kowoye,zama yayi gefenta cikin damuwa yariko mata hannu yace.
" Sweetie banason wan nan kukan naki kada kifara sawa kanki damuwa kowani tunani koda yaushe kikasance me kai kukanta ga Allah so kidena kuka banaso kinji koh"
" Ya muhammad kana ganin wanda daddy ya auramin yana sona "
Kallonta yake da mamaki don beyi tsammanin tambayar tataba yanzu,murmushi yayi gamida sauke ajiyan zuciya yace.
Murmushi kawai yayi yashafi kanta yace.
"Yata takaina kinada aure mana,nayi miki aure tuntuni, amma inason kibar maganar semun koma gida"
cikeda tsoro meenal take kallonsa dakuma jin kamar yana mata ta tsuniya, kura mata idanu kawai muhammad yayi yanason ganin yanayin dazata shiga, cikin muryar kuka meenal tace Daddy waka auramin?
Kallon takaitaccen lokaci yamata sannan yace. "Itama wannan maganar kibarta semun koma gida"
Kai kawai meenal ta iya jinjina masa tamike dakyar tabar parlour din batare da takuma kallon su nadiya bah,nana kuwa kana kallonta zakaga zallar farin cikin datake ciki tagode Allah yanzu tasamu 'yan cinda zata mallaki yousep,
Kuka meenal take meban tausayi ta kulle kanta adaki saboda zafinda zuciyarta keyi mata meyasa Daddy zeyi mata haka bayan ga wanda takeso ita,
Har dare bata fitoba saboda ankule su meenal bakuma wanda yaje inda take bare ya rarrashe ta har muhammad kuwa, duka an hadu a parlour anata hira cikin farin ciki dajin dadi banda ita banda auntie,
Se bayan ishah Abban su mimi da ganeral suka dawo gidan suna dakinsa nasaukar baki suna tattaunawa yakira yousep awaya yasanar masa yazo yasamesu,
Ana cikin hira yousep yamike yafita wanda kamar jira nana takeyi dama, takuwa mike tabishi itama ko kunya🤔,
Sarai yaga nana tabiyoshi wannan dalilinne yasa shi karawa tafiyan sa sauri, cikin tafiyarsa ta takama yay mata nisa hakanne yasata saka gudu, itama tacimmasa don harya kusa isa inda zashima, batareda shakkar komaiba nana tariko masa hannu, hakanne yasa yajuyo a fusace yana kallonta ganin bata da niyyar magana ne yasa yafisge hannunsa yace.
"Sakeni tunda bakida abin cewa ni inada abinyi"
Ya juya zecigaba da tafiyarsa nana takuma rikesa idanunta nata ambaliyan hawaye cikin maida numfashi tace.
"Narokeka katsaya ka fahimceni kada kayimin haka katema ki rayuwata kasoni koyaya,kaine kadai zuciyata take kauna a duniyar nan kada kayi min haka, Allah yayi nice rabonka ba meenal bah"
Tana maganar tana kara shigewa jikinshi kamar zatayi kuka, cikin takaici kuwa yousep ya fisgeta daga jikinshi haryana huci yanuna ta yace.
"Nana kada kiyaudari kankifa! don narasa meenal hakan bayana nufin nasoki bane kingane koh! saboda haka kikama kanki kisan mekikeyi nibazan taba sonkiba kada kikara tabani koda wasa nagaya miki"
Cikin shashekar kuka nana tace.
"Narokeka kada kajuyamin baya wlh bansan yadda rayuwata zata kasanceba kate makamin nizan maka abinda meenal btayi makaba ka yarda dani"
Tsaki kawae yousep yayi yajuya,caraf suka hada idanu da Dad dinshi, da Abban su mimi suna tsaye suna kallonsu,zuciyansa kuwa tasoma bugu yana addu an Allah yasa basuji abinda yafaruba....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al' ummah}
page 17 - 18
Cikin zubar hawaye meenal takarasa ga mujaheed,tace.
"Shin ya mujaheed meyasa zakayiwa 'yar uwata haka?menene laifinta anan ko kana jah da kudira ta ubangiji ne?mimi fah alheri ce a garemu, itace sanadin dana gano ko wacece ni, saboda tana kaunarka shine zakayi mata haka,kasani gatace a gareka domin idan da nika furtawa SO sam bazan amin taba, saboda inada wanda nakeso"
Kallon muhammad mujaheed yay dajin furucin meenal cewar tanada wanda takeso,sauke ajiyan zuciya yayi sannan yace.
"Meenal kidena wannan maganar mana sam batada amfani saura kwana uku fa adaura mata aure,"
Zuwa lokacin muhammad yagama hassala da iskanci irinna mujaheed,yakaraso cikin takaici yace.
"Wai meyasa bakada hankali ne mujaheed? meyasa kakeson karyata zuciyanka karya kake kace bakason mimi karma ka yaudari zuciyanka don zakayi nadama babba"
"Banasonta! wai anaso dolane? kukyaleni mana"
Mujaheed yafada cikin daga murya dajin haushi, harara muhammad ya antaya masa yace.
"Zoka kalli kwayar idanunta kace bakasonta idan ka isa, asan nan zamu tabbatar da hakan"
Mujaheed batare daya kalleshiba yasa kai yay gaba yasoma sauka daga steps din cikin sauri, shima muhammad yarufa masa baya yanata ruwan bala i,
Mimi najikin mummy inbanda kuka babu abinda takeyi sosai take tausaya wa rayuwar ta haka hasana mah jikinta yayi sanyi matuka haka taja twins suka nufi ban garensu
Bassam yana zaune shikadai a garden yanata kuka tamkar karamin yaro,yana surutai meyasa mimi zatayi masa wan nan sakayyar meyay mata arayuwa haka dabata kaunarsa ko kadan,yana cikin wannan halin ne yaji an dafashi,koda yadago idanunshi dana hasana suka sarke nadan sakanni, kana ta matso tazauna gefenshi dukda irin tsanar data masa yau a yanayin data sameshi seda yabata tausayi,cikin muryan tausayawa tace.
"kayi hakuri ya bassam"
Share hawayen fuskansa yayi yana fitar da huce daga bakinsa mezafi yajuyo yakalleta yace.
"Hakurin mezanyi hasana? kinason nahakura nafasa auren yayarki,ta auri wanda baya sonta bayason ganinta,wai meyasa yayarki zatayimin haka? taso wanda besan darajartaba"
"Bayin kanta bane ya bassam" hasana tayi maganar idonta tafda kwallah, murmushin takaici yayi yace.
"Banyi mamakin jin furucinki ba hasana, saboda nasan yadda bakya kaunar na rabi yayarki, kina yimin kallon dan iska koh"
Sam kasa magana tayi illah idanu data zuba masa,
"Niba Dan iska bane hasana sam koda wasa bantaba kusan tar zinaba ,amma zeyi wuya kifahimceni koki yarda dani,"
Cikin zubar hawaye tace.
"Nayarda dakai ya bassam"
Da mamaki yadago yazuba mata manyan eyes dinsa dasukayi jah saboda kuka,hakanne yasata sunkuyar dakanta tana kallon zara zaran yatsun hannayen ta tace.
"Dama Abban mune yake nemanka, yace gobe insha Allah za ah fadi wanda sukeda sa hannu akan sace yayar mu da akayi"
Wani irin kara cikin bassam yabayar,wanda seda hasana ta dago ta kallesa, hakanne yasashi saita nutsuwarshi yace mata taje tanasanr yana zuwa, tamike kuwa tashige ciki tabarsa anan yadauki wayansa yayi kiranda seda yakwashi time sosai sannan yagama wayan,yamike yashiga ciki shima
WASHE GARI
Karfe 9 kowa ya hallara a gurin meeting anata cece kuce kowa da abinda yake furtawa akan suwa za ah kama yanzu,sam bassam baya cikin nutsuwarsa hatta abban su hasana yafuskan ci haka,isowar su (DPO) dinne yakara hautsina gurin saboda ko isowarsu bassam aka fara arrest dinsa akasa masa anchor,san nan aka kira sunan mahaifiyar sama wato asiya haka ta taso tana gun sheken kuka koda tafito itama sukace ina mahaifiyarta? zuwa lokacin bakajin komi se sallallami namutanen su kaji fulatanci kaji hausa harda turanci, hajiya balaraba tana zaune tayi sharkaf da gumi kunyar duniya ta isheta tsamo tsamo ta taso kuwa bakunya ba tsoron Allah kiri kirk aka daureta itama,se a lokacin (DPO) yayi magana yana kallon Abban su hasana, wanda mamaki da al ajabi sun hanasa koda kwakwaran motsi,
"Alhj,wadan nan damuka kama sune sukeda saka hannu akan sace yarinyarka,hajiya ba laraba tana taya yayanta abokin takarar ka kishi ne akanka mukamin ka dakukayi takara tare kayi nasara bashiba, wannan dalilin ne yasa sukaso suci zarafinka akan yarinyarka,bisa rantsuwar dakayi akan bazaka bar wanda yasace maka yarinyaba yasa nan da dan lokaci za ah fara shari ah dasu domin su fuskanci hukunci....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB.
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah}
page 27 - 28
WASHE GARI
Daddy ne da Daddyn mujaheed da Abbansu mimi da manyan su, se general an hadu ana tattauna wa akan shagul gulan bikin daza ayi bisa tsari,gidan fulani sune zasu fara nasu shagul gulan sannan a rankaya ai kano, acanne za ayi taro na karshe amika amare dakinsu na aure.
Yau general ze wuce kano da iyalansa, mom juyin duniya tayi tayi da yousep yaje gurin matarsa su gana amma fir yaki haka ta hakura ta kyaleshi, yaran zamani kam se ahankali,nadiya se matsar kwalla take don sam batason tafiyar tabarsu meenal haka tadaure zuciyanta badadi nana se yage musu baki takeyi harta bawa mom tausayi ganin ko inuwarta yousep yaki kallah tamkar besan da ita a gunba haka suka tafi.
Su Daddy kwana daya suka kara yau kuma zasu tafi,sunata shirye shirye, ummi takule a daki kuka kawai takeyi saboda Abbansu mimi yahana ta zuwa inda auntie take ko Daddy tace sam bazata yadda safiyya ta rasuba su sukasan inda suka kai mata 'yar uwarta sam ya hanata zuwa inda suke abin duniya yamata zafi,su meenal ma sunacan suna nasu koke koken ita dasu hasana saboda shakuwa,
auntie kuwa seyau daza ah tafi tafito daga dakin datake taname addu ar kada Allah yahada ta da ummi harta bar wan nan gidan jitake kamar zatabar cikin kaya,mimi taki yarda sam su hadu da mujaheed seyau dazasu tafi saboda kunyar data addabeta takasa kallonsa ko kadan, shikuwa murmushi yayi abinsa gamida tabe baki yashige mota,
Meenal se rawar jiki takeyi Allah Allah take takoma gida taga waye wanda aka aura mata sannan tayiwa mardiyya albishir cewar ya nuhammad ze aureta,
muhammad ya kula da rawar jikinda takeyi amma seya kyaleta badai gidan zasu koma bah,kobi takan auntie meenal batayi wanda hakanne yakara sawa jikin auntie yin sanyi,
Tafiya tayi tafiya wanda basu suka kai gidaba se bayan ishah saboda suna tsayawa yin sallah dacin abinci koda suka kai gidan bawanda yatsaya wani hira kowa yanemi makwanci abinsa.
WASHE GARI
Meenal tariga kowa tashi a gidan saboda dokin gidan datakeyi gaba daya taga gidan yacanza mata shirunda taji ne yasata tabbatar wa da bawanda yatashi a gidan seda tagama zagayenta ta wuce garden tazauna harda harde kafafuwa,sosai tashiga tunanin rayuwar ta ashe ita abar tausayice bata saniba mahaifiyarta bata raye ga mahaifinta sam ba mutumin kirki bane wani irin tsanar shice take mata yawo a jiki hawaye masu zafi suka soma bimata fuska gashi anyi mata aure batare da tasan kowaye mijin nata bama, sosai take ganin an tauye mata hakkinta,idanunta a lumshe taji ana share mata hawaye,kamshin turarensa datajine yasata sanin kowoye,zama yayi gefenta cikin damuwa yariko mata hannu yace.
" Sweetie banason wan nan kukan naki kada kifara sawa kanki damuwa kowani tunani koda yaushe kikasance me kai kukanta ga Allah so kidena kuka banaso kinji koh"
" Ya muhammad kana ganin wanda daddy ya auramin yana sona "
Kallonta yake da mamaki don beyi tsammanin tambayar tataba yanzu,murmushi yayi gamida sauke ajiyan zuciya yace.