Sashe 11
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Sweetie zakison wanda daddy ya aura miki kuwa?"
Tambayar tazo mata bashiri don haka kawai ta daga masa kanta alamun eh, sannan ta dago cikin tausayawa tana kallonsa da jajayen idanunta tace.
"Ya muhammad kaga daddy yaywa kowa aure amma banda kai kayi hakuri kajee sekace bwya sonka yawa ya mujaheed amma yakyaleka,kada kadamu kajee ni inada wadda nazaba maka saboda kauna da shakuwar dake tsakanin mu da kai,kuma nasan bakada budurwa koh?"
daga mata kai muhammad yayi yana kunshe dariyar da take cinsa,
"Cikin jin dadi meenal tace to ya muhammad kasan fah wadda take kaunarka sosai kuma kasan (is so beautiful) halayenta ma masu kyaune, meze hana ka aureta"
Muhammad nunawa yayi begane wadda take nufibah sam dakyar yake iya danne dariyar da take cinsa,
"Yaya mardiyya fah kasan tana kaunarka over ni inason ka aureta"
Muhammad yay murmushi ya jinjina mata kai yace. "Tom shikenan na nima kinsan bazanki zabinki bah sweetie tunda kin yaba da halayenta yayi in muka koma gida semu cigaba da magana koh,"
Cikin jin dadi takara rikeshi tana masa godiya a time din dazata kalli fuskansa da tagano a kwai wata a kasa saboda dariyar dayakeyi amma silent, sosai yake janye ta da hira da surutu har tasaki jikinta ma, dama kaka meenal da surutu, tadage tanata bashi labari irin yadda take rayuwa a gidan yanata zuba mata dariya yana kallonta cikin shaukin kaunarta da tagama kashe masa jiki, mikewa tayi tana gwada masa yadda takeyi idan sunfita,
"Ya muhammad idan mukaje unguwa naga bodyguards din nan suna take mana baya, habawa
zan fara wani konbo ina basarwa ina wani taku inagaya ma,fulatanci ne dama suna yimimshi zan zama kurma!"
Takarashe maganar suna dariya.
"Haba no wonder dole sweetie ki manta dani abinki"
Saurin dawowa tayi tazauna kusada shi tana cewa
" Ya muhammad bazan taba mantawa dakai a rayuwata bah, rana bata taba fitowa tafadi bah batare da natuno ka a zuciya taba,kai na dabanne a cikinta kullum cikin kewarka nakeyi matuka"
wani irin farin cikine yama maye muhammad wanda yasashi sakin lallausan murmushi batare daya shiryaba.
Bangaren yousep kuwa tunda aka daura aure ya kule a daki bekuma fitowa bah, seyanzun da mom dinsu tazo tasameshi a kwance don tagaji da kiranshi yana kin dagawa, a kwance tasamesa ya kurawa guri daya idanu kamar baya numfashi cikin saurinta ta karaso ta dafashi, kallonta dayayi ne yasata sakin ajiyan zuciya, tazauna gefenshi,
"My son am sorry kajee nasan auren nan bada son ranka akayi maka shiba, to amma kasani shi Allah haka yake lamarinsa kayita Addu ah Allah yasa,nana fatiman itace alheri a gareka"
Yousep cika kawai yake yana batsewa kamar ze fashe jiyake kamar ya kwala ihu,
"Mom why da dad zemin haka? sam bana kaunar banzar yarinyar can sam halayenta ba masu kyau bane makirace ko ganinta bana kaunar inyi a rayuwata mayya kawai"
Cikin sanyinta tace."kayi hakuri mana son! banason in karajin kana zaginta yau da gobe se Allah wata rana zaka sota zata zamto taura ruwarka"
"No mom wlh bazan taba son waccar abar bah koda wasa kuwa"
Tayi murmushi tace, "Son kenan, katuna fah lokacin da dad dinku ya aureni kalmar so bata taba shiga tsakaninmu bah,kuma yanzu kaga yadda muke nunawa junanmu soda kauna da kulawa, har Allah ya azurtamu daku, don haka kadena wasu magan ganuma don bakasan me Allah zeyi gaba bah"
"Mom kufa na mussam manne yaza ayi ki hada kanku da waccar mara class din ma don Allah kidena maganar ma yanzu donni bazan taba kaunartaba wlh"
"Kace wlh son rantsuwa fah kayi"
"Eh Allah mom bazan iya son kowace maceba tunda aka rabani da farin cikina"
"Son Allah yayi itace farin cikinka dama tunda Allah ya musanya maka da ita kaga zuwanka Adamawa abin alfaharine a gareka daga zuwa anbaka 'ya sukutun"
"Mom nayi dana sanin zuwa garin nan tabbas bazantaba mantawa da zuwansa bah ashe tsautsayine yakawoni cikinsa ashe iftila ei ne ze fadamin,"
Mikewa mom din tayi tana cewa," lallai son kayi nisa to ni bazan biye makaba haryanzu yarinta na ibarka,Allah yaganar dakai gaskiya" tayi ficewarta abinta tabarshi zaune yanata kun kuni.
