Sashe 19
Rabon Kwado Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
page 40
Tunda gari yawaye ake girki da soye soye kala kala su mardy dama sammakon zuwa akayi don tarbar masoyi 😄harda nadiya sedae mimi tayi lake da ita kamar wadda akacewa yaune ranar mutuwarki sam batada kuzari ganin yanayinne nata yasa daddy cewa meenal meke damunkine naga baka murna sam da dawowar yayan naki mummy tace nima dae abinda nagani kenan shiyanacan yana allah allah yadawo yaganta ita ko ajikinta itadae mimi murmushine nata daddy yana kulada yadda mimi take shigewa mujaheed haka shima yake mata to sedae yana daurewane baya nunawa,daddy da daddyn mujaheed ne suka tafi airport din se mujaheed dake driven dinsu,
Koda sukayi harba da muhammad suduka se suka sau baki suna kallon shi kamar shashashu harya karaso garesu cikin tafiyarsa nakasaeta sumar kannan nasa tanata zuba kyalli skin dinshi kamar zaka taba jini yafito yaji hutu yay kubul bul dashi dariya sosae yaringayi harda rike ciki ganin irin kallonda suke masa sannan yace tunda babu wanda zeyi welcoming dina mutafi gida se a time din mujaheed yasaki ihu harda tsallensa ya rungumesa yana zuba masa shakiyancinsa dagowa yayi yanadan yamutsa fuska yace yana gannka kae kadae ina sirikar tamu muhammad yakaemasa duka yazille shige mota yana dariya gaisawa sukayi dasu daddy suma sunata zolayansa suka shiga mota yabankawa mujaheed harara yace kada kadamu indae sirikace zamuje kataho da ita baseka damemuba, shidae mujaheed yay murmushi yaja motan sukatafi gida azuciyanshi yana cewa yau zakaji komae sha kuruminka,
Cikin tsananin farin ciki nana tafara tarbar yayan nata ta rungume tana cewa wayyo allah ha ya muhammad haka ka dawo sam hankalinshi baya kanta mimi kawae yazubawa idanu wadda tayi masa sannu dazuwa cikin sanyinta, tuni auntie ta hassala tace kinata zumudinshi bayanshi batake yake bama se alaokacin yadagota yana fara ah yace nana enyee girma yakaru haka aka zama manya dafatan nasameku lpy cikin jin kunya nana tasunkuyar dakanta yagaishe da auntie da mummy su mardy anata kwarkwasa da iyayi aka gaisa harda wani gift donneman suna gurin kakannin nasu yakarasa cikin jin dadi yana cewa oh baba ashe darabon zandawo nasameka nazaci zaka karasa ay kafin nadawo baba yace allah kahadamu da jikokin zamani se du ah ei to mujaheed ma yayi yakyaleni kaema saura kae muhammad yace hajiya inna kedama ay tamuce ba abinda zamuce sedae allah yaja kwana, daddy yace to seme donkayiwa inna ita kadae 'yan amin sun ansa hardashi kuma kakiyayeni shida mujaheed sukasa dariya baba yace barni dasu nine daedae dasu wlh mimi nagefe tazuba musu ido ta lula duniyar tunani daddy yace meenal zonan, jiki asanyaye tamike ta isa inda yake ta tsugunna yace menene yahadaki da yayanki?shiru ba amsa seda yakuma maemaita mata tambayar sannan tace babu komae dadd y kaenane yake saramin shiyasa sam muhammad bekara kallon inda takeba tunda tazauna seyanzu da daddy yake mata magana meenal nazaci idan muhammad yadawo zaki warware to sekuma naga kinfi takurama kifadamin gaskiyar abinda ke damunki, muhammad ne yace daddy ka kyaleta kawae ay bataso dawowata gidanba se alokacin tadago tana zubar hawaye koda taga irin hararan dayake zuba mata seta maida kanta kasa mujaheed yazo zekama mata hannu daddy cikin fada yace menene haka mujaheed koma gurinka kazauna shima jiki a sanyaye yakoma yazauna yana karayin mamakin daddy tafi daki meenal ki kwanta kihuta kinji tunda bakyason hayaniya ay zuciyan mimi kal da farin ciki tamike dasaurinta tahaura sama muhammad yabita da kallo yana murmushin mugunta bajuma sega yayan auntie shima da iyalansa 'ya'yansa 'yan mata sewani yauki ake ana yanga gurinsu muhammad hakan bakaramin bakanta ran mardy yayba suduka sukaci abinci aka koshi akayi hira nayaushe gamo, koda suka dawo daga sallan la asar mujaheed yajashi daki shikuma yasoma cirewa kayanshi ze shiga wanka mujaheed yace muhammad daddy inyay min wani abu kan meenal inayin mamaki sam bayason narabeta kuma gashi itace abar kaunata adum duniyar nan ita kadaece macen danakeso kuma nakefatan rayuwa da ita har abada tsayawa muhammad yay da daure towel dinda yake a kugu jin kalaman namujaheed yake suna dukan kunnensa....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB
page 41- 42
Tsaiwa ce ta gagari muhammad yanemi gefen bed yazauna yana kallon mujaheed yace shin mujaheed meenal tasan kana sontane?wani kallo mujaheed yay masa yana murmushi tunyaushe nawuce gurin soyayyafa mukeda meenal fiyeda yadda kake tsammani, cikin mamaki muhammad yace shin mujaheed yaushe duk akae hakan bansaniba meenal koda wasa bata taba gayaminba, mujaheed yace mun boye soyayyarmune ga kowa sekadawo zamu baiyanata sabida mahimmancin da kake dashi agurin meenal, muhammad ya jinjina kae yace muhammad baka ganin yanzu meenal bata daukeni abakin komaeba yanzu, gyara zama mujaheed yay yace inason ka gayamin dama pls muhammad meyasa kakewa meenal hakane yanzu? mikewa yay yashiga bathroom yana cewa ita zaka tambaya tabaka amsa yarufo kofa abinsa mujaheed yabisa da kallo,
Sakarwa kansa ruwa muhammad yay yadafa bango sosae ya lula duniyar tunani tabbas jin furucin mujaheed dayayi yanzu yakara tabbatarwa dakansa ba meenal bace wannan shin meyake faruwane haka wacece wannan ne? tabbas akwae babban al amarin dake faruwa shin ina meenal dinshi takene yasan baze yaudari zuciyansaba yana tsananin kaunar meenal amma dole yaboye nashi son saboda yadda ta daukeshi uwa daya uba daya yayanta dukda idan yayi shiru yasan ze cuci zuciyansa, yajima a ciki yana nemarwa kansa mafita dason gano gaskiya amma abin ya gagareshi haka yafito sam yarasa walwala dukda abokansu dasuka hallara sam hankalinshi baya gunsu,
Koda daddare bayan sallan ishah suna bedroom yanajin mujaheed yadda suke waya da mimi yashaida masa cewar su hadu da garden yana zaune mujaheed din yay wanka yashirya yafita, muhammad yanata zagaye dakin yarasa nutsuwa tunda mujaheed din yafita, kasa jurewa yayi shima yanufi garden din kallo daya yamusu yasan sunyi nisa a love amma kuma mimi tana hangoshi annurin fuskarta yadauke zujiyanta tafara lugude, yana karasowa yazauna gefenta yana kallonta yay smile yace mujaheed pls dan bamu guri muyi magana ta fahimta nida,mujaheed be kawo komaeba sema dadi dayaji don bayason abinda muhammad kewa mimi, fitsarine kawae mimi bataiba don tsoro wani irin gumine yasoma tsatstsafo mata mujaheed yana mikewa ta mike itama zata bishi ya rike mata hannu yadawo da ita mazauninta kuma yaki sakar mata hannu kanta akasa shima yana yimata kallon kurrillah yana nazartarta, meenal yakira sunanta, tayi masa shiru yakara kiran sunan nata muryanta narawa tace na am, dago ki kalleni mana mimi daurewa tayi tayi tamaza tadago sedae takasa kallon kwayar idanunsa menene a tsakaninki da mujaheed?tayi masa shiru, badake nakeba, yana sonane, ke kumafa?kanta a sunkuye tace inasonshi nima ina kaunarsa dayawa, muhammad ya jinjina kae yace good, ina ajiyata dana baki bafin natafi China?sosae yake ganin gumi yadda yake fimata wuya daga cikin gashinta saboda yadda yake magana ba alamun wasa afuskarsa, idanunta nazubar hawaye tace tananan,koda yaji haka seya saki murmushin mugunta yace maganar dakikace zaki gayaminfa sena idan nadawo ina saurarenki yanzu,mimi tadanyi shiru sannan tace dama maganar ya mujaheed ne zangaya maka muna soyayyane,ok yanzu ke kin iya soyayyane kinsan yadda take? dukda halinda mimi take ciki furucinsa seda yasa tasaki murmushi hakan kuwa yawa muhammad dadi yakara ganin wata shedar,batae tsammaniba taji yarike mata hannuwa yana murzawa cikin nashi cikin jin tsoro tadago tana kallonsa se sannan yaji yadda jikinta yake rawa, kasa jurewa kallonsa tayi tasunkuyar dakae tana hawaye, yasauke ajiyan zuciya yakara matse hannunta cikin kakkausar murya yace banason raininin hanakli zaki iya rainawa kowa hankali amma bandani kafin kowa yafahimci wacece ke inason yanzu kifadamin asalinki kifadamin abinda yake faruwa kuma shin ina kika kaemin meenal ditane kamar kowa yamakance kowa yaki fahimtar bake bace meenal banason muyi rigima dake yanzu kifadamin ko waceceke,mimi ji take kamar kasa tabude tashige ciki, murya tana rawa tace nice meen.....
