Sashe 18
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" 'Yata ina mahaifiyar ki take?"
Imam yay mata tambayar cikin wani yanayi kamar ze saka kuka gyara tsaiwar ta tayi kawai tana kallon shi da mamaki, ganin hakanne yasashi yimata murmushin karfin hali yace." Eh tabbas ke 'yata ce kuma ni mahaifin kine, koda kika kalli kwayar idona bakiga jinin kibah"
Murmushi meenal tayi tace." Wai bakai bane Abban zarah?" murmushin ya mayar mata yace." Niba mahaifin ta bane, mahaifiyar ta kawai na aura, ke kadai ce "yata a duniya"
Kasa motsi meenal tayi a gurin tanajin kalmar sa kamar an buga mata gudu ma akanta, jiki a sake ta juya tanama daddy wani irin kallo, cikin takaici daddy yadan ciji lips dinsa na kasa yaname lumshe ido saboda bakin ciki,bayyada ya iya dole ya kalleta yace." Meenal mahaifin kine shi yau Allah yakawo miki shi kada kiji mamaki ko shakku"
Sam meenal tama rasa awani hali take ciki yanzu ko hawayen ta nemesu ta rasa kallon imam kawai takeyi shikuwa matsowa yakarasa ze rungumeta cikin wani irin firgici tayi baya tana masa wani kaskan tancen kallo, cikin sanyin jiki yatsaya yana girgiza mata kai harda magiya
" Kiyi hakuri 'yata kada kiyimin haka kutemaki ni don Allah keda mahaifiyar ki ku kadaine farin ciki na wlh"
" Allah yasawa kah! koda wasa ko a mafarki bazamu taba zama farin cikin kaba kada ka kuma kirana da 'yarka domin ni bansan kaba, bansan waye kaibah duk duniya banida mahaifin da yawuce daddy nah wanda yasan fadi tashi nah a rayuwa saboda haka kada ka kara danganta kanka da mahaifiyata don tafi karfin kah, kakuma tafi kabar mana gidanmu! domin kai ba alheri bane a gun kowa!" meenal takarashe maganar cikin kuka!
A lokacin kuma su muhammad suka dawo gidan kasan cewar motocin Abban su mimi tacike parking space dinne yasa basusamu damar shigowa da tasu motanba sosai suna dai hangen abinda yake faruwa bude kofan motan mujaheed yay zefita muhammad ya riko masa hannu yana girgiza masa, yana cewa." Fara kiran mimi muji abinda yake faruwa naga meenal tana kuka" dawowa yayi yazauna mujaheed din yakira mimin, tsaki kawai muhammad yay yace ba lallai sun fito da waya bama kawai muje don bazan iya jurewa bah ganin meenal tana wan nan kukan" kafin ya rufe baki kuwa an daga wayan sedai be tantance muryan wayeba yace." Wai meyake faruwane awaje? suwaye sukazo?"
Ba ah bashi amsa bah yaji an yanke wayan, bebi takan hakan bah suka fita a motan suka karasa inda kowa yayi dako dako a tsaye, mujaheed ne ya tsaya gefen mimi yana tambayar ta lpy? sedai kanta bashi amsa mahaifiyar zarah ta karaso gaban imam fuskarta babu alamun annurin rahama tasoma sauke masa maruka dukda haka be isheta bah seda ta cakumi kwalar rigar sa tana huci tasoma magana cikin fusata!
"Tabbas yau nakara yarda da cewar kai butulu ne bakin muna fiki macuci! namaka dare dole kayimin rana, dama ance kaji tsoron wanda kafiya temakawa dayawa, ashe har mata ce dakai harda 'yah saboda muna fiki ne kai daya sa aka kamaka bacemin kayi harkallar kudi bace ta hadaku ashe karya kakeyi" Abban su mimi lokaci da yakama imam yasanar dashi yasaki safiyya.
