Sashe 14
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Seyanzun tabude idanun ta ta kalleshi, haryanzun zuciyanta tana cikin rudani, cikin zubar hawaye tace." Dagaske yanzu kaine mijina? taya zan iya daukarka a matsayin miji? wlh bazan iyaba kunyarka nakeji, kaima kuma nasan kanajin nauyina koh?" tayi maganar kamar zata fashe da kuka tana hadiyar wani yawo daya tsaya mata saboda irin kallon da taga yana mata,kawai tarufe idanun ta tana shirin janye hannunsa daga habar ta abinda bata taba tsamma niba kuwa tajee saukar lips dinsa kan nata....
Ya ilahil alamin! cikin wani kalar yanayi meenal tazaro idanu waje jin abinda bata taba bah, kuma ga yayan ta mah 😂 muhammad yayi hakane da niyar ya share mata tantama sedai koda taushi da santsin lips dinta suka kwashe sa zuwa sararin samaniya 😂😂 besan yadda akai ya zarce ceba da aika aika!
Ya shagala da tsotse mata lips Allah yabata nasarar kwace bakinta, sam beji dadin hakanba ita kuwa jiki nata faman bari ta juya zata bar gurin,
Hannu biyu taji muhammad yasa yawa boobs dinta covering yahadata da jikinsa.
Cikin firgici ta dafe saman kirjin nata gami da jan zuciya tace.
" Nshiga uku!!
Yadda tayine yasa muhammad besan sanda yasaki dariya bah 😂😂 ya kwanto da kansa kan shoulder dinta,
Yana cewa.
" Yes my boobs! masha Allah haka nakeso su kasance dai dai ruwa dai dai tsaki inji bahaushe, my beautiful wife! look at my hands, boobs dinki dai dai da class din mijinki, Ya Allah nagode maka daka mallaka min farin cikina! tabbas ( RABON KWADO BAYA HAWA SAMA) Allah yayi ke tawace shiyasa yakare min ke har zuwa wan nan lokaci"
Muhammad yana maganar ne yana matsa mata boobs din nata wanda yana jiyo bugun zuciyan ta yadda ya tsananta,
Hakanne yasa shi tsayawa daga abinda yakeyi ya juyo da ita suna fuskantar juna sosai dariya taso kwace masa ganin yau bakin meenal yamutu ba surutu 😃, kamar tana gaban mutuwar ta yadda ta firgice jiki nata bari,
Cikin narkakkiyar muryasa yace." My wife bude idanunki ki kalleni" tunkan yakarasa maganar meenal tasoma girgiza masa kai alamun a ah,
" Sweetie banason haka! sam banason wan nan kunyar taki in dai muna tare, in ba hakaba kuma dakaina zanyi maganin tah kinji koh!"
Saurin daga masa kai tayi saboda yadda yay maganar, cikin muryan kuka tace" zan shiga ciki"
" Tom shikenan bude idanunki tukunnah," tana sauke ajiyan zuciya tabude idanunta sedai taki bari su hada ido sam, ganin yadda gaba daya ta tsure ne yasa shi sakinta, aikuwa tayi ciki da saurinta don batada kwarin yin gudu a yanzun,
Shikuma ya koma kan doguwan kujeran ya kwanta ya lumshe idanun sa saboda wani irin farin ciki ne na mussam man yaji yana ratsa shi yanajin wayansa tana ruri yamata banza saboda yasan mujaheed ne yake kiransa,
Meenal duk duniya yanzu babu wanda takejin kunya sama da ya muhammad din nata, dakyar take iya daga kafafunta saboda nauyin da sukayi mata, hannunta tasa ta dafe boobs dinta da takejin bakon lamari a garesu, gani takeyi tamkar mafarki takeyi abinda yamata haka takarasa parlour kamar wata sauna,
Sam bataga su hasana ba a parlour din saboda haka ne yasata haurawa sama, koda hawanta ne tasoma jiyo maganar Daddy a dakinshi da alamu bashi kadai bane bama kai tsaye tawuce bakin kofan nashi ta murda handle ta tura kofan tashiga a hankali, sedai kuma tayi arba da abinda batayi tsammani bah, ummin su mimi da iyalanta suna zaune dana safiyya dasu mummyn mujaheed dashi kanshi duka ita suka zubawa idanu,
" Meenal ina muhammad din? shifa Daddy yaketa jira tun dazu yake kiransa a waya" mujaheed yay mata tambayar yana me kafe ta da idanu ga dariyar dake cinsa ganin yadda meenal ta rumgumi boobs dinta sam ida nunsu yasa ta manatama a ina hannun ta yake,
Diriri cewa tayi takasa magana taname dana sanin shigowa wan nan dakin yanzun, yadda take fiddo idanu wajane yasa tabawa ' yan parlour din na daddy dariya....