yatsansa yadora akan bakinta yace karmuyi haka kada kiyimin gaddama wannan al amarin yadauremin kae, zakiyimin bayani tasauki ko kuwa,kukan da mimi takerikewa ne yakufce mata tamike zata ruga ya kuma fincikota ta dawo tazauna cikin shashhseka tace wae meyasa yaya kakemin haka kawae saboda nacanza kace bani bace mimi banason haka karabu dani, sosae muhammad ransa yabaci daganin raenin hankalinda ake shirin yimasa, kafansa yasa yatake mata yatsun kafarta tasaki kara cikin zare idanu yace shut off malama kifadamin gaskiya konayi miki abinda yafi haka, cikin dakiya mimi tashare hawayenta tace nice meenal! muhammad yay murmushi yace ok tunda kece meenal inason gobe kafin su daddy mujaheed sutafi agaban kowa ki shaida musu cewar kinason mujaheed da aure idan dae kina sonsa tokiyi haka gobe, cikin sauri taga masa ya jinjina kae gud gal tashi kishiga ciki semun hadu goben koh! da gudunta nabara mimi tae cikin gida yabita da kallon mamaki al amarin nan yana matukar daure masa kae zuciyansa a cunkushe yarasa meyasa kowa yaki fahimtar abinda yake faruwa ne....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB.
Tunda gari yawaye ake girki da soye soye kala kala su mardy dama sammakon zuwa akayi don tarbar masoyi 😄harda nadiya sedae mimi tayi lake da ita kamar wadda akacewa yaune ranar mutuwarki sam batada kuzari ganin yanayinne nata yasa daddy cewa meenal meke damunkine naga baka murna sam da dawowar yayan naki mummy tace nima dae abinda nagani kenan shiyanacan yana allah allah yadawo yaganta ita ko ajikinta itadae mimi murmushine nata daddy yana kulada yadda mimi take shigewa mujaheed haka shima yake mata to sedae yana daurewane baya nunawa,daddy da daddyn mujaheed ne suka tafi airport din se mujaheed dake driven dinsu,
Koda sukayi harba da muhammad suduka se suka sau baki suna kallon shi kamar shashashu harya karaso garesu cikin tafiyarsa nakasaeta sumar kannan nasa tanata zuba kyalli skin dinshi kamar zaka taba jini yafito yaji hutu yay kubul bul dashi dariya sosae yaringayi harda rike ciki ganin irin kallonda suke masa sannan yace tunda babu wanda zeyi welcoming dina mutafi gida se a time din mujaheed yasaki ihu harda tsallensa ya rungumesa yana zuba masa shakiyancinsa dagowa yayi yanadan yamutsa fuska yace yana gannka kae kadae ina sirikar tamu muhammad yakaemasa duka yazille shige mota yana dariya gaisawa sukayi dasu daddy suma sunata zolayansa suka shiga mota yabankawa mujaheed harara yace kada kadamu indae sirikace zamuje kataho da ita baseka damemuba, shidae mujaheed yay murmushi yaja motan sukatafi gida azuciyanshi yana cewa yau zakaji komae sha kuruminka,
Cikin tsananin farin ciki nana tafara tarbar yayan nata ta rungume tana cewa wayyo allah ha ya muhammad haka ka dawo sam hankalinshi baya kanta mimi kawae yazubawa idanu wadda tayi masa sannu dazuwa cikin sanyinta, tuni auntie ta hassala tace kinata zumudinshi bayanshi batake yake bama se alaokacin yadagota yana fara ah yace nana enyee girma yakaru haka aka zama manya dafatan nasameku lpy cikin jin kunya nana tasunkuyar dakanta yagaishe da auntie da mummy su mardy anata kwarkwasa da iyayi aka gaisa harda wani gift donneman suna gurin kakannin nasu yakarasa cikin jin dadi yana cewa oh baba ashe darabon zandawo nasameka nazaci zaka karasa ay kafin nadawo baba yace allah kahadamu da jikokin zamani se du ah ei to mujaheed ma yayi yakyaleni kaema saura kae muhammad yace hajiya inna kedama ay tamuce ba abinda