Sashe 11
Rabon Kwado Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
page 23-24
Muhammad jiyayi karatun yafice mishi a rayuwa gida kawae yakeson komawa domin tabbatar da raenin hankalin da wannan mimi din keshirin yimasa shin ya akayi meenal zata koma haka tabbas ba ita bace to ina takaemin meenal dita ya akayi koea yakasa ganewane kodae nine bana gani dakyau kae ina baze yiwuba sam kasa nutsuwa yayi yanata zagaye a room dinsa zuciyarsa na azalzalarsa yakoma Nigeria,koda yakashe wayan mimi kallon mujaheed tayi da mamaki shikuma yadan tabe baki yace yayi fushi seki kirashi kibashi hakuri,duk abinda sukeyi auntie nakallonsu tagefen ido rabin hankalinta nagun mummy rabi nagunsu mimi, nana ma matsawa tayi kusa dashi tace wae ya mujaheed son meenal kakeyine shiyasa tayi wannan nutsuwar dabata taba yiba,murmushi yayi yadungure mata kae yace ina ruwanki ne,mummy tace kyaleshi nana intayi tsami fah kowa seyaji rabi dasu abinki,wani irin tukukine yake tasowa auntie amma tana dannewa hab da magrib shima daddy yadawo gida ko sama behauba sabuwar hira tasake barkewa sedae kasan zuciyanshi fal take da mamaki ganin mimi shiru shiru tunda suka gaisa bata kara maganaba ga girman dayaga takara, inda taga dazu sunshiga dominyin alwala itada nana yasata ganewa nanne dakinsu sunata zuba ta silale tanufi dakin tana tafiya kamar bataso jitake kamar za a cemata ina zaki,
Koda tashiga tatsaya tanata bin dakin dakallo kana ganin tsarin dakin zakasan na mutum biyune kae tsaya wanka tashiga tayo koda tafito setarasa wacce ce wardrob din meenal koda tabude ta tan taci karo da teddy guda manya daga kasa wannan ne ya tabbatar mata itace ta meenal kuma ga rubutun dataga anyiyyi an manne a wardrob din duka tabisu tana karanta tana murmushi rabin rubutun akan ya muhammad dintane se nana seyanzun tasoma fahimtar irin shakuwar dake tsakaninsu da muhammad simple kaya bacci tadauko tadan murza mae da dan turare tasa kayan seda tagama zagayenta adakin sannan takwanta bacci,
Sedare Dr yasallami meenal suka fito dakanta take iya takawa abban nasu yarike mata hannu abinda yabawa meenal mamaki shine ganin motaci datayi birjik abakin hospital din ga bodyguards sun zagayesu kallo daya zaka musu kasan nera na aiki gurin motocinnan biyu ta bodyguard sebiyu tasu atsakiya sekuma biyu again abaya ta guards din aka bude musu suka shiga ummin tasu da mimi dakuma abban nasu su hassana kuma suka shiga tagaba motan guards din suka antaya motocin suka soma tafiya nan danan meenal tatsure ganin tsaron da ake musu meenal azuciyanta cewa take ya allah waca irin rayuwace wannan kuma allah sarki iyayena yanzu nayi muku nisa taya zan kubuta a hannun mutanen nan dole nagaya musu gaskiya life dinta kawae take tunani tabaya yadda taketa ikirarin intabar kano bazata dawoba ashe tayi maganar bakin bakin mala iku shiyasa allah yacanza mata rayuwa,lumshe idanunta tayi tanadan cizar lips dinta nakasa don kuka keshirin kwace mata jitayi ummin tarungumota jikinta tana da da rarrashinta don taga halinda tashiga taji dadin hakan sosae meenal shiyasa takara shige mata koda suka isa gidan ko ince estate seda meenal tamike daga jikin umman tasu securities ne tako ina daga sama an kafe wani symbol an rubuta WELCOME TO GIDAN FULANI! se walwalin haske rubutun yake abin kayatarwa, wangamemen gate din securities suka bude musu suka shiga tunda meenal take bata taba ganin gida irin wannanba anshiga gidan amma haryanzu tafiya ake ga bene wani kan wani hakanne yasata rintse hannayenta zuciyanta na tsananta bugawa kodae gidan 'yan yankan kae allah yakawoni ne? tunani take kala kala harsuka isa parking space sukayi parking suka fito ko ina haske take gani tunda suka shigo amma sedae inda suke tunkarane babu haske ko kadan kam kuwa takara rike hannun ummin tasu tanata raba idanu koda suka inda duhun yake kamar walkiya taga haske yakawo jama ar gurinne yasata firgicewa tana shirin guduwa rikon da ummin tasu tamata yasata kasa matsawa daga inda take,duka jama ar gurin suka dauka da tafi suna fillaci cikin nishadi da farin ciki daya bayan daya kowa yake zuwa yana welcoming dinta ido kawae take bin kowannensu dashi mutanen abin burgewa kana gani base angaya makaba kasan family