TAKU A KULLUM NANA BMB
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 33 - 34
Hannunta safiyya takamo,tana murmushi tace.
"Dr maryam kinyi mamakin ganina araye koh!" kallonta auntie kawai takeyi cikin wani irin yanayi me wuyar fassarawa, tacigaba dacewa
" Kada kiyi mamaki saboda haka Allah yake al amuransa,idan kikaga mutum ya mutu to kwanan sane yakare a duniya, inada sauran numfashi aduniya,shiyasa duka zalintar rayuwata da kikayi Allah bedauki raina bah, kin zalinceni nida 'ya ta, to amma ba komai Allah shine zeyi mana sakayya duk da ban rikeki a zuciyata bah, kije nayafe miki"
Su muhammad suna mota sam babu wani batun amare kowa takai takai kowa yay hanyar sa ta zuwa gida,sameer da muhammad da mujaheed se fahad da twins mota daya suka hau zuwa gida,sunata hira abinsu gwanin sha awa cikin harshen turanci, mujaheed ne ya tambaye twins din ko sun iya hausa? sudukansu murmushi sukayi atare san nan me surutun yace.
" Ay hausa ma mukeyi agida bama magana da kowane yare se hausa daddy yahana yace se hausa yazauna abakin mu tukunna, kuma gashi Alhmdlh muna jinta sosai"
Majaheed yana gefen dayan mara surutun yace. "Kaikuwa kafi dan uwanka surutu tunda muka shigo motar nan kaine kake ta magana shikuwa sedai murmushi,wai waye hassan waye usain ne acikinku"
Murmushi me surutun ya kana yace.
" Nine hassan, shi kuma usain, amma fah dukda nagaya muku muna sauka zamu kara hade muku,
Murmushi muhammad yay yace.
" To hasan kaine dai narike yanzu ko, kai kuma mujaheed seka kulada usain," dariya hassan din yayi yace "nidai ay nagaya maka babban yaya kuma kabari muje gidan ka gani"
Kwantar da kansa yayi kan kafadar ta muhammad murya a slow yace." Ya muhammad kullum burinmu shine Allah yakawo wan nan lokacin bikin naku koda yaushe bamuda abin magana se bikinku,kuma inason dama ka koyamin chinan ci don inso"
Sameer dake gaban mota ya sa dariya jin furicin na kanin muhammad juyowa yayi yace.
" Lallai jini baya karya kun tabbata kannen meenal sarkin saurutu da kato bara,kada kadamu in kanaso mah har gurin (get lie ) da ( jaki chan) seya kaika, donyana yawan kai musu ziyara sosai"
Girgiza kai muhammad yay jin wani salon iskaci gurin sameer.
" Kaifa bakada kirki, kuma yace mana yanason zuwa tsaf zan kaishi ay"
Dariya mujaheed yake yana " ay dama zaka koma China kodan kataho mana da second lady"
Zaro idanu hassan yay yace "badai yayar mu za aywa kishiya abah"
" Kai kama karaji " mujaheed yay maganar cikin zolaya,
Tura baki yay yakalli muhammad wanda ya lumsh idanunsa yana cije baki, saboda baze iya biyewa mujaheed bah yanzun su raba hali agaban kannen su jira kawai yake sukai gida,
" Gaskiya babban yaya bazamu yarda aiwa yayar mu kishiya bah sabo...Toshe masa baki muhammad yay yace " is ok bari mukarasa gida tukunna"
Tun a mota general yake saukewa yousep kwandon masifa sabida irin shigar dayayi yaje gun abib yabata masa rai sosai,shikuma fuska kamar zata fashe don kumburi.
Koda suka isa gida auntie itace tafara fitowa daga cikin mota din har hada hanya take saboda bata ganima sosai tahaye sama kai tsaye babu wanda ta saurara dukda kowa ya lura da halin da take ciki babu lpy haka taje tasakama kofanta key tabarshi ajiki,
Su safiyya kuwa kamar za ah cinye su gida yakara kaca mewa ana maida yanda akayi duka ' yan uwan auntie babu wanda yake wal wala fuskar kowa a daure take kallon tara saura kwata kawai suke antayawa 'yan adamawa,
Matar yayan auntie harta gaji da buga mata kofa ta dawo tazauna.
SU hassan koda sukayi arba da twins kannen hasana sukayi ram dasu suna cikin fira yaji an kirata da hasana da mamaki ya kalleta, yace " sister ina taki 'yar uwar take?"