zamuce sedae allah yaja kwana, daddy yace to seme donkayiwa inna ita kadae 'yan amin sun ansa hardashi kuma kakiyayeni shida mujaheed sukasa dariya baba yace barni dasu nine daedae dasu wlh mimi nagefe tazuba musu ido ta lula duniyar tunani daddy yace meenal zonan, jiki asanyaye tamike ta isa inda yake ta tsugunna yace menene yahadaki da yayanki?shiru ba amsa seda yakuma maemaita mata tambayar sannan tace babu komae dadd y kaenane yake saramin shiyasa sam muhammad bekara kallon inda takeba tunda tazauna seyanzu da daddy yake mata magana meenal nazaci idan muhammad yadawo zaki warware to sekuma naga kinfi takurama kifadamin gaskiyar abinda ke damunki, muhammad ne yace daddy ka kyaleta kawae ay bataso dawowata gidanba se alokacin tadago tana zubar hawaye koda taga irin hararan dayake zuba mata seta maida kanta kasa mujaheed yazo zekama mata hannu daddy cikin fada yace menene haka mujaheed koma gurinka kazauna shima jiki a sanyaye yakoma yazauna yana karayin mamakin daddy tafi daki meenal ki kwanta kihuta kinji tunda bakyason hayaniya ay zuciyan mimi kal da farin ciki tamike dasaurinta tahaura sama muhammad yabita da kallo yana murmushin mugunta bajuma sega yayan auntie shima da iyalansa 'ya'yansa 'yan mata sewani yauki ake ana yanga gurinsu muhammad hakan bakaramin bakanta ran mardy yayba suduka sukaci abinci aka koshi akayi hira nayaushe gamo, koda suka dawo daga sallan la asar mujaheed yajashi daki shikuma yasoma cirewa kayanshi ze shiga wanka mujaheed yace muhammad daddy inyay min wani abu kan meenal inayin mamaki sam bayason narabeta kuma gashi itace abar kaunata adum duniyar nan ita kadaece macen danakeso kuma nakefatan rayuwa da ita har abada tsayawa muhammad yay da daure towel dinda yake a kugu jin kalaman namujaheed yake suna dukan kunnensa....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB
page 41- 42
Tsaiwa ce ta gagari muhammad yanemi gefen bed yazauna yana kallon mujaheed yace shin mujaheed meenal tasan kana sontane?wani kallo mujaheed yay masa yana murmushi tunyaushe nawuce gurin soyayyafa mukeda meenal fiyeda yadda kake tsammani, cikin mamaki muhammad yace shin mujaheed yaushe duk akae hakan bansaniba meenal koda wasa bata taba gayaminba, mujaheed yace mun boye soyayyarmune ga kowa sekadawo zamu baiyanata sabida mahimmancin da kake dashi agurin meenal, muhammad ya jinjina kae yace muhammad baka ganin yanzu meenal bata daukeni abakin komaeba yanzu, gyara zama mujaheed yay yace inason ka gayamin dama pls muhammad meyasa kakewa meenal hakane yanzu? mikewa yay yashiga bathroom yana cewa ita zaka tambaya tabaka amsa yarufo kofa abinsa mujaheed yabisa da kallo,
Sakarwa kansa ruwa muhammad yay yadafa bango sosae ya lula duniyar tunani tabbas jin furucin mujaheed dayayi yanzu yakara tabbatarwa dakansa ba meenal bace wannan shin meyake faruwane haka wacece wannan ne? tabbas akwae babban al amarin dake faruwa shin ina meenal dinshi takene yasan baze yaudari zuciyansaba yana tsananin kaunar meenal amma dole yaboye nashi son saboda yadda ta daukeshi uwa daya uba daya yayanta dukda idan yayi shiru yasan ze cuci zuciyansa, yajima a ciki yana nemarwa kansa mafita dason gano gaskiya amma abin ya gagareshi haka yafito sam yarasa walwala dukda abokansu dasuka hallara sam hankalinshi baya gunsu,