Mimi tafiya take cikin sanda harta isa cikin bedroom din dasuke kwana,sauke ajiyan zuciya tayi dataga duk sunyi bacci tayi hamdala don kuwa tasan suka ganta ahaka bakaramar kunya zatajiba ita kanta tasan a birkice ta dawo sauri tayi tashige wanka tayi maza tafito tashirya ta daure gashin kanta data gama busar dashi yanzu, a kasa tayi shimfida tayi kwanciyar ta saboda yadda boobs dinta ke mata zafi bazata iya hawa bed bah su fama matasu, rigingine tayi a kwance idanunta nata tsiyayar hawaye sosai takejin haushin mujaheed yanzu komai daya faru tsakaninsu yake dawo mata gani take komai dayayi mata da mugunta yaringa hadawa abin nashi.
To shima mujaheed koda yashiga makwan cinnasu yata rar da muhammad zaune kan sallaya, koda shigarsa yasau baki galala yana masa kallon mamaki, hakanne yasa mujaheed cewa.
" To CCTV camera! wani munafin cinne yahanaka bacci?"
"Mujaheed kada kacemin seyanzu kadawo daga garden" muhammad yay maganar cikeda mamakin mujaheed da tuni yashige wanka abinshi,
Koda yafito a zaune yasamu muhammad kan bed yana rike da haba yana kare masa kallo yace.
"Babbar magana abin harya kaiga wanka,waishin mujaheed ina auren dole akayi maka harda zaka soma nunawa yarinya rashinta ido,baiwar Allah zatayi fama da jaraba a gurin nan kwazzababbe kawai"
Dariyace taso kwacewa mujaheed amma seya basar don yasan jira yake ya tofa kala ya hayayya ko masa, yanaji yakaraci babatunsa ya kwansa.
To asuba tagari mutan gidan fulani.
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 31 - 32
Bayan sallan ishah amare gaba daya angama shiryasu an cancada musu ado naman mamaki duka angama jidar kowa zuwa gurin dinner se amare ne kawai suka rage dukda irin kyawun da nana tayi fuskanta babu amrashi saboda halinda take ciki tunanin yousep kawai take don tasan baze zoba,meenal kuwa zalki kawai take sotake kawai taga waye wan nan mijin nata,mujaheed ne yafara kiran mimi tafito cikin yaukinta dukansu babu kawayensu bare a rakasu mimi bawasu kawaye, ita kuma meenal nadiya ce kuma tana can tana nata shirin,haka nana sam babu duriyar mardiyya kome yahana hallata oho! cikin shagala da kallonta mujaheed yabude mata mota ta shiga abinta shima yazauna sameer ne yayi driving nasu suka tafi,
Ba jumawa muhammad yakira meenal tafito kuwa da saurinta kamar zata tashi sama,sotake kawai taga dawa Allah ze hadata koda yabude mata motar saurin zura kanta tayi ciki sukayi gware kuwa yay saurin rike goshin nasa yana bude baki alamun yaji zafi, sam meenal bataji zafin bah saboda mamaki tayi turus tana kallonsa,
" Ya muhammad ina mijin nawa kuma?"