dayane hardasu ummin da abban nasu sukayi welcoming dinta baki saro take kallonsu sunata mata murna da dawowa mutanen sun burgeta matuka har smile takeyi sedae sam batajin abinda suke cewa, haka ummim tasu takama hannunta suka nufi part dinsu 'yar kauye meenal tazama ganin haduwan gidan nasu mimi sekace a London tsarin gidan nasu har dakin mimi takaeta tace zauna na hada miki ruwa kigasa jikinki sosae gefen makeken bed din mimi tazauna wani sanyin kamshi nadukan hancinta dakin ya tsaru komae nadakin peach colour ne da butter milk tasau baki tanata kallon dakin ummi tafito daga bathroom din tatsaya tana karantarta seda takare mata kallo sannan tace meenal kitashi kishaga wankan koh saurin juyowa tayi ganin irin kallonda takeyi matane yasata sunkuyar dakanta tace to, fita daga dakin tayi tace kiyi kishirya kikwanta kisamu isasshen bacci don kinsan gobe hardare baki bakarewa zasuyiba, da kallon mamaki meenal tarakata harta fice taja mata kofan koda tashiga wankan tajuma acikin kwamin wankan don sosae tajee dadin ruwan sannan tafito kods tabide wardrob din tsarin kayan yaburgeta ga kamshin dake tashi tadauki sleeping dressed tasaka kana tayi sallah gurin aje sallayama zamanshi yake seda tagama addu inta sannan taje tamurza lotion me kamshi takwanta tunani kala kala ne a zuciyanta tagaza yaddanma kanta ita meenal itace awannan life din wani irin sanyin ni imane yake ratsata har bargon jikinta tana wannan tunanin bacci yadauketa,
WASHE GARI
Su mimi suna kwance kana gani zakasan baccin baya wani yimata dadi saboda ta takure gure daya haka auntie tashigo tasamesu da asuba akayi sa ah kuwa fuskar mimi itace awaje takarasa harda sandarta kuwa tazabga mata mari ta tashi firgigit tana kallon auntien hawaye na ambaliya a idonta don bakaramin zafi tajiba,nana ma afirgicen ta tashi ganin abinda yafarune yasa cewa haba auntie metayi miki kuma daga dawowarta cikin fushi tace zaku tashi kuyi sallah ko yaya tayi maganar tana huci suduka shiru sukayi tafita tanata masifa ita kadae abin sosae yadaurewa mimi kae tomeyasa tamareta haka?
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB
Muhammad jiyayi karatun yafice mishi a rayuwa gida kawae yakeson komawa domin tabbatar da raenin hankalin da wannan mimi din keshirin yimasa shin ya akayi meenal zata koma haka tabbas ba ita bace to ina takaemin meenal dita ya akayi koea yakasa ganewane kodae nine bana gani dakyau kae ina baze yiwuba sam kasa nutsuwa yayi yanata zagaye a room dinsa zuciyarsa na azalzalarsa yakoma Nigeria,koda yakashe wayan mimi kallon mujaheed tayi da mamaki shikuma yadan tabe baki yace yayi fushi seki kirashi kibashi hakuri,duk abinda sukeyi auntie nakallonsu tagefen ido rabin hankalinta nagun mummy rabi nagunsu mimi, nana ma matsawa tayi kusa dashi tace wae ya mujaheed son meenal kakeyine shiyasa tayi wannan nutsuwar dabata taba yiba,murmushi yayi yadungure mata kae yace ina ruwanki ne,mummy tace kyaleshi nana intayi tsami fah kowa seyaji rabi dasu abinki,wani irin tukukine yake tasowa auntie amma tana dannewa hab da magrib shima daddy yadawo gida ko sama behauba sabuwar hira tasake barkewa sedae kasan zuciyanshi fal take da mamaki ganin mimi shiru shiru tunda suka gaisa bata kara maganaba ga girman dayaga takara, inda taga dazu sunshiga dominyin alwala itada nana yasata ganewa nanne dakinsu sunata zuba ta silale tanufi dakin tana tafiya kamar bataso jitake kamar za a cemata ina zaki,
Koda tashiga tatsaya tanata bin dakin dakallo kana ganin tsarin dakin zakasan na mutum biyune kae tsaya wanka tashiga tayo koda tafito setarasa wacce ce wardrob din meenal koda tabude ta tan taci karo da teddy guda manya daga kasa wannan ne ya tabbatar mata itace ta meenal kuma ga rubutun dataga anyiyyi an manne a wardrob din duka tabisu tana karanta tana murmushi rabin rubutun akan ya muhammad dintane se nana seyanzun tasoma fahimtar irin shakuwar dake tsakaninsu da muhammad simple kaya bacci tadauko tadan murza mae da dan turare tasa kayan seda tagama zagayenta adakin sannan takwanta bacci,