Koda daddare bayan sallan ishah suna bedroom yanajin mujaheed yadda suke waya da mimi yashaida masa cewar su hadu da garden yana zaune mujaheed din yay wanka yashirya yafita, muhammad yanata zagaye dakin yarasa nutsuwa tunda mujaheed din yafita, kasa jurewa yayi shima yanufi garden din kallo daya yamusu yasan sunyi nisa a love amma kuma mimi tana hangoshi annurin fuskarta yadauke zujiyanta tafara lugude, yana karasowa yazauna gefenta yana kallonta yay smile yace mujaheed pls dan bamu guri muyi magana ta fahimta nida,mujaheed be kawo komaeba sema dadi dayaji don bayason abinda muhammad kewa mimi, fitsarine kawae mimi bataiba don tsoro wani irin gumine yasoma tsatstsafo mata mujaheed yana mikewa ta mike itama zata bishi ya rike mata hannu yadawo da ita mazauninta kuma yaki sakar mata hannu kanta akasa shima yana yimata kallon kurrillah yana nazartarta, meenal yakira sunanta, tayi masa shiru yakara kiran sunan nata muryanta narawa tace na am, dago ki kalleni mana mimi daurewa tayi tayi tamaza tadago sedae takasa kallon kwayar idanunsa menene a tsakaninki da mujaheed?tayi masa shiru, badake nakeba, yana sonane, ke kumafa?kanta a sunkuye tace inasonshi nima ina kaunarsa dayawa, muhammad ya jinjina kae yace good, ina ajiyata dana baki bafin natafi China?sosae yake ganin gumi yadda yake fimata wuya daga cikin gashinta saboda yadda yake magana ba alamun wasa afuskarsa, idanunta nazubar hawaye tace tananan,koda yaji haka seya saki murmushin mugunta yace maganar dakikace zaki gayaminfa sena idan nadawo ina saurarenki yanzu,mimi tadanyi shiru sannan tace dama maganar ya mujaheed ne zangaya maka muna soyayyane,ok yanzu ke kin iya soyayyane kinsan yadda take? dukda halinda mimi take ciki furucinsa seda yasa tasaki murmushi hakan kuwa yawa muhammad dadi yakara ganin wata shedar,batae tsammaniba taji yarike mata hannuwa yana murzawa cikin nashi cikin jin tsoro tadago tana kallonsa se sannan yaji yadda jikinta yake rawa, kasa jurewa kallonsa tayi tasunkuyar dakae tana hawaye, yasauke ajiyan zuciya yakara matse hannunta cikin kakkausar murya yace banason raininin hanakli zaki iya rainawa kowa hankali amma bandani kafin kowa yafahimci wacece ke inason yanzu kifadamin asalinki kifadamin abinda yake faruwa kuma shin ina kika kaemin meenal ditane kamar kowa yamakance kowa yaki fahimtar bake bace meenal banason muyi rigima dake yanzu kifadamin ko waceceke,mimi ji take kamar kasa tabude tashige ciki, murya tana rawa tace nice meen.....
yatsansa yadora akan bakinta yace karmuyi haka kada kiyimin gaddama wannan al amarin yadauremin kae, zakiyimin bayani tasauki ko kuwa,kukan da mimi takerikewa ne yakufce mata tamike zata ruga ya kuma fincikota ta dawo tazauna cikin shashhseka tace wae meyasa yaya kakemin haka kawae saboda nacanza kace bani bace mimi banason haka karabu dani, sosae muhammad ransa yabaci daganin raenin hankalinda ake shirin yimasa, kafansa yasa yatake mata yatsun kafarta tasaki kara cikin zare idanu yace shut off malama kifadamin gaskiya konayi miki abinda yafi haka, cikin dakiya mimi tashare hawayenta tace nice meenal! muhammad yay murmushi yace ok tunda kece meenal inason gobe kafin su daddy mujaheed sutafi agaban kowa ki shaida musu cewar kinason mujaheed da aure idan dae kina sonsa tokiyi haka gobe, cikin sauri taga masa ya jinjina kae gud gal tashi kishiga ciki semun hadu goben koh! da gudunta nabara mimi tae cikin gida yabita da kallon mamaki al amarin nan yana matukar daure masa kae zuciyansa a cunkushe yarasa meyasa kowa yaki fahimtar abinda yake faruwa ne....
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB.