Sashe 1
Rabon Kwado Part 3 Complete Hausa Novel · about 4 min read
[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: 🤍💞🤍💞
RABON KWADO....
BOOK 3
💕💕💕💕💕
NA NANA BMB.
💞💞💞💞
BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM.
🤍❤️🤍❤️
page 1 -2
Shirune yakasance a parlour din domin kowa dahalinda yashiga cikin yanayi me tsanani mummy tace shin yaya menene wannan dalili dazesa kahana mujaheed auren meenal?
Shiru be tankataba,
Muhammad cikin wani yanayi yataso shima yazauna gefen mujaheed wanda yakejinshi kamar ba aduniyaba saboda tsananin tashin hankalinda yashiga,murya a raunane muhammad yace daddy kayi hakuri katallafawa farin cikinsu kada kayi musu haka suna kaunar juna daddy tunda yafara maganar daddy yake zuba masa wata muguwan harara.
Ganin daddy bazeyi magana bane yasashi kama hannuwansa yana cewa ina rokonka daddy kada kayi haka na tabbatar mujaheed zebata farin ciki har karshen rayuwarta,
Cikin tsawa daddy yace, MUHAMMAD KAENE MIJIN MEENAL!karigada kazamo miji agareta mijibincinta arayuwa!
To me karatu kowa poster yay a cikin parlour dinnan nepa din kowa seda tadauki, shikuwa mujaheed hannu biyu yasa yadafe kirjinsa saitin heart dinsa yana kallon daddy cikin firgita,
Galala da baki muhammad yace daddy kamar yaya? banganeba kamanta ni yayan meenal ne?
No muhammad yau komae zezo karshe tunda haka tafaru kacire wannan aranka daga yau domin kae mijine agareta,
Wata irin mikewa auntie tayi cikin firgici tace " WHAT" daddyn muhammad kasan mekakeson aikatawa kuwa? daddy beko kalletaba, Inna tafara salati tana sallallami yanzu dannan saboda danka zaka hana mujaheed yarinyar nan wani irin haline wannan kuma kake shirin daukarwa kanka?
Mikewa yayi yacewa da inna ina zuwa yanzu,
Koda yahaura sama befi yan mintinaba yasauko daukeda wani dan box me kyau yazo yazauna zuciyan auntie jitake kamar zata faso waje saboda tsananin bugun datakeyi mata,
Yar akwatun yabude yaciri wato farar takadda aciki yabudeta koda zefara karantawa seda yadago yakalli kowa yaga yadda suka maidashi TV kae tsaye yasoma cewa..
SHEKARA TA DUBU BIYU DA SHA UKU GA WATAN BAKWAI RANAR JUMA AH DUNMIN AL UMMAH SUKA SHAIDA DAURIN AUREN MUHAMMAD DA AMINA BISA SADAKI DUBU HAMSIN A BABBAN MASALLACIN JUMA AH, LIMAMIN MASALLACIN MALAM SHEHU IBRAHIM SHINE YAJAGORANCI WANNAN AUREN, ALLAH UBANGIJI YASANYA ALBARKA ARAYUWAR AURENSU.
Jisukae yaraf mimi tayanke jiki tafadi asume itakuwa auntie tundaga zsaye tayi zaman dabaro saboda tashin hankali mummy ce tayi gun mimi tana salati itada innah itakuwa nana saboda rudu batabi takan mimin bah ta isa gaban daddy tana cewa yanzu daddy duk wannan shekarun meenal tanada aure kenan?
Daddy be kulataba sema ruwa daya dauka ya guntsa abakinsa yaje yasoma fesawa mimi ahankali kuwa taja wani dogon numfashi tasoma bude idanunta tana wani marayan kuka mikar da ita daddy yayi yakamata yaje yazaunar da ita gefen muhammad wanda shida mujaheed dukansu sunyi suman zaune, kudi yaciri cikin akwatun yadanka mata yace meenal ga sadakinki nan daga rana irin ta yau muhammad mijine agareki wanda badon komae nahada auren nan nakuba sedan nawanke zargin da wasu mutane sukemin akanki.
jada baya mujaheed yafara yana girgiza kae yana karanto duk addu ah datazo bakinsa ba abinda yake tunawa se abinda ya aikatawa mimi a garden din gidansu, mimi na kuka tace daddy taya aure ze hallata tsakanina da yayana meyake shirin faruwane? kafin tarufe baki shima mujaheed yasome ya mimmike akayi kanshi shima se ruwa ake antaya masa amma ba alamun motsi atare dashi daddy yace sukamashi atafi hospital muhammad dukda jikinshi yana rawa haka yatemaka akasa mujaheed a mota mummy tanata kuka haka mimi a sukwane muhammad yaja motan suka tafi,
auntie tana zaune takasa ko motsi se nanace takula da halinda take ciki ta isa gareta tariketa tana girgizata auntie menene yasameki sam bata fahimtar me nana kematama,
Kallonsh mimi kawae take gaba daya al amarinnan ya cukwi kwiye mata kwanya hawayene keta ambaliya a idanunta tabbas tana cikin tsaka me wuya gaskiya takusa yin halinta cikin zuciyanta tana cemewa meenal kina cikin wani hali kina kaunar yousep sedae ayanzu kedashi sedae kallo daga nesa, koda muhammad yafado mata arae kukanta yakara kwacewa cikin zuci tana cewa nashiga ukuna ni mimi yazanyi da wannan bawan allah wata zuciyan tana cemata kawae ki gudu gidanku kome ze faru yafaru....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
RABON KWADO....