Tayi masa tambayar cikin mamaki.
Tsayawa yayi da danna gishin nasa yana mallonta kawai,wato yarin yar nan bata duba takaddar auren suba haryanzu kenan kuma ma duk invitation din da aka buga bata fahimtaba ko yaya kodan babu na daurin aurene? katse tunanin sa yayi yace.
"Ayya sorry sweet mijinki baze samu hallata bah ne yarokeni alfarma zan tafi dake yanzu"
"Lallai ma ya rainani wani irin aiki ne yake dashi dayafini? to wlh bazan yardaba ahaka kake cewa yana sona ya muhammad"
Meenal tayi maganar cikin jin haushi,shikuwa ganin zata bata masa lokacine yasa shi jawota jikinshi yana cewa
"To komeye kibari semun dawo sekiyi nizan ma kira miki shi"
Fahad abokinsa dake gaban mota sosai yake kunshe dariyar sa jin drama din tasu dayake haka yajasu suka tafi tanata ruwan baka ei,
Gida yarage saura nana kawai ita kadai kamar mayya hawaye tuni yasoma kwaranya ah idanunta gaba daya tasada kar da zuwan yousep tanata kallon time jikinta yana karayin sanyi se 9 da wasu mintina mah wayanta tafara ruri, jikinta na bari kuwa tadaga saboda ganin mekiran nata murya a sanyaye tace.
"Hello!"
" Fito mutafi"
Shine kawai abinda yousep yace da ita yakashe wayansa, jiki ba kwari tafito hannunta dauke da tissue tana dan gyara face dinta, nadiya tasamu a bayan mota suka gaisa san nan tabude gaba tashiga cikin ladabi ta gaisheshi ya amsa batare da ya kalletaba yaja mota suka tafi,inda zaka tabbatar da dole akawa yousep zuwa nan kananun kayane ajikin shi ba manya bah fuskar nan babu annuri ko kadan,har suka isa gurin kowa shiru kamar kurame bame cewa wani kala,
Abinda yaba yousep mamaki shine suna shiga MC yasoma koda su hakanne yasa nana rike masa hannu tamau har suka isa mazau ninsu kana yajanye hannunsa yanajin kamar yakama da wuta, auntie kuwa kufular duniya tayita inbanda harara babu abinda take antaya wa yousep jira kawai take a tashi a gurin tasameshi tayi masa wankin babban bargo don sosai taci alwashin cin mutum cin yousep yau,bakin ciki yataru yamata yawa harta rasa inda zata saka kanta kowa ya halkara banda daddy kuma yace mata yau ze dawo.
Cikin farin ciki da kwanciyar hankali gamida jin dadi suke shagalinsu batare da wata rashin da ah bah komai bisa tsari suke sha aninsu gurin taro yakeru kana gani zakasan na 'ya'yan wane da wana ne, meenal cika kawai take tana batsewa itama sotake kawai sukoma gida rashin mutumci kala kala ta tanadarwa mijin nan nata yau, sosai taji bata kaunar sama tunkan tagansa,
Su nana basu juma da isowa bah wata bakar mota itama tasawo kai cikin gurin ta parker, wasu kyawawan matasan samari ne suka fara fitowa daga cikin mota din wanda a shekaru bazasu wuce 14 years bah, kallo daya zakai musu kasan twins ne su saboda tsananin kamar dasukeyi da juna sunsha farar shadda tanata zuba kyalli sekayi musu kallon tsaf zaka ga kamanninsu da muhammad, daga gaban mota wata mata tafito dauke da diyar ta da bazata wuce shekara 6 bah zuwa 7 dukansu sunsha abaya an dau rolling tamkar larabawa, ( kai me karatu tsayawa fisalta kyan dasukayi bata lokacine)
Abin mamaki daga bangaren driver kuma daddy ne yafito cikin tashi shigar na al farma shima, hannun sa matar takama shikuma yarikewa yarinyar hannu ahaka suka nufi cikin gurin wadan nan samarin suna take musu baya gwanin sha awa,
Tambayar tazo mata bashiri don haka kawai ta daga masa kanta alamun eh, sannan ta dago cikin tausayawa tana kallonsa da jajayen idanunta tace.
