Sashe 2
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: 🤍💞🤍💞
RABON KWADO....
BOOK 3
💕💕💕💕💕
NA NANA BMB.
🤍❤️🤍❤️
page 3-4
Suna zuwa hospital aka soma bawa mujaheed temakon gaggawa seda awanni biyu suka shide tukunna yafarka yasoma kuka kamar karamin yaro muhammad yana gefenshi yarike masa hannu nujaheed cewa yake meyasa allah ze jarabceni da aikata laifi ya ubangiji kaga zuciyata kagafarceni, muhammad kayi hakuri kayafemin dumin matarka dana faraji kayi hakuri kallonshi kawae muhammad yake yarasa gane inda magan ganun mujaheed suka dosa dob basosae yake iya ganewa ahalinda yake ciki yanzu, hawaye yasoma share masa yana cewa babu laefinda da ka aikata my sweet broda kadena kuka ka kwntar da hankalinka indae masoyiyar kace zaka sameta saurin girgisaamasa kae yayi yace no muhammad kada ka kuma farta wannan maganar ko bayanraena kasaki meenak ban yafe makaba abinda daddy yayi yay daedae kuma ina goyon bayanshi,
Shiru muhammad yay masa akan maganar yanata rarrashinsa shikuwa inya tuna da abinda ya aikatawa mini a garden seya rintse ido zuciyanshi tana masa zafi yanzu matar muhammad ya lalube gaskiya kam yay asara,
Se aka sallameshi suma tafi gida mummy koda taga lokaci daya yadda dan nata yakoma inaga nan gaba tasoma zubar hawaye tana matukar tausayin dan nata, dama yau bamagar dinner kowa takae takae seda aka dawo sallar ishah ne baba yace kowa ya hallara a parlour zeyi magana, auntie taci kukanta takoshi tana ganin kuma takama ranar tonin asirintace sam bata taba tsammanin daddy zeyi mata hakaba arayuwa, seda kowa ya hallara a parlour baba yay gyaran murya yadora dacewa...
Ita rayuwa dum ayadda tazowa mumini hakuri yake ya ansheta duk wannan abun daya faru makkadarine daga allah shekara kusan shidda kenan da auren muhammad da amina zuwa bakwai dalilin yin wannan aure kuwa shine, zariginda mutane sukeyi masa akan amina wasu suna ganin amina 'yarsace tacikinsa shiyasa ya yanke wannan hukunci cikin masu zarginsa kuwa harda matarsa maryam mun boye batun aurenne smse muhammad yakara mallakar hankalin kanshi ya isa rike iyalanshi tukunna kuma ALHAMDULILLAH, Yanzu anyi abu akan gaba komae yau yazo karshe,dubanshi yakae kan mimi yace amina nasan zuciyanki ciki take da rudani to amma kiyi hakuri ki fawwalawa allah duka lamarinki maganar gaskiya marainiyaceke abubakar rikonki yayi kuma kigodewa allah daya hadaki da marika nagari kicire komae azuciyanki kiringumi mijinki kibisi sauda kafa, allah ne kadae yasan nufinshi yasaka kaunarki azuciyan mujaheed, inaso kaima mujaheed kayi hakuri karumgumi kaddara dadage da addua ah allah ya saukaka maka abinda kakeji azuciyanka sannan ga kanwar kanan nana indae zuciyanka ta aminta da ita munkaba ita sedae bazamuyi maka auren doleba, wata zabura mimi tayi zata mike caraf suka hada ido da muhammad yana mata wani irin kallo dole tagyara zamanta dama yana facing dinta sabida haka taki dagowa seyanzu hawaye kawae ke bimata fuska yanzu tanaji tanagani ua ah rabata da mujaheed abin kaunarta wanda saboda shine taki furta gaskiya akan kowacece ita,
Itama nana a kidime tamike jin furucin kakan nasu datayi daddy kuwa yadaga mata hannu takoma tazauna tana hawayen takaeci mujaheed kansa a sunkuye tunda suka zauna yace duk hukuncinda kuka yanke akaena daedaene banida zabi ayanzun baba yay murmushi yace yayi kyau allah yazaba maka mafi alkhairi arayuwarka suduma sukace ameen,nasihohi yashiga yiwa mimi da muhammad mussamman shi kan cewar yarike marainiyar allah tsakaninshi da allah kada yabasu kunya yakuma amince, tambaysrsu yay inda wanda yakeda abin cewa se a lokacin mummy tabawa daddy hakuri akan haushinsa data faraji ayanzu kuma tafahimceshi,shima mujaheed haka yabashi hakuri yace abinda yay daedae ne yana goyon bayan hakan kuma yaywa muhammad addu ah zaman lpy shida matarsa, sosae daddy yaji dadin hakan da mujaheed ye fuskanceshi ,
Hka taron yawatse kowa yanufi makwanci yana sake sake azuciyansa kotakan auntie daddy bebiba yaje yasama kofansa key don karma tashigo tamasa shirme,
Mujaheed yakasa bacci haka muhammad kowa da abinda kemasa ciwo a zuci to bangarensu mimi hakan take kowacce tana matsar kwalla taya zasuga samu suka rashi koma meze faru mimi taci alwashin bazata bari a rabata da mujaheed bah, to wannan kenan
WASHE GARI
Duka gidan babu wanda yatashi dawuri da alamu daren jiya babu wanda yadamu ishasshen bacci,.
Koda karfe 1 taharba su mummy sungama shirinsu tsaf natafiya bauchi mimi taki fitowa tace batada lpy harsu ka tafi bata saukoba muhammad bekuma bi takantaba yacigaba da sabgarshi da la asar shima yakae daddy airport don yaune zewuce dubae shima, jiki na tsuma nana takira mardiyya tasanar mata duk abinda yake faruwa tasoma rabka salati tasa kuka daga tsaye tasaki wayan saboda dimuwa ta tawarwatse,nana wayan meenal tasoma bincike acikinta daedar nan kuma mimi tafito awanka nana tae saurin aje wayan takwanta da ido mimi kawae tabita,
Da daddare mimi tana kwance abin duniya ya isheta nana tace yanzu meenal yazakiyi da yousep kenan? mimi bata ko kalletaba bare ta tankata zuwa yanzu tasoma sabawa ma da wannan iskancin na mimi seda takuma tambayarta anan tace mata nabar mikishi,nana tai shiru batae tsammanin jin haka daga bakintaba basarwa tayi tace to wae ayaushene kuka fara soyayya da ya mujaheed bamu saniba?mimi tagaji da tambayoyin nan na nana ga halinda take ciki cikin jinhaushi tace nafara sonsane asanda nagono kina son ya yousep cikin cikin jin haushi nana tace to ubanwayace miki ni inasonshine?dukda halinda mimike ciki behana tayin murmushi ba tace am sorry yaya namanta ay kincewa su daddy kinada wanda kikeso shikenan shizan zaba masa mata wadda ta dace,
Nana tayi murmushin bakin ciki tace to matar ya muhammad yazakiyi da mardiyya masoyiyarsa natabbatar yanzu tana hospital bayadda banyi dakeba kidena biyewa mardy komae nashi kina gaya mata ashe sirrin mijinkine kike barbada mata kinyi kunnen uwasshegu da abinda nake gaya miki aihmga irin tanan harda cemin kinyi alkawarin seya aureta inzuba ido insha kallo ido yanzu nasoma zubawa ma, sam mimi taki tankata don takasa gane inda maganarta tata ta dosama, wayar nana ce tayi ringin koda taga mekiran nata kuwa tasaki dariyar mugunta tana dagawa yace turomin yarinyar nan tasameni a garden kit ya yanke wayanshi, nana tace sabon salo yaukuma sweetien ce tadawo yarinya kallon mimi tayi tana dariya tace to ke gareki mijinki yace kisameshi a garden cikin kidima mimi tamike tasaki kukan tausayi tace narokeki yaya kice masa nayi bacci,
Nana takuma bushewa da dariya tace narasa yaushe ya muhammad yazama dodonki dabaki kaunar zuwa inda yake mimi takuma cewa narokeki yaya mikewa itama nana tayi tace wlh bazan gaya masaba kinsan yanzu zeshigo yakama zazzaga masifa kitashi kawae kitafi abinki yarinya garama kiriki mijinki shene mafi a ala agareki,mimi jitake kamar taringa falla mata mari suna cikin jayay yakuma kiran wayan tana dagawa yace bata wayan, takuwa saka mata akunne don tasan bazata amsaba cikin hassala yace shin zaki zone ko kuwa inzo in sameki dakaena? koda taji hakan bata jira komaeba tasuri hijab tafice,.
Ayanayinda tahango muhammad ne yakara sawa zuciyanta ta karaya tajuma a tsaye sannan yace zamanne bazaki iyabane?haka dae tasamu tadan dosana agefenshi kasa yay da voice dinsa yace kinason mujaheed? tayi saurin daga masa kae tace ina sonsa inna rasa shi bansan ya rayuwata zata kasanceba,muhamammad yay murmushi yace good zakuwa kisameshi amma idan kika fadamin gaskiya kifadamin abinda yake faruwa shin wacece kene kuma ina matata take kiyimin bayani harta daddy yasoma tantama akanki cikin zubar hawaye tace yanzu nan yaya baka yarda dani harseda ka gayawa daddy,shiru tayi tana tunanin gidansu tabbas tasan yanzu bikinsu yakusa itada bassam muddin tayadda takoma kodame take yawo se abbansu ya daura arennan kuma abind babazata iya juraba kenan bazata yadda takoma gidaba tana fada masa gaskiya tofa gidansu za ah tafi ita yazatayi yanzu katseta muhammad yakuma yi da tambayarta, cikin wani irin yanayi tace meyasa wae ka kasa aminta danine muhammad yay murmushin mugunta yace sorry my wife nadena miki wani tunani dama ina cikin yanayine nakirakine domin kisani cikin shauki yanzunan idanunta kamar zasu zazzago tadago tana kallonsa ido cikin zubar hawaye tace nibansan mezanyi makaba kayi hakuri, seda yagama nazartatta tukunna yace kiss me! saurin barin gurin tayi tamike tsaye tana girgiza masa kae hannu yasa zedawo da ita inda take takara jada baya cikin daure fuska kuwa ya fisgota taizaman dabaro harseda taji zafi tarintse idanunta, i said kiss me yakara gaya mata mimi tasaki kuka tace wlh yaya bazan iyaba meyasa zakayi min haka,
muhammad yajinjina kae yace ok naji bazaji iyaba namiki uzuri yanzu nasan kinajin kunyata amma gaba zakiyi nasan tashi kitafi ciki abinki,tamike jiki nabari kuwa tai cikin gidan yakuma kiranta kamarta kurma ihu ta juyo yace shiga bedroom dina ki daukomin wayata yanzu ina jiranki kada kuma kibatamin time sanyi mimi taji azuciyanta tashiga ciki harda gudunta muhammad yasaki murmushin kyeta yace yarinya kenan yau zakiyi bayani don wlh yau sekin fadamin gaskiya zan kyaleki donnaga kinada taurin kan masifa mikewa yay yarufa mata bayashima👀...
TAKU A KULLUM NANA BMB.
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: 🤍💞🤍💞
RABON KWADO....
BOOK 3
💕💕💕💕💕
NA NANA BMB.
🤍❤️🤍❤️
page 3-4
Suna zuwa hospital aka soma bawa mujaheed temakon gaggawa seda awanni biyu suka shide tukunna yafarka yasoma kuka kamar karamin yaro muhammad yana gefenshi yarike masa hannu nujaheed cewa yake meyasa allah ze jarabceni da aikata laifi ya ubangiji kaga zuciyata kagafarceni, muhammad kayi hakuri kayafemin dumin matarka dana faraji kayi hakuri kallonshi kawae muhammad yake yarasa gane inda magan ganun mujaheed suka dosa dob basosae yake iya ganewa ahalinda yake ciki yanzu, hawaye yasoma share masa yana cewa babu laefinda da ka aikata my sweet broda kadena kuka ka kwntar da hankalinka indae masoyiyar kace zaka sameta saurin girgisaamasa kae yayi yace no muhammad kada ka kuma farta wannan maganar ko bayanraena kasaki meenak ban yafe makaba abinda daddy yayi yay daedae kuma ina goyon bayanshi,
Shiru muhammad yay masa akan maganar yanata rarrashinsa shikuwa inya tuna da abinda ya aikatawa mini a garden seya rintse ido zuciyanshi tana masa zafi yanzu matar muhammad ya lalube gaskiya kam yay asara,
Se aka sallameshi suma tafi gida mummy koda taga lokaci daya yadda dan nata yakoma inaga nan gaba tasoma zubar hawaye tana matukar tausayin dan nata, dama yau bamagar dinner kowa takae takae seda aka dawo sallar ishah ne baba yace kowa ya hallara a parlour zeyi magana, auntie taci kukanta takoshi tana ganin kuma takama ranar tonin asirintace sam bata taba tsammanin daddy zeyi mata hakaba arayuwa, seda kowa ya hallara a parlour baba yay gyaran murya yadora dacewa...