Mari lafiyayye shima imam ya sauke mata wanda yasata kara gigicewa takara shake masa wuyan riga tana cewa." Wlh yau imam taka takare a duniya sekayi nadamar abinda ka aikata min rayuwar ka ma a gidan yari zaka karasa ta"
Fitowan safiyya kenan domin ganin abinda yake faruwa sabida itace ta daga wayan mujaheed,tayi mummu nan gani, ganinta da imam yayi ne yasashi dena jin abinda maman zara take cewa ma kallon ta kawai yake,
Girgiza kai kawai daddy yay cikin takaici yaje yakama hannun ta suka shige ciki, tsaki Abbah yayi yaname cewa." Ay kuma shike nan tunda haka yafaru gara komai yazo karshe yau, hajiya kisake shi yanzu dai dole mushiga ciki a kashe wan nan kurar data taso sabida haka idan kuntafi kwacigaba da rigimar ku kome zakiyi masa kimasa"
Dakyar imam yakwaci wuyan rigarsa a hannun ta se faman haki yakeyi don ya shaku kam ba karya rankayawa akayi parlour kuma kowa ya hallara, ummi tana ganin imam tasoma sallal lami tana cewa." Haba tunda naga daddyn ku ya haye sama da safiyya nasan ba lpy bah ashe bala ei ke kuma tunkarar mu"
Dakatar da ita Abbah yayi kan tayi shiru kada takara cewa kala, haka kuwa tai gum da bakinta se uwar harara datake antaya masa haka muhammad kallon sa kawai yake, dakyar Abbah yashawo kan daddy ya fito da safiyya aka zauna gaba daya kuka kawai take tamkar numfashin ta ze fita, bayani daddy yamasa kan cewar shida safiyya yanzu shikenan har abada domin matar sace a yanzun harda yaransu ma, 'yar sace meenal gata nan sedai bashida da iko da ita sam seyanzun hassan da usain dasukaji wan nan batu sukasan ma abinda yake faruwa, saboda kululun daya tsayawa imam hawaye kawai yafara yanajin kamar yahadiye zuciya ya mutu jiyake makar yashake daddy,
" Macucin banza da wofi dole mana dama kayi hawaye, mummu nan kaddara ce nima tasa na aure kah amma kasani yau taka takare bayan sakina dazakayi zakaga abinda zanyi maka"
Sam bebi takan taba yamike ya tsugunna a gaban safiyya yanajin kamar ya hadiye zuciya yace." Safiyya kiyi hakuri ki gafarceni kaddarar rayuwar muce ahaka mutum baya taba gujewa kaddarar sa arayuwa" tunda yafara magana kukan nata ya tsananta nan danan numfashinta ya canza, dafe kanshi daddy kawai yayi don yasan za ayi haka dama kafin yagama tunani kuwa sejinta yayi ta fado jikinsa a sume! cikin kidi ma kuwa ya rarumeta yana jijjigata yana ambaton sunan ta,
bodyguards Abbah yakira yace suzo su fitar da imam daga gidan domin anyi anyi yafita sam yaki hankalinshi nakan safiyya, su hudu suka shigo kuwa suka cukwi kwiyeshi kamar kayan wanki sukayi waje da shi, maman zarah tamike taname cewa " kusamin shi a mota mutafi kai tsaye police station zamu tafi yau duk kudina dayacimin seya biyani kuma yasakeni inba hakaba kuwa sena daureka imam"
Dr bello daddy yakira a waya cikin gaggawa kuwa ya iso yaduba yanayin jikin safiyya hankalin kowa a tashe yake ba ita tafarka ba kuwa se wajan la asar tayi wani iri da ita dakyar ummi tabata tea ta amsa aka bata magun gunan ta tasha shine yasa tadanji dama dama bugun da zuciyan ta yake yadai daita yanzu,
9 tanayi nadare safiyya ta tubure musu tace a zo a mika meenal dakin mijin ta bazata kuma kwana a gidan suba se a dakin mijinta, tariga taji sauki ita saboda batada lpy baze yi wu ace za ah fasa kaita dakin tabah, Ya Allah! meenal koda tajee wan nan batu wani sabon shafin kuka tabude tanaji tana gani ummi tasata a gaba tayi wanka tafito tashirya ta tsaf tanata bazaza kamshi abinta, cikin zuciyan meenal lugude kawai take tsoro yana kara kamata da nauyin abin datake gani wai itace za ah mika gidan Ya muhammad a matsayin matar sa, a gaba suka sakata suna mata fadan tabi mijinta sauda kafa,seda suka gama aka kaita gurin daddy mah yay mata nasa nisiho hin masu ratsa zuciya hartaji zuciyan ta ta karaya sosai ta saduda saboda taga babu sarki se Allah wan nan al amarin haka yake,