"Ya muhammad kaga daddy yaywa kowa aure amma banda kai kayi hakuri kajee sekace bwya sonka yawa ya mujaheed amma yakyaleka,kada kadamu kajee ni inada wadda nazaba maka saboda kauna da shakuwar dake tsakanin mu da kai,kuma nasan bakada budurwa koh?"
daga mata kai muhammad yayi yana kunshe dariyar da take cinsa,
"Cikin jin dadi meenal tace to ya muhammad kasan fah wadda take kaunarka sosai kuma kasan (is so beautiful) halayenta ma masu kyaune, meze hana ka aureta"
Muhammad nunawa yayi begane wadda take nufibah sam dakyar yake iya danne dariyar da take cinsa,
"Yaya mardiyya fah kasan tana kaunarka over ni inason ka aureta"
Muhammad yay murmushi ya jinjina mata kai yace. "Tom shikenan na nima kinsan bazanki zabinki bah sweetie tunda kin yaba da halayenta yayi in muka koma gida semu cigaba da magana koh,"
Cikin jin dadi takara rikeshi tana masa godiya a time din dazata kalli fuskansa da tagano a kwai wata a kasa saboda dariyar dayakeyi amma silent, sosai yake janye ta da hira da surutu har tasaki jikinta ma, dama kaka meenal da surutu, tadage tanata bashi labari irin yadda take rayuwa a gidan yanata zuba mata dariya yana kallonta cikin shaukin kaunarta da tagama kashe masa jiki, mikewa tayi tana gwada masa yadda takeyi idan sunfita,
"Ya muhammad idan mukaje unguwa naga bodyguards din nan suna take mana baya, habawa
zan fara wani konbo ina basarwa ina wani taku inagaya ma,fulatanci ne dama suna yimimshi zan zama kurma!"
Takarashe maganar suna dariya.
"Haba no wonder dole sweetie ki manta dani abinki"
Saurin dawowa tayi tazauna kusada shi tana cewa
" Ya muhammad bazan taba mantawa dakai a rayuwata bah, rana bata taba fitowa tafadi bah batare da natuno ka a zuciya taba,kai na dabanne a cikinta kullum cikin kewarka nakeyi matuka"
wani irin farin cikine yama maye muhammad wanda yasashi sakin lallausan murmushi batare daya shiryaba.
Bangaren yousep kuwa tunda aka daura aure ya kule a daki bekuma fitowa bah, seyanzun da mom dinsu tazo tasameshi a kwance don tagaji da kiranshi yana kin dagawa, a kwance tasamesa ya kurawa guri daya idanu kamar baya numfashi cikin saurinta ta karaso ta dafashi, kallonta dayayi ne yasata sakin ajiyan zuciya, tazauna gefenshi,
"My son am sorry kajee nasan auren nan bada son ranka akayi maka shiba, to amma kasani shi Allah haka yake lamarinsa kayita Addu ah Allah yasa,nana fatiman itace alheri a gareka"
Yousep cika kawai yake yana batsewa kamar ze fashe jiyake kamar ya kwala ihu,
"Mom why da dad zemin haka? sam bana kaunar banzar yarinyar can sam halayenta ba masu kyau bane makirace ko ganinta bana kaunar inyi a rayuwata mayya kawai"
Cikin sanyinta tace."kayi hakuri mana son! banason in karajin kana zaginta yau da gobe se Allah wata rana zaka sota zata zamto taura ruwarka"
"No mom wlh bazan taba son waccar abar bah koda wasa kuwa"
Tayi murmushi tace, "Son kenan, katuna fah lokacin da dad dinku ya aureni kalmar so bata taba shiga tsakaninmu bah,kuma yanzu kaga yadda muke nunawa junanmu soda kauna da kulawa, har Allah ya azurtamu daku, don haka kadena wasu magan ganuma don bakasan me Allah zeyi gaba bah"
"Mom kufa na mussam manne yaza ayi ki hada kanku da waccar mara class din ma don Allah kidena maganar ma yanzu donni bazan taba kaunartaba wlh"
"Kace wlh son rantsuwa fah kayi"
"Eh Allah mom bazan iya son kowace maceba tunda aka rabani da farin cikina"
"Son Allah yayi itace farin cikinka dama tunda Allah ya musanya maka da ita kaga zuwanka Adamawa abin alfaharine a gareka daga zuwa anbaka 'ya sukutun"
"Mom nayi dana sanin zuwa garin nan tabbas bazantaba mantawa da zuwansa bah ashe tsautsayine yakawoni cikinsa ashe iftila ei ne ze fadamin,"
Mikewa mom din tayi tana cewa," lallai son kayi nisa to ni bazan biye makaba haryanzu yarinta na ibarka,Allah yaganar dakai gaskiya" tayi ficewarta abinta tabarshi zaune yanata kun kuni.
