Sashe 2
Kida A Ruwa Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar haɗin baki su Ja'afar na fita a sashen Ma'aruff Lailah ta saki kukan da take riƙewa. Haka ma su Bilal na fita Shariffat ta fashe da kuka. Dan su dukansu auren nan tamkar fami ya zama ga damuwar family's ɗin nan nasu guda uku. Sai dai babu yanda aka iya da ƙaddara. Ma'aruff ya haɗiye abu mai nauyi daya tsaya masa a maƙoshi, tare da matsawa kusa da Lailah ya jawota jikinsa a karo na farko a rayuwarsu ya rungumeta. Sai kawai ta sake sakar masa kukan da yafi na farko. Murmurshi yayi mai ciwo. Kafin ya fara magana cikin ɗacin murya sai dai tana fita da sanyin sauti mai tafiya da lallashi...
“Yau rana ce ta farin ciki da ɗunbin tarihi a garemu, rana ce da iyayenmu sukaci buri a kanta damu kammu. Sai dai gata ta cika babu waɗanda mukema kallon iyaye na biyu a tare damu. Lailaty ƙaddara batai mana adalci ba, miyasa zata ɓoye mana su a lokacin da mukafi buƙatar su...?”
“Saboda makirci da zaluncin azzalumai ne Yaya Man. Kuma bazamu yafe musu ba..”
“Tabbas bazamu yafe musu ba Lailaty, za kuma mu cigaba da gayama UBANGIJI kukanmu da kai ƙararsu gareshi. Dan sun cutar damu.” hawayen da yake riƙewa suka shiga gangarowa suna sauka akan kafaɗarta. Da sauri ta ɗago tana kallonsa a karo na farko, sai ya kauda kai gefe yana murmurshi. “Bafa kuka nake ba, abu ne ya faɗa min a idona”.
Hannunta mai ɗauke da lallen da daƙyar suka yarda akai musu ita da Shariffa takai saman kyakkyawar fuskarsa mai kama data Ja'afar matuƙa, dan kamanninsu na saka mutane da yawa yarda su Twins ne. Fuskar ta maido saitin tata dan tabbatar da abinda ta gani, sai dai suna haɗa idon ya ɗaga mata gira kaɗan, cikin son kauda mata zargin dama yanayin nasu ya matsar da fuskar sosai gab da tata. Ƙoƙarin komawa baya tayi yay saurin riƙota ya hana hakan, nan ma tai ƙoƙarin kife kanta a kafaɗar tasa ya sake hanawa ta hanyar riƙo fuskar da duka hannayensa biyu, a bazata taji lips ɗinsa kan nata. Sai kawai jikinta ya kama rawa ta daburce, dan abunda batai zato ko tsammani bane daga garesa. Tun tana mutsu-mutsu harta nutsu dan tuni ya mannata da fuskar gadon dole ta sallama.
Sai da ya tabbatar ya tabbatar mata da wannan ranar da sun zama ɗaya ta hanyar sumbatarta yanda ya dace kafin ya haƙura. Gaba ɗaya kunya ta sanyata naɗewa a jikinsa tama kasa tashi. Shi ko murmushi kawai yake yana shafa bayanta. Yo banda ALLAH ya rage ma aya zaƙi ai wannan ranar tanadin da sukai mata shi da Ja'afar ɗinsa ba'a magana. Amma ina ƙaddara tace musu bata yarda ba, sai dai kawai ayi wani abun dan sauke haƙƙi da rahamar UBANGIJI mai sassauta zukatan bayi da ikonsa..........✍️
_Alhamdullahi barkanmu da dawowa a littafi na biyu. Duk da dai na barku da jira, Amin afuwa uzuri ne yasa aka samu dogon hutun. Ina fatan kuna cikin ƙoshin lafiya kuma bakuyi fushi ba 😘. Kar ku damu faka-faka ne in dai naga kuna so kuma. Dan in babu kwarin gwiwa daga gareku rubutun bazaiyi gudu ba kamar yanda muke fata. Karna cikaku da surutu kumuje zuwa kawai dan book 2 ɗin nan hummmm ba'a mana, in sha ALLAHU sai ya tashi kanku fiye da yanda kuke tsammani, na tattaro muku tari-tarin abubuwa a cikinsa da sai kun karanta kawai zaku gane abinda nake nufi 😘😘😘💃._
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_ASSALAMU ALAIKUM MUTANE NA MASU ALBARKA_*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01-16, 11:37] +234 703 449 6321: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 2_*
_Chapter 2_
__________________
_A KANO KI KE…? Kina neman inda zaki siyi abinci mai daɗi? Kina ƙiyar yin girki gashi zaki yi baƙi?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daɗi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daɗi akwai a lallaɓa. Kina son ki siyi abincin da zaki ɗauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daɗi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ɓangare, tazo muku da nau’in abinci kala-kala na gargajiya da na ƙasar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZOƁO mai zaƙi, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ƙara lafiya, akwai wanda bashi da zaƙi domin masu ciwon sugar da masu gudun ƙiba._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ƙasan rubutun nan._
INSTAGRAM
👇🏻👇🏻👇🏻
https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
CALL/WHATSAPP
👇🏻👇🏻
wa.me/2349030398006
TIKTOK
👇🏻
https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuɗi gida.❤️❤️🫶🏻
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
..........Da ƙyar ya lallaɓata ta tashi tayo alwala, shima yayi suka gabatar da salla tare da addu'oi masu tsaho da rabinsu duk akan Yaya Imran da Dada ta ƙare. Bayan sun kammala ya riƙe hannunta, murya a sanyaye ya ce, “Yanzu ya za'ayi kenan?, ango na shigowa da kaza ni da Twiny na mun shigo hannu rabbana. Ina fatan aminan juna zasu yafe mana, amma in sha ALLAHU zamu biya wannan bashin ranar da kuka haifo mana Haysam da Imran”.