Dukda ga gida ga gida hakan be hana su ummi shiga motaba meenal ta rike ta sosai tanata gunjin kukan ta gefensu mimi ce se nana gaban motar kuwa inty ce itada zara se mujaheed daya jasu zuwa gidan suna fita gateman ya bude musu gate suka shiga, seda suka tsaya sukayi addu o i tukunna a bakin kofa kuma ummi tace tashiga da kafar ta ta dama, gida nata tashin kamshi gana amarya kuma seya hade har cikin bed room suka kaita kowa yazauna abinsa anata bata baki har 10 ya wuce san nan ummi tasa akaiwa meenal wayau kowa yasilale a hankali suka tafi dama mujaheed yana ajesu yakoma, koda meenal ta farga da hakan kuwa da mugun gudu tayo hanyar parlour din sedai tamakaro gam taji kofan a rufe hakanne yasata zubewa a jikin kofan tacigaba da kuka,
To ango kuwa yana can yashirya abinsa yace babu katon daze rakashi dakin sa, koda mujaheed yaji haka tabe baki yayi yace." Nima naga 'yar kafarka tazomin rakiya" muhammad yay murmushi yace" kaika huta ay" yay gaba abinsa, jikin mimi sosai yayi sanyi tunda suka dawo gida take tunani tunda itace akan layi goce da wuri za ah dunguma a tafi bauchi itama akaita nata gidan, ita kuwa nana abinne ya hade mata biyu ga tunanin yousep dana auntien ta tanason sanin halin da take ciki,
11 muhammad yashiga gidan nasa yana bude kofan parlour yaji yabuge abu, hakanne yasashi zuro kai a hankali yaganta ta bingire tanata bacci, murmushi kawai yayi don yasan tunda aka fara shagalin bikin nan basu samu ishasshen bacci bah, ledojin hannun sa yaje yasaka a fridge, kana yadawo yadauke ta a kasan yaje ya shim fideta a makeken bed din, fuskanta kawai yazubawa idanu cike da shaukin so da kauna ahankali yaketa shafa gefen face dinta kasancewar baccin ta yayi nisa sam ko motsi batayi, mikewa yayi yakashe light din parlour yarufe ko ina san nan yadawo yashiga bathroom yadauro alwala yafito yasoma jero nafil fil yana me mika godiyar ga ubangiji daya cika masa wan nan buri nasa, sebayan ya idarne yasoma karatun Al kur'ani me girma seda yajima yana karatun tukunna yatashi yasoma cire kayan jikinsa dagashi se boxer ya haye bed din a hankali yasoma raba meenal da sutirar jikinta har ya rage daga ita se pant da bra ya manna ta da kirjinshi yaja musu bargo, dake shima gajiyar ke nukur kusar sa nan danan bacci yadauke sa,
To asuba ta gari amarya da ango.
TAKU A KULLUM NANA BMB
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 47 - 48
Imam yay mata tambayar cikin wani yanayi kamar ze saka kuka gyara tsaiwar ta tayi kawai tana kallon shi da mamaki, ganin hakanne yasashi yimata murmushin karfin hali yace." Eh tabbas ke 'yata ce kuma ni mahaifin kine, koda kika kalli kwayar idona bakiga jinin kibah"
Murmushi meenal tayi tace." Wai bakai bane Abban zarah?" murmushin ya mayar mata yace." Niba mahaifin ta bane, mahaifiyar ta kawai na aura, ke kadai ce "yata a duniya"
Kasa motsi meenal tayi a gurin tanajin kalmar sa kamar an buga mata gudu ma akanta, jiki a sake ta juya tanama daddy wani irin kallo, cikin takaici daddy yadan ciji lips dinsa na kasa yaname lumshe ido saboda bakin ciki,bayyada ya iya dole ya kalleta yace." Meenal mahaifin kine shi yau Allah yakawo miki shi kada kiji mamaki ko shakku"
Sam meenal tama rasa awani hali take ciki yanzu ko hawayen ta nemesu ta rasa kallon imam kawai takeyi shikuwa matsowa yakarasa ze rungumeta cikin wani irin firgici tayi baya tana masa wani kaskan tancen kallo, cikin sanyin jiki yatsaya yana girgiza mata kai harda magiya
" Kiyi hakuri 'yata kada kiyimin haka kutemaki ni don Allah keda mahaifiyar ki ku kadaine farin ciki na wlh"
" Allah yasawa kah! koda wasa ko a mafarki bazamu taba zama farin cikin kaba kada ka kuma kirana da 'yarka domin ni bansan kaba, bansan waye kaibah duk duniya banida mahaifin da yawuce daddy nah wanda yasan fadi tashi nah a rayuwa saboda haka kada ka kara danganta kanka da mahaifiyata don tafi karfin kah, kakuma tafi kabar mana gidanmu! domin kai ba alheri bane a gun kowa!" meenal takarashe maganar cikin kuka!