Murmushi hasana tayi masa tace" sister na ta rasu tun muna 3 years ma"
Tausayine ya bayyana a fuskarsu hassan din yace " Allah yajikanta itama kanwar mu nabiha tata sister din nawal Allah yay mata rasuwa tunkan a yaye su ma"
Hasana ta jinjina kai tace" Allah sarki"
Matsowa kusa da ita hassan yayi yace. " my sister zaki koya mana fulatanci?"
" Meze hana sena koya muku, amma auntie safiyya bata taba koya muku bah duk wannan lokacin"
Tabe baki hassan yay yace " inafa ay daddy hausa kawai yadage muka koya,kuma ay bamisan ta iya fulatan ciba harshi daddy din, seda sukazo adamawa tukunna yaga abin mamaki"
Suna cikin hira hassan yaji an rike masa hannu, koda yajuyo yaga meenal ce zaune gefenshi tana zubar hawaye, saurin karkatowa yayi gareta yarike mata hannu dakyau cikin damuwa yace.
" Yaya meyake faruwa ne?"
Cikin muryar kuka tace." nakasa yaddar ma kaina da wannan abubuwan dasuke faruwa, shin meyasa mahaifiyata da daddy zasuyi min haka? narayu batare da soyayyar mahaifiya bah"
Zama usain yayi gefenta yana share mata hawayen yace. " An sorry sister ni nasan irin zafinda kikeji a yanzu,ki kwanzar da hankalinki daddy zai miki bayni komai kada kiga laifin mahaifiyar mu, auntien ki itace ta haddasa duk wani abu dayake faruwa, haryanzun mommyn mu batada cikakkiyar lpy, kullum tanayin kuka akan rayuwarki tana begenki burinta itama be wuce wan nan ranar bah dazata halacci taron bikin ku keda ya muhammad, tunda ga ranar da akai muku aure ta dukufa tana addu ah Allah yakare ku daga sharrin makiya yasanya albarka a rayuwar auren ku keda ya muhammad"
Tunda usain yasoma ambaton muhammad tasoma dena fahimta, tsaida shi tayi tace.
" Wai shima ya muhammad kana nufin yayi aure ne?"
Kowa poster yay yana kallon meenal da mamaki,
" To wai yayarmu idan kina nufin bakisan ya muhammad shine mijin kiba?" hasan yay mata tambayar cike da mamaki.
Wata irin zabura meenal tayi tamike tana galla masa harara alamun karya yake,
Dariya hasana tayi tana rike baki tace " babbar magana "
Ya ilahil alamin! cikin wani kalar yanayi meenal tazaro idanu waje jin abinda bata taba bah, kuma ga yayan ta mah 😂 muhammad yayi hakane da niyar ya share mata tantama sedai koda taushi da santsin lips dinta suka kwashe sa zuwa sararin samaniya 😂😂 besan yadda akai ya zarce ceba da aika aika!
Ya shagala da tsotse mata lips Allah yabata nasarar kwace bakinta, sam beji dadin hakanba ita kuwa jiki nata faman bari ta juya zata bar gurin,
Hannu biyu taji muhammad yasa yawa boobs dinta covering yahadata da jikinsa.
Cikin firgici ta dafe saman kirjin nata gami da jan zuciya tace.
" Nshiga uku!!
Yadda tayine yasa muhammad besan sanda yasaki dariya bah 😂😂 ya kwanto da kansa kan shoulder dinta,
Yana cewa.
" Yes my boobs! masha Allah haka nakeso su kasance dai dai ruwa dai dai tsaki inji bahaushe, my beautiful wife! look at my hands, boobs dinki dai dai da class din mijinki, Ya Allah nagode maka daka mallaka min farin cikina! tabbas ( RABON KWADO BAYA HAWA SAMA) Allah yayi ke tawace shiyasa yakare min ke har zuwa wan nan lokaci"
Muhammad yana maganar ne yana matsa mata boobs din nata wanda yana jiyo bugun zuciyan ta yadda ya tsananta,
Hakanne yasa shi tsayawa daga abinda yakeyi ya juyo da ita suna fuskantar juna sosai dariya taso kwace masa ganin yau bakin meenal yamutu ba surutu 😃, kamar tana gaban mutuwar ta yadda ta firgice jiki nata bari,
Cikin narkakkiyar muryasa yace." My wife bude idanunki ki kalleni" tunkan yakarasa maganar meenal tasoma girgiza masa kai alamun a ah,
" Sweetie banason haka! sam banason wan nan kunyar taki in dai muna tare, in ba hakaba kuma dakaina zanyi maganin tah kinji koh!"