Murmurshi tayi tana mai sinne kanta saboda kunya. Shima sai ya sake murmusawa yana mai jawota jikinsa ya rungume gaba ɗaya yana sanya mata albarka. Cike da jin kunya tana naɗe a jikin nasa ta amsa da, “Amin na gode. In dai kaza ce mun yafe muku. Dan ko ma kun kawo bazamu ci ba”.
“Oh baki kuka haɗa kenan?”.
“A'a fa”.
“Faɗi gaskiya dai Lailaty, dan gara mu sani, musan yanda zamu tafiyar da rayuwar aminan juna kada wata ran a haɗe mana kai a tare”.
Ƴar ƙaramar dariya tayi tana mai yunƙurawa zata bar jikinsa. Sai shima ya miƙe yana murmurshin da kamata ya ɗaga cak ya ƙarasa da ita zuwa gaban gadon. Zata janye ya hana hakan, sai ma ƙoƙarin warware lafaya ɗin jikinta da yake yi. Ba yanda ya iya kuma dole ta bashi dama yayi yanda yake so. Daga ƙarshe ya rikice mata dan rigace doguwa a ciki mai mannewa a jiki data fidda komai na halittar da UBANGIJI yayi mata masha ALLAH. Ita ko duk ta daburce saboda kunya, ƙoƙarin ganin ta ja lafayar ma ta fara dan rufe jikin nata. Amma ya hana hakan ta hanyar riƙe hannun nata yana shinshinar wuyanta dake fidda wani ƙamshi na musamman daga shiryayyun turarrukan SHUWA INCENSE AND MORE +234 704 229 3387 na musamman da aka shirya musu, dan hatta kayan gyaran jikin da akai musu duk daga gare ta ne. Abinka da tuzurun ango ji yay komai ya ƙwace masa. Tuni ya manta da batun bazasu iya taɓa amaren nasu ba anan kusa kamar yanda suke ayyanawa a zukatansu. Su kansu su Lailah sun sakankance angunan nasu zasu barsu sai nan gaba kodan halin da ake ciki, amma sai ga saɓanin haka, dan jikin Ma'aruff har rawa yake ya ɗagata cak zuwa gadon bayan ya sake manne lips ɗinsu tamkar ɗazun.....
“Yau rana ce ta farin ciki da ɗunbin tarihi a garemu, rana ce da iyayenmu sukaci buri a kanta damu kammu. Sai dai gata ta cika babu waɗanda mukema kallon iyaye na biyu a tare damu. Lailaty ƙaddara batai mana adalci ba, miyasa zata ɓoye mana su a lokacin da mukafi buƙatar su...?”
“Saboda makirci da zaluncin azzalumai ne Yaya Man. Kuma bazamu yafe musu ba..”
“Tabbas bazamu yafe musu ba Lailaty, za kuma mu cigaba da gayama UBANGIJI kukanmu da kai ƙararsu gareshi. Dan sun cutar damu.” hawayen da yake riƙewa suka shiga gangarowa suna sauka akan kafaɗarta. Da sauri ta ɗago tana kallonsa a karo na farko, sai ya kauda kai gefe yana murmurshi. “Bafa kuka nake ba, abu ne ya faɗa min a idona”.
Hannunta mai ɗauke da lallen da daƙyar suka yarda akai musu ita da Shariffa takai saman kyakkyawar fuskarsa mai kama data Ja'afar matuƙa, dan kamanninsu na saka mutane da yawa yarda su Twins ne. Fuskar ta maido saitin tata dan tabbatar da abinda ta gani, sai dai suna haɗa idon ya ɗaga mata gira kaɗan, cikin son kauda mata zargin dama yanayin nasu ya matsar da fuskar sosai gab da tata. Ƙoƙarin komawa baya tayi yay saurin riƙota ya hana hakan, nan ma tai ƙoƙarin kife kanta a kafaɗar tasa ya sake hanawa ta hanyar riƙo fuskar da duka hannayensa biyu, a bazata taji lips ɗinsa kan nata. Sai kawai jikinta ya kama rawa ta daburce, dan abunda batai zato ko tsammani bane daga garesa. Tun tana mutsu-mutsu harta nutsu dan tuni ya mannata da fuskar gadon dole ta sallama.
Sai da ya tabbatar ya tabbatar mata da wannan ranar da sun zama ɗaya ta hanyar sumbatarta yanda ya dace kafin ya haƙura. Gaba ɗaya kunya ta sanyata naɗewa a jikinsa tama kasa tashi. Shi ko murmushi kawai yake yana shafa bayanta. Yo banda ALLAH ya rage ma aya zaƙi ai wannan ranar tanadin da sukai mata shi da Ja'afar ɗinsa ba'a magana. Amma ina ƙaddara tace musu bata yarda ba, sai dai kawai ayi wani abun dan sauke haƙƙi da rahamar UBANGIJI mai sassauta