A lokacin kuma su muhammad suka dawo gidan kasan cewar motocin Abban su mimi tacike parking space dinne yasa basusamu damar shigowa da tasu motanba sosai suna dai hangen abinda yake faruwa bude kofan motan mujaheed yay zefita muhammad ya riko masa hannu yana girgiza masa, yana cewa." Fara kiran mimi muji abinda yake faruwa naga meenal tana kuka" dawowa yayi yazauna mujaheed din yakira mimin, tsaki kawai muhammad yay yace ba lallai sun fito da waya bama kawai muje don bazan iya jurewa bah ganin meenal tana wan nan kukan" kafin ya rufe baki kuwa an daga wayan sedai be tantance muryan wayeba yace." Wai meyake faruwane awaje? suwaye sukazo?"
Ba ah bashi amsa bah yaji an yanke wayan, bebi takan hakan bah suka fita a motan suka karasa inda kowa yayi dako dako a tsaye, mujaheed ne ya tsaya gefen mimi yana tambayar ta lpy? sedai kanta bashi amsa mahaifiyar zarah ta karaso gaban imam fuskarta babu alamun annurin rahama tasoma sauke masa maruka dukda haka be isheta bah seda ta cakumi kwalar rigar sa tana huci tasoma magana cikin fusata!
"Tabbas yau nakara yarda da cewar kai butulu ne bakin muna fiki macuci! namaka dare dole kayimin rana, dama ance kaji tsoron wanda kafiya temakawa dayawa, ashe har mata ce dakai harda 'yah saboda muna fiki ne kai daya sa aka kamaka bacemin kayi harkallar kudi bace ta hadaku ashe karya kakeyi" Abban su mimi lokaci da yakama imam yasanar dashi yasaki safiyya.
Mari lafiyayye shima imam ya sauke mata wanda yasata kara gigicewa takara shake masa wuyan riga tana cewa." Wlh yau imam taka takare a duniya sekayi nadamar abinda ka aikata min rayuwar ka ma a gidan yari zaka karasa ta"
Fitowan safiyya kenan domin ganin abinda yake faruwa sabida itace ta daga wayan mujaheed,tayi mummu nan gani, ganinta da imam yayi ne yasashi dena jin abinda maman zara take cewa ma kallon ta kawai yake,
Girgiza kai kawai daddy yay cikin takaici yaje yakama hannun ta suka shige ciki, tsaki Abbah yayi yaname cewa." Ay kuma shike nan tunda haka yafaru gara komai yazo karshe yau, hajiya kisake shi yanzu dai dole mushiga ciki a kashe wan nan kurar data taso sabida haka idan kuntafi kwacigaba da rigimar ku kome zakiyi masa kimasa"
Dakyar imam yakwaci wuyan rigarsa a hannun ta se faman haki yakeyi don ya shaku kam ba karya rankayawa akayi parlour kuma kowa ya hallara, ummi tana ganin imam tasoma sallal lami tana cewa." Haba tunda naga daddyn ku ya haye sama da safiyya nasan ba lpy bah ashe bala ei ke kuma tunkarar mu"
Dakatar da ita Abbah yayi kan tayi shiru kada takara cewa kala, haka kuwa tai gum da bakinta se uwar harara datake antaya masa haka muhammad kallon sa kawai yake, dakyar Abbah yashawo kan daddy ya fito da safiyya aka zauna gaba daya kuka kawai take tamkar numfashin ta ze fita, bayani daddy yamasa kan cewar shida safiyya yanzu shikenan har abada domin matar sace a yanzun harda yaransu ma, 'yar sace meenal gata nan sedai bashida da iko da ita sam seyanzun hassan da usain dasukaji wan nan batu sukasan ma abinda yake faruwa, saboda kululun daya tsayawa imam hawaye kawai yafara yanajin kamar yahadiye zuciya ya mutu jiyake makar yashake daddy,
" Macucin banza da wofi dole mana dama kayi hawaye, mummu nan kaddara ce nima tasa na aure kah amma kasani yau taka takare bayan sakina dazakayi zakaga abinda zanyi maka"
Sam bebi takan taba yamike ya tsugunna a gaban safiyya yanajin kamar ya hadiye zuciya yace." Safiyya kiyi hakuri ki gafarceni kaddarar rayuwar muce ahaka mutum baya taba gujewa kaddarar sa arayuwa" tunda yafara magana kukan nata ya tsananta nan danan numfashinta ya canza, dafe kanshi daddy kawai yayi don yasan za ayi haka dama kafin yagama tunani kuwa sejinta yayi ta fado jikinsa a sume! cikin kidi ma kuwa ya rarumeta yana jijjigata yana ambaton sunan ta,