Sedare Dr yasallami meenal suka fito dakanta take iya takawa abban nasu yarike mata hannu abinda yabawa meenal mamaki shine ganin motaci datayi birjik abakin hospital din ga bodyguards sun zagayesu kallo daya zaka musu kasan nera na aiki gurin motocinnan biyu ta bodyguard sebiyu tasu atsakiya sekuma biyu again abaya ta guards din aka bude musu suka shiga ummin tasu da mimi dakuma abban nasu su hassana kuma suka shiga tagaba motan guards din suka antaya motocin suka soma tafiya nan danan meenal tatsure ganin tsaron da ake musu meenal azuciyanta cewa take ya allah waca irin rayuwace wannan kuma allah sarki iyayena yanzu nayi muku nisa taya zan kubuta a hannun mutanen nan dole nagaya musu gaskiya life dinta kawae take tunani tabaya yadda taketa ikirarin intabar kano bazata dawoba ashe tayi maganar bakin bakin mala iku shiyasa allah yacanza mata rayuwa,lumshe idanunta tayi tanadan cizar lips dinta nakasa don kuka keshirin kwace mata jitayi ummin tarungumota jikinta tana da da rarrashinta don taga halinda tashiga taji dadin hakan sosae meenal shiyasa takara shige mata koda suka isa gidan ko ince estate seda meenal tamike daga jikin umman tasu securities ne tako ina daga sama an kafe wani symbol an rubuta WELCOME TO GIDAN FULANI! se walwalin haske rubutun yake abin kayatarwa, wangamemen gate din securities suka bude musu suka shiga tunda meenal take bata taba ganin gida irin wannanba anshiga gidan amma haryanzu tafiya ake ga bene wani kan wani hakanne yasata rintse hannayenta zuciyanta na tsananta bugawa kodae gidan 'yan yankan kae allah yakawoni ne? tunani take kala kala harsuka isa parking space sukayi parking suka fito ko ina haske take gani tunda suka shigo amma sedae inda suke tunkarane babu haske ko kadan kam kuwa takara rike hannun ummin tasu tanata raba idanu koda suka inda duhun yake kamar walkiya taga haske yakawo jama ar gurinne yasata firgicewa tana shirin guduwa rikon da ummin tasu tamata yasata kasa matsawa daga inda take,duka jama ar gurin suka dauka da tafi suna fillaci cikin nishadi da farin ciki daya bayan daya kowa yake zuwa yana welcoming dinta ido kawae take bin kowannensu dashi mutanen abin burgewa kana gani base angaya makaba kasan family dayane hardasu ummin da abban nasu sukayi welcoming dinta baki saro take kallonsu sunata mata murna da dawowa mutanen sun burgeta matuka har smile takeyi sedae sam batajin abinda suke cewa, haka ummim tasu takama hannunta suka nufi part dinsu 'yar kauye meenal tazama ganin haduwan gidan nasu mimi sekace a London tsarin gidan nasu har dakin mimi takaeta tace zauna na hada miki ruwa kigasa jikinki sosae gefen makeken bed din mimi tazauna wani sanyin kamshi nadukan hancinta dakin ya tsaru komae nadakin peach colour ne da butter milk tasau baki tanata kallon dakin ummi tafito daga bathroom din tatsaya tana karantarta seda takare mata kallo sannan tace meenal kitashi kishaga wankan koh saurin juyowa tayi ganin irin kallonda takeyi matane yasata sunkuyar dakanta tace to, fita daga dakin tayi tace kiyi kishirya kikwanta kisamu isasshen bacci don kinsan gobe hardare baki bakarewa zasuyiba, da kallon mamaki meenal tarakata harta fice taja mata kofan koda tashiga wankan tajuma acikin kwamin wankan don sosae tajee dadin ruwan sannan tafito kods tabide wardrob din tsarin kayan yaburgeta ga kamshin dake tashi tadauki sleeping dressed tasaka kana tayi sallah gurin aje sallayama zamanshi yake seda tagama addu inta sannan taje tamurza lotion me kamshi takwanta tunani kala kala ne a zuciyanta tagaza yaddanma kanta ita meenal itace awannan life din wani irin sanyin ni imane yake ratsata har bargon jikinta tana wannan tunanin bacci yadauketa,
WASHE GARI
Su mimi suna kwance kana gani zakasan baccin baya wani yimata dadi saboda ta takure gure daya haka auntie tashigo tasamesu da asuba akayi sa ah kuwa fuskar mimi itace awaje takarasa harda sandarta kuwa tazabga mata mari ta tashi firgigit tana kallon auntien hawaye na ambaliya a idonta don bakaramin zafi tajiba,nana ma afirgicen ta tashi ganin abinda yafarune yasa cewa haba auntie metayi miki kuma daga dawowarta cikin fushi tace zaku tashi kuyi sallah ko yaya tayi maganar tana huci suduka shiru sukayi tafita tanata masifa ita kadae abin sosae yadaurewa mimi kae tomeyasa tamareta haka?
TAKU A KULLUM NANA BMB.
08147110349
[7/28, 8:20 AM] Nana BMB: 💝💖💝💖
RABON KWADO....
BOOK 2
NA NANA BMB