Saurin daga masa kai tayi saboda yadda yay maganar, cikin muryan kuka tace" zan shiga ciki"
" Tom shikenan bude idanunki tukunnah," tana sauke ajiyan zuciya tabude idanunta sedai taki bari su hada ido sam, ganin yadda gaba daya ta tsure ne yasa shi sakinta, aikuwa tayi ciki da saurinta don batada kwarin yin gudu a yanzun,
Shikuma ya koma kan doguwan kujeran ya kwanta ya lumshe idanun sa saboda wani irin farin ciki ne na mussam man yaji yana ratsa shi yanajin wayansa tana ruri yamata banza saboda yasan mujaheed ne yake kiransa,
Meenal duk duniya yanzu babu wanda takejin kunya sama da ya muhammad din nata, dakyar take iya daga kafafunta saboda nauyin da sukayi mata, hannunta tasa ta dafe boobs dinta da takejin bakon lamari a garesu, gani takeyi tamkar mafarki takeyi abinda yamata haka takarasa parlour kamar wata sauna,
Sam bataga su hasana ba a parlour din saboda haka ne yasata haurawa sama, koda hawanta ne tasoma jiyo maganar Daddy a dakinshi da alamu bashi kadai bane bama kai tsaye tawuce bakin kofan nashi ta murda handle ta tura kofan tashiga a hankali, sedai kuma tayi arba da abinda batayi tsammani bah, ummin su mimi da iyalanta suna zaune dana safiyya dasu mummyn mujaheed dashi kanshi duka ita suka zubawa idanu,
" Meenal ina muhammad din? shifa Daddy yaketa jira tun dazu yake kiransa a waya" mujaheed yay mata tambayar yana me kafe ta da idanu ga dariyar dake cinsa ganin yadda meenal ta rumgumi boobs dinta sam ida nunsu yasa ta manatama a ina hannun ta yake,
Diriri cewa tayi takasa magana taname dana sanin shigowa wan nan dakin yanzun, yadda take fiddo idanu wajane yasa tabawa ' yan parlour din na daddy dariya....
TAKU A KULLUM NANA BMB
08147110349
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!!
BOOK 3
NA NANA BMB
GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION
{ Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah }
page 33 - 34
Hannunta safiyya takamo,tana murmushi tace.
"Dr maryam kinyi mamakin ganina araye koh!" kallonta auntie kawai takeyi cikin wani irin yanayi me wuyar fassarawa, tacigaba dacewa
" Kada kiyi mamaki saboda haka Allah yake al amuransa,idan kikaga mutum ya mutu to kwanan sane yakare a duniya, inada sauran numfashi aduniya,shiyasa duka zalintar rayuwata da kikayi Allah bedauki raina bah, kin zalinceni nida 'ya ta, to amma ba komai Allah shine zeyi mana sakayya duk da ban rikeki a zuciyata bah, kije nayafe miki"
Su muhammad suna mota sam babu wani batun amare kowa takai takai kowa yay hanyar sa ta zuwa gida,sameer da muhammad da mujaheed se fahad da twins mota daya suka hau zuwa gida,sunata hira abinsu gwanin sha awa cikin harshen turanci, mujaheed ne ya tambaye twins din ko sun iya hausa? sudukansu murmushi sukayi atare san nan me surutun yace.
" Ay hausa ma mukeyi agida bama magana da kowane yare se hausa daddy yahana yace se hausa yazauna abakin mu tukunna, kuma gashi Alhmdlh muna jinta sosai"
Majaheed yana gefen dayan mara surutun yace. "Kaikuwa kafi dan uwanka surutu tunda muka shigo motar nan kaine kake ta magana shikuwa sedai murmushi,wai waye hassan waye usain ne acikinku"
Murmushi me surutun ya kana yace.
" Nine hassan, shi kuma usain, amma fah dukda nagaya muku muna sauka zamu kara hade muku,
Murmushi muhammad yay yace.
" To hasan kaine dai narike yanzu ko, kai kuma mujaheed seka kulada usain," dariya hassan din yayi yace "nidai ay nagaya maka babban yaya kuma kabari muje gidan ka gani"
Kwantar da kansa yayi kan kafadar ta muhammad murya a slow yace." Ya muhammad kullum burinmu shine Allah yakawo wan nan lokacin bikin naku koda yaushe bamuda abin magana se bikinku,kuma inason dama ka koyamin chinan ci don inso"
Sameer dake gaban mota ya sa dariya jin furicin na kanin muhammad juyowa yayi yace.
" Lallai jini baya karya kun tabbata kannen meenal sarkin saurutu da kato bara,kada kadamu in kanaso mah har gurin (get lie ) da ( jaki chan) seya kaika, donyana yawan kai musu ziyara sosai"
Girgiza kai muhammad yay jin wani salon iskaci gurin sameer.
" Kaifa bakada kirki, kuma yace mana yanason zuwa tsaf zan kaishi ay"
Dariya mujaheed yake yana " ay dama zaka koma China kodan kataho mana da second lady"
Zaro idanu hassan yay yace "badai yayar mu za aywa kishiya abah"
" Kai kama karaji " mujaheed yay maganar cikin zolaya,
Tura baki yay yakalli muhammad wanda ya lumsh idanunsa yana cije baki, saboda baze iya biyewa mujaheed bah yanzun su raba hali agaban kannen su jira kawai yake sukai gida,
" Gaskiya babban yaya bazamu yarda aiwa yayar mu kishiya bah sabo...Toshe masa baki muhammad yay yace " is ok bari mukarasa gida tukunna"
Tun a mota general yake saukewa yousep kwandon masifa sabida irin shigar dayayi yaje gun abib yabata masa rai sosai,shikuma fuska kamar zata fashe don kumburi.
Koda suka isa gida auntie itace tafara fitowa daga cikin mota din har hada hanya take saboda bata ganima sosai tahaye sama kai tsaye babu wanda ta saurara dukda kowa ya lura da halin da take ciki babu lpy haka taje tasakama kofanta key tabarshi ajiki,
Su safiyya kuwa kamar za ah cinye su gida yakara kaca mewa ana maida yanda akayi duka ' yan uwan auntie babu wanda yake wal wala fuskar kowa a daure take kallon tara saura kwata kawai suke antayawa 'yan adamawa,
Matar yayan auntie harta gaji da buga mata kofa ta dawo tazauna.
SU hassan koda sukayi arba da twins kannen hasana sukayi ram dasu suna cikin fira yaji an kirata da hasana da mamaki ya kalleta, yace " sister ina taki 'yar uwar take?"
Murmushi hasana tayi masa tace" sister na ta rasu tun muna 3 years ma"
Tausayine ya bayyana a fuskarsu hassan din yace " Allah yajikanta itama kanwar mu nabiha tata sister din nawal Allah yay mata rasuwa tunkan a yaye su ma"
Hasana ta jinjina kai tace" Allah sarki"
Matsowa kusa da ita hassan yayi yace. " my sister zaki koya mana fulatanci?"
" Meze hana sena koya muku, amma auntie safiyya bata taba koya muku bah duk wannan lokacin"
Tabe baki hassan yay yace " inafa ay daddy hausa kawai yadage muka koya,kuma ay bamisan ta iya fulatan ciba harshi daddy din, seda sukazo adamawa tukunna yaga abin mamaki"
Suna cikin hira hassan yaji an rike masa hannu, koda yajuyo yaga meenal ce zaune gefenshi tana zubar hawaye, saurin karkatowa yayi gareta yarike mata hannu dakyau cikin damuwa yace.
" Yaya meyake faruwa ne?"
Cikin muryar kuka tace." nakasa yaddar ma kaina da wannan abubuwan dasuke faruwa, shin meyasa mahaifiyata da daddy zasuyi min haka? narayu batare da soyayyar mahaifiya bah"
Zama usain yayi gefenta yana share mata hawayen yace. " An sorry sister ni nasan irin zafinda kikeji a yanzu,ki kwanzar da hankalinki daddy zai miki bayni komai kada kiga laifin mahaifiyar mu, auntien ki itace ta haddasa duk wani abu dayake faruwa, haryanzun mommyn mu batada cikakkiyar lpy, kullum tanayin kuka akan rayuwarki tana begenki burinta itama be wuce wan nan ranar bah dazata halacci taron bikin ku keda ya muhammad, tunda ga ranar da akai muku aure ta dukufa tana addu ah Allah yakare ku daga sharrin makiya yasanya albarka a rayuwar auren ku keda ya muhammad"
Tunda usain yasoma ambaton muhammad tasoma dena fahimta, tsaida shi tayi tace.
" Wai shima ya muhammad kana nufin yayi aure ne?"
Kowa poster yay yana kallon meenal da mamaki,
" To wai yayarmu idan kina nufin bakisan ya muhammad shine mijin kiba?" hasan yay mata tambayar cike da mamaki.
Wata irin zabura meenal tayi tamike tana galla masa harara alamun karya yake,
Dariya hasana tayi tana rike baki tace " babbar magana "