bodyguards Abbah yakira yace suzo su fitar da imam daga gidan domin anyi anyi yafita sam yaki hankalinshi nakan safiyya, su hudu suka shigo kuwa suka cukwi kwiyeshi kamar kayan wanki sukayi waje da shi, maman zarah tamike taname cewa " kusamin shi a mota mutafi kai tsaye police station zamu tafi yau duk kudina dayacimin seya biyani kuma yasakeni inba hakaba kuwa sena daureka imam"
Dr bello daddy yakira a waya cikin gaggawa kuwa ya iso yaduba yanayin jikin safiyya hankalin kowa a tashe yake ba ita tafarka ba kuwa se wajan la asar tayi wani iri da ita dakyar ummi tabata tea ta amsa aka bata magun gunan ta tasha shine yasa tadanji dama dama bugun da zuciyan ta yake yadai daita yanzu,
9 tanayi nadare safiyya ta tubure musu tace a zo a mika meenal dakin mijin ta bazata kuma kwana a gidan suba se a dakin mijinta, tariga taji sauki ita saboda batada lpy baze yi wu ace za ah fasa kaita dakin tabah, Ya Allah! meenal koda tajee wan nan batu wani sabon shafin kuka tabude tanaji tana gani ummi tasata a gaba tayi wanka tafito tashirya ta tsaf tanata bazaza kamshi abinta, cikin zuciyan meenal lugude kawai take tsoro yana kara kamata da nauyin abin datake gani wai itace za ah mika gidan Ya muhammad a matsayin matar sa, a gaba suka sakata suna mata fadan tabi mijinta sauda kafa,seda suka gama aka kaita gurin daddy mah yay mata nasa nisiho hin masu ratsa zuciya hartaji zuciyan ta ta karaya sosai ta saduda saboda taga babu sarki se Allah wan nan al amarin haka yake,
Dukda ga gida ga gida hakan be hana su ummi shiga motaba meenal ta rike ta sosai tanata gunjin kukan ta gefensu mimi ce se nana gaban motar kuwa inty ce itada zara se mujaheed daya jasu zuwa gidan suna fita gateman ya bude musu gate suka shiga, seda suka tsaya sukayi addu o i tukunna a bakin kofa kuma ummi tace tashiga da kafar ta ta dama, gida nata tashin kamshi gana amarya kuma seya hade har cikin bed room suka kaita kowa yazauna abinsa anata bata baki har 10 ya wuce san nan ummi tasa akaiwa meenal wayau kowa yasilale a hankali suka tafi dama mujaheed yana ajesu yakoma, koda meenal ta farga da hakan kuwa da mugun gudu tayo hanyar parlour din sedai tamakaro gam taji kofan a rufe hakanne yasata zubewa a jikin kofan tacigaba da kuka,
To ango kuwa yana can yashirya abinsa yace babu katon daze rakashi dakin sa, koda mujaheed yaji haka tabe baki yayi yace." Nima naga 'yar kafarka tazomin rakiya" muhammad yay murmushi yace" kaika huta ay" yay gaba abinsa, jikin mimi sosai yayi sanyi tunda suka dawo gida take tunani tunda itace akan layi goce da wuri za ah dunguma a tafi bauchi itama akaita nata gidan, ita kuwa nana abinne ya hade mata biyu ga tunanin yousep dana auntien ta tanason sanin halin da take ciki,
11 muhammad yashiga gidan nasa yana bude kofan parlour yaji yabuge abu, hakanne yasashi zuro kai a hankali yaganta ta bingire tanata bacci, murmushi kawai yayi don yasan tunda aka fara shagalin bikin nan basu samu ishasshen bacci bah, ledojin hannun sa yaje yasaka a fridge, kana yadawo yadauke ta a kasan yaje ya shim fideta a makeken bed din, fuskanta kawai yazubawa idanu cike da shaukin so da kauna ahankali yaketa shafa gefen face dinta kasancewar baccin ta yayi nisa sam ko motsi batayi, mikewa yayi yakashe light din parlour yarufe ko ina san nan yadawo yashiga bathroom yadauro alwala yafito yasoma jero nafil fil yana me mika godiyar ga ubangiji daya cika masa wan nan buri nasa, sebayan ya idarne yasoma karatun Al kur'ani me girma seda yajima yana karatun tukunna yatashi yasoma cire kayan jikinsa dagashi se boxer ya haye bed din a hankali yasoma raba meenal da sutirar jikinta har ya rage daga ita se pant da bra ya manna ta da kirjinshi yaja musu bargo, dake shima gajiyar ke nukur kusar sa nan danan bacci yadauke sa,
To asuba ta gari amarya da ango.
TAKU A KULLUM NANA BMB
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 47 - 48