BOOK 3
💕💕💕💕💕
NA NANA BMB.
💞💞💞💞
BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM.
🤍❤️🤍❤️
page 1 -2
Shirune yakasance a parlour din domin kowa dahalinda yashiga cikin yanayi me tsanani mummy tace shin yaya menene wannan dalili dazesa kahana mujaheed auren meenal?
Shiru be tankataba,
Muhammad cikin wani yanayi yataso shima yazauna gefen mujaheed wanda yakejinshi kamar ba aduniyaba saboda tsananin tashin hankalinda yashiga,murya a raunane muhammad yace daddy kayi hakuri katallafawa farin cikinsu kada kayi musu haka suna kaunar juna daddy tunda yafara maganar daddy yake zuba masa wata muguwan harara.
Ganin daddy bazeyi magana bane yasashi kama hannuwansa yana cewa ina rokonka daddy kada kayi haka na tabbatar mujaheed zebata farin ciki har karshen rayuwarta,
Cikin tsawa daddy yace, MUHAMMAD KAENE MIJIN MEENAL!karigada kazamo miji agareta mijibincinta arayuwa!
To me karatu kowa poster yay a cikin parlour dinnan nepa din kowa seda tadauki, shikuwa mujaheed hannu biyu yasa yadafe kirjinsa saitin heart dinsa yana kallon daddy cikin firgita,
Galala da baki muhammad yace daddy kamar yaya? banganeba kamanta ni yayan meenal ne?
No muhammad yau komae zezo karshe tunda haka tafaru kacire wannan aranka daga yau domin kae mijine agareta,
Wata irin mikewa auntie tayi cikin firgici tace " WHAT" daddyn muhammad kasan mekakeson aikatawa kuwa? daddy beko kalletaba, Inna tafara salati tana sallallami yanzu dannan saboda danka zaka hana mujaheed yarinyar nan wani irin haline wannan kuma kake shirin daukarwa kanka?
Mikewa yayi yacewa da inna ina zuwa yanzu,
Koda yahaura sama befi yan mintinaba yasauko daukeda wani dan box me kyau yazo yazauna zuciyan auntie jitake kamar zata faso waje saboda tsananin bugun datakeyi mata,
Yar akwatun yabude yaciri wato farar takadda aciki yabudeta koda zefara karantawa seda yadago yakalli kowa yaga yadda suka maidashi TV kae tsaye yasoma cewa..
SHEKARA TA DUBU BIYU DA SHA UKU GA WATAN BAKWAI RANAR JUMA AH DUNMIN AL UMMAH SUKA SHAIDA DAURIN AUREN MUHAMMAD DA AMINA BISA SADAKI DUBU HAMSIN A BABBAN MASALLACIN JUMA AH, LIMAMIN MASALLACIN MALAM SHEHU IBRAHIM SHINE YAJAGORANCI WANNAN AUREN, ALLAH UBANGIJI YASANYA ALBARKA ARAYUWAR AURENSU.
Jisukae yaraf mimi tayanke jiki tafadi asume itakuwa auntie tundaga zsaye tayi zaman dabaro saboda tashin hankali mummy ce tayi gun mimi tana salati itada innah itakuwa nana saboda rudu batabi takan mimin bah ta isa gaban daddy tana cewa yanzu daddy duk wannan shekarun meenal tanada aure kenan?
Daddy be kulataba sema ruwa daya dauka ya guntsa abakinsa yaje yasoma fesawa mimi ahankali kuwa taja wani dogon numfashi tasoma bude idanunta tana wani marayan kuka mikar da ita daddy yayi yakamata yaje yazaunar da ita gefen muhammad wanda shida mujaheed dukansu sunyi suman zaune, kudi yaciri cikin akwatun yadanka mata yace meenal ga sadakinki nan daga rana irin ta yau muhammad mijine agareki wanda badon komae nahada auren nan nakuba sedan nawanke zargin da wasu mutane sukemin akanki.
jada baya mujaheed yafara yana girgiza kae yana karanto duk addu ah datazo bakinsa ba abinda yake tunawa se abinda ya aikatawa mimi a garden din gidansu, mimi na kuka tace daddy taya aure ze hallata tsakanina da yayana meyake shirin faruwane? kafin tarufe baki shima mujaheed yasome ya mimmike akayi kanshi shima se ruwa ake antaya masa amma ba alamun motsi atare dashi daddy yace sukamashi atafi hospital muhammad dukda jikinshi yana rawa haka yatemaka akasa mujaheed a mota mummy tanata kuka haka mimi a sukwane muhammad yaja motan suka tafi,
auntie tana zaune takasa ko motsi se nanace takula da halinda take ciki ta isa gareta tariketa tana girgizata auntie menene yasameki sam bata fahimtar me nana kematama,
Kallonsh mimi kawae take gaba daya al amarinnan ya cukwi kwiye mata kwanya hawayene keta ambaliya a idanunta tabbas tana cikin tsaka me wuya gaskiya takusa yin halinta cikin zuciyanta tana cemewa meenal kina cikin wani hali kina kaunar yousep sedae ayanzu kedashi sedae kallo daga nesa, koda muhammad yafado mata arae kukanta yakara kwacewa cikin zuci tana cewa nashiga ukuna ni mimi yazanyi da wannan bawan allah wata zuciyan tana cemata kawae ki gudu gidanku kome ze faru yafaru....
TAKU A KULLUM NANA BMB.