Mimi tafiya take cikin sanda harta isa cikin bedroom din dasuke kwana,sauke ajiyan zuciya tayi dataga duk sunyi bacci tayi hamdala don kuwa tasan suka ganta ahaka bakaramar kunya zatajiba ita kanta tasan a birkice ta dawo sauri tayi tashige wanka tayi maza tafito tashirya ta daure gashin kanta data gama busar dashi yanzu, a kasa tayi shimfida tayi kwanciyar ta saboda yadda boobs dinta ke mata zafi bazata iya hawa bed bah su fama matasu, rigingine tayi a kwance idanunta nata tsiyayar hawaye sosai takejin haushin mujaheed yanzu komai daya faru tsakaninsu yake dawo mata gani take komai dayayi mata da mugunta yaringa hadawa abin nashi.
To shima mujaheed koda yashiga makwan cinnasu yata rar da muhammad zaune kan sallaya, koda shigarsa yasau baki galala yana masa kallon mamaki, hakanne yasa mujaheed cewa.
" To CCTV camera! wani munafin cinne yahanaka bacci?"
"Mujaheed kada kacemin seyanzu kadawo daga garden" muhammad yay maganar cikeda mamakin mujaheed da tuni yashige wanka abinshi,
Koda yafito a zaune yasamu muhammad kan bed yana rike da haba yana kare masa kallo yace.
"Babbar magana abin harya kaiga wanka,waishin mujaheed ina auren dole akayi maka harda zaka soma nunawa yarinya rashinta ido,baiwar Allah zatayi fama da jaraba a gurin nan kwazzababbe kawai"
Dariyace taso kwacewa mujaheed amma seya basar don yasan jira yake ya tofa kala ya hayayya ko masa, yanaji yakaraci babatunsa ya kwansa.
To asuba tagari mutan gidan fulani.
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 31 - 32
Bayan sallan ishah amare gaba daya angama shiryasu an cancada musu ado naman mamaki duka angama jidar kowa zuwa gurin dinner se amare ne kawai suka rage dukda irin kyawun da nana tayi fuskanta babu amrashi saboda halinda take ciki tunanin yousep kawai take don tasan baze zoba,meenal kuwa zalki kawai take sotake kawai taga waye wan nan mijin nata,mujaheed ne yafara kiran mimi tafito cikin yaukinta dukansu babu kawayensu bare a rakasu mimi bawasu kawaye, ita kuma meenal nadiya ce kuma tana can tana nata shirin,haka nana sam babu duriyar mardiyya kome yahana hallata oho! cikin shagala da kallonta mujaheed yabude mata mota ta shiga abinta shima yazauna sameer ne yayi driving nasu suka tafi,
Ba jumawa muhammad yakira meenal tafito kuwa da saurinta kamar zata tashi sama,sotake kawai taga dawa Allah ze hadata koda yabude mata motar saurin zura kanta tayi ciki sukayi gware kuwa yay saurin rike goshin nasa yana bude baki alamun yaji zafi, sam meenal bataji zafin bah saboda mamaki tayi turus tana kallonsa,
" Ya muhammad ina mijin nawa kuma?"
Tayi masa tambayar cikin mamaki.
Tsayawa yayi da danna gishin nasa yana mallonta kawai,wato yarin yar nan bata duba takaddar auren suba haryanzu kenan kuma ma duk invitation din da aka buga bata fahimtaba ko yaya kodan babu na daurin aurene? katse tunanin sa yayi yace.
"Ayya sorry sweet mijinki baze samu hallata bah ne yarokeni alfarma zan tafi dake yanzu"
"Lallai ma ya rainani wani irin aiki ne yake dashi dayafini? to wlh bazan yardaba ahaka kake cewa yana sona ya muhammad"
Meenal tayi maganar cikin jin haushi,shikuwa ganin zata bata masa lokacine yasa shi jawota jikinshi yana cewa
"To komeye kibari semun dawo sekiyi nizan ma kira miki shi"
Fahad abokinsa dake gaban mota sosai yake kunshe dariyar sa jin drama din tasu dayake haka yajasu suka tafi tanata ruwan baka ei,
Gida yarage saura nana kawai ita kadai kamar mayya hawaye tuni yasoma kwaranya ah idanunta gaba daya tasada kar da zuwan yousep tanata kallon time jikinta yana karayin sanyi se 9 da wasu mintina mah wayanta tafara ruri, jikinta na bari kuwa tadaga saboda ganin mekiran nata murya a sanyaye tace.
"Hello!"
" Fito mutafi"
Shine kawai abinda yousep yace da ita yakashe wayansa, jiki ba kwari tafito hannunta dauke da tissue tana dan gyara face dinta, nadiya tasamu a bayan mota suka gaisa san nan tabude gaba tashiga cikin ladabi ta gaisheshi ya amsa batare da ya kalletaba yaja mota suka tafi,inda zaka tabbatar da dole akawa yousep zuwa nan kananun kayane ajikin shi ba manya bah fuskar nan babu annuri ko kadan,har suka isa gurin kowa shiru kamar kurame bame cewa wani kala,
Abinda yaba yousep mamaki shine suna shiga MC yasoma koda su hakanne yasa nana rike masa hannu tamau har suka isa mazau ninsu kana yajanye hannunsa yanajin kamar yakama da wuta, auntie kuwa kufular duniya tayita inbanda harara babu abinda take antaya wa yousep jira kawai take a tashi a gurin tasameshi tayi masa wankin babban bargo don sosai taci alwashin cin mutum cin yousep yau,bakin ciki yataru yamata yawa harta rasa inda zata saka kanta kowa ya halkara banda daddy kuma yace mata yau ze dawo.
Cikin farin ciki da kwanciyar hankali gamida jin dadi suke shagalinsu batare da wata rashin da ah bah komai bisa tsari suke sha aninsu gurin taro yakeru kana gani zakasan na 'ya'yan wane da wana ne, meenal cika kawai take tana batsewa itama sotake kawai sukoma gida rashin mutumci kala kala ta tanadarwa mijin nan nata yau, sosai taji bata kaunar sama tunkan tagansa,
Su nana basu juma da isowa bah wata bakar mota itama tasawo kai cikin gurin ta parker, wasu kyawawan matasan samari ne suka fara fitowa daga cikin mota din wanda a shekaru bazasu wuce 14 years bah, kallo daya zakai musu kasan twins ne su saboda tsananin kamar dasukeyi da juna sunsha farar shadda tanata zuba kyalli sekayi musu kallon tsaf zaka ga kamanninsu da muhammad, daga gaban mota wata mata tafito dauke da diyar ta da bazata wuce shekara 6 bah zuwa 7 dukansu sunsha abaya an dau rolling tamkar larabawa, ( kai me karatu tsayawa fisalta kyan dasukayi bata lokacine)
Abin mamaki daga bangaren driver kuma daddy ne yafito cikin tashi shigar na al farma shima, hannun sa matar takama shikuma yarikewa yarinyar hannu ahaka suka nufi cikin gurin wadan nan samarin suna take musu baya gwanin sha awa,