Ita rayuwa dum ayadda tazowa mumini hakuri yake ya ansheta duk wannan abun daya faru makkadarine daga allah shekara kusan shidda kenan da auren muhammad da amina zuwa bakwai dalilin yin wannan aure kuwa shine, zariginda mutane sukeyi masa akan amina wasu suna ganin amina 'yarsace tacikinsa shiyasa ya yanke wannan hukunci cikin masu zarginsa kuwa harda matarsa maryam mun boye batun aurenne smse muhammad yakara mallakar hankalin kanshi ya isa rike iyalanshi tukunna kuma ALHAMDULILLAH, Yanzu anyi abu akan gaba komae yau yazo karshe,dubanshi yakae kan mimi yace amina nasan zuciyanki ciki take da rudani to amma kiyi hakuri ki fawwalawa allah duka lamarinki maganar gaskiya marainiyaceke abubakar rikonki yayi kuma kigodewa allah daya hadaki da marika nagari kicire komae azuciyanki kiringumi mijinki kibisi sauda kafa, allah ne kadae yasan nufinshi yasaka kaunarki azuciyan mujaheed, inaso kaima mujaheed kayi hakuri karumgumi kaddara dadage da addua ah allah ya saukaka maka abinda kakeji azuciyanka sannan ga kanwar kanan nana indae zuciyanka ta aminta da ita munkaba ita sedae bazamuyi maka auren doleba, wata zabura mimi tayi zata mike caraf suka hada ido da muhammad yana mata wani irin kallo dole tagyara zamanta dama yana facing dinta sabida haka taki dagowa seyanzu hawaye kawae ke bimata fuska yanzu tanaji tanagani ua ah rabata da mujaheed abin kaunarta wanda saboda shine taki furta gaskiya akan kowacece ita,
Itama nana a kidime tamike jin furucin kakan nasu datayi daddy kuwa yadaga mata hannu takoma tazauna tana hawayen takaeci mujaheed kansa a sunkuye tunda suka zauna yace duk hukuncinda kuka yanke akaena daedaene banida zabi ayanzun baba yay murmushi yace yayi kyau allah yazaba maka mafi alkhairi arayuwarka suduma sukace ameen,nasihohi yashiga yiwa mimi da muhammad mussamman shi kan cewar yarike marainiyar allah tsakaninshi da allah kada yabasu kunya yakuma amince, tambaysrsu yay inda wanda yakeda abin cewa se a lokacin mummy tabawa daddy hakuri akan haushinsa data faraji ayanzu kuma tafahimceshi,shima mujaheed haka yabashi hakuri yace abinda yay daedae ne yana goyon bayan hakan kuma yaywa muhammad addu ah zaman lpy shida matarsa, sosae daddy yaji dadin hakan da mujaheed ye fuskanceshi ,
Hka taron yawatse kowa yanufi makwanci yana sake sake azuciyansa kotakan auntie daddy bebiba yaje yasama kofansa key don karma tashigo tamasa shirme,
Mujaheed yakasa bacci haka muhammad kowa da abinda kemasa ciwo a zuci to bangarensu mimi hakan take kowacce tana matsar kwalla taya zasuga samu suka rashi koma meze faru mimi taci alwashin bazata bari a rabata da mujaheed bah, to wannan kenan
WASHE GARI
Duka gidan babu wanda yatashi dawuri da alamu daren jiya babu wanda yadamu ishasshen bacci,.
Koda karfe 1 taharba su mummy sungama shirinsu tsaf natafiya bauchi mimi taki fitowa tace batada lpy harsu ka tafi bata saukoba muhammad bekuma bi takantaba yacigaba da sabgarshi da la asar shima yakae daddy airport don yaune zewuce dubae shima, jiki na tsuma nana takira mardiyya tasanar mata duk abinda yake faruwa tasoma rabka salati tasa kuka daga tsaye tasaki wayan saboda dimuwa ta tawarwatse,nana wayan meenal tasoma bincike acikinta daedar nan kuma mimi tafito awanka nana tae saurin aje wayan takwanta da ido mimi kawae tabita,
Da daddare mimi tana kwance abin duniya ya isheta nana tace yanzu meenal yazakiyi da yousep kenan? mimi bata ko kalletaba bare ta tankata zuwa yanzu tasoma sabawa ma da wannan iskancin na mimi seda takuma tambayarta anan tace mata nabar mikishi,nana tai shiru batae tsammanin jin haka daga bakintaba basarwa tayi tace to wae ayaushene kuka fara soyayya da ya mujaheed bamu saniba?mimi tagaji da tambayoyin nan na nana ga halinda take ciki cikin jinhaushi tace nafara sonsane asanda nagono kina son ya yousep cikin cikin jin haushi nana tace to ubanwayace miki ni inasonshine?dukda halinda mimike ciki behana tayin murmushi ba tace am sorry yaya namanta ay kincewa su daddy kinada wanda kikeso shikenan shizan zaba masa mata wadda ta dace,
Nana tayi murmushin bakin ciki tace to matar ya muhammad yazakiyi da mardiyya masoyiyarsa natabbatar yanzu tana hospital bayadda banyi dakeba kidena biyewa mardy komae nashi kina gaya mata ashe sirrin mijinkine kike barbada mata kinyi kunnen uwasshegu da abinda nake gaya miki aihmga irin tanan harda cemin kinyi alkawarin seya aureta inzuba ido insha kallo ido yanzu nasoma zubawa ma, sam mimi taki tankata don takasa gane inda maganarta tata ta dosama, wayar nana ce tayi ringin koda taga mekiran nata kuwa tasaki dariyar mugunta tana dagawa yace turomin yarinyar nan tasameni a garden kit ya yanke wayanshi, nana tace sabon salo yaukuma sweetien ce tadawo yarinya kallon mimi tayi tana dariya tace to ke gareki mijinki yace kisameshi a garden cikin kidima mimi tamike tasaki kukan tausayi tace narokeki yaya kice masa nayi bacci,
Nana takuma bushewa da dariya tace narasa yaushe ya muhammad yazama dodonki dabaki kaunar zuwa inda yake mimi takuma cewa narokeki yaya mikewa itama nana tayi tace wlh bazan gaya masaba kinsan yanzu zeshigo yakama zazzaga masifa kitashi kawae kitafi abinki yarinya garama kiriki mijinki shene mafi a ala agareki,mimi jitake kamar taringa falla mata mari suna cikin jayay yakuma kiran wayan tana dagawa yace bata wayan, takuwa saka mata akunne don tasan bazata amsaba cikin hassala yace shin zaki zone ko kuwa inzo in sameki dakaena? koda taji hakan bata jira komaeba tasuri hijab tafice,.
Ayanayinda tahango muhammad ne yakara sawa zuciyanta ta karaya tajuma a tsaye sannan yace zamanne bazaki iyabane?haka dae tasamu tadan dosana agefenshi kasa yay da voice dinsa yace kinason mujaheed? tayi saurin daga masa kae tace ina sonsa inna rasa shi bansan ya rayuwata zata kasanceba,muhamammad yay murmushi yace good zakuwa kisameshi amma idan kika fadamin gaskiya kifadamin abinda yake faruwa shin wacece kene kuma ina matata take kiyimin bayani harta daddy yasoma tantama akanki cikin zubar hawaye tace yanzu nan yaya baka yarda dani harseda ka gayawa daddy,shiru tayi tana tunanin gidansu tabbas tasan yanzu bikinsu yakusa itada bassam muddin tayadda takoma kodame take yawo se abbansu ya daura arennan kuma abind babazata iya juraba kenan bazata yadda takoma gidaba tana fada masa gaskiya tofa gidansu za ah tafi ita yazatayi yanzu katseta muhammad yakuma yi da tambayarta, cikin wani irin yanayi tace meyasa wae ka kasa aminta danine muhammad yay murmushin mugunta yace sorry my wife nadena miki wani tunani dama ina cikin yanayine nakirakine domin kisani cikin shauki yanzunan idanunta kamar zasu zazzago tadago tana kallonsa ido cikin zubar hawaye tace nibansan mezanyi makaba kayi hakuri, seda yagama nazartatta tukunna yace kiss me! saurin barin gurin tayi tamike tsaye tana girgiza masa kae hannu yasa zedawo da ita inda take takara jada baya cikin daure fuska kuwa ya fisgota taizaman dabaro harseda taji zafi tarintse idanunta, i said kiss me yakara gaya mata mimi tasaki kuka tace wlh yaya bazan iyaba meyasa zakayi min haka,
muhammad yajinjina kae yace ok naji bazaji iyaba namiki uzuri yanzu nasan kinajin kunyata amma gaba zakiyi nasan tashi kitafi ciki abinki,tamike jiki nabari kuwa tai cikin gidan yakuma kiranta kamarta kurma ihu ta juyo yace shiga bedroom dina ki daukomin wayata yanzu ina jiranki kada kuma kibatamin time sanyi mimi taji azuciyanta tashiga ciki harda gudunta muhammad yasaki murmushin kyeta yace yarinya kenan yau zakiyi bayani don wlh yau sekin fadamin gaskiya zan kyaleki donnaga kinada taurin kan masifa mikewa yay yarufa mata bayashima👀...
TAKU A KULLUM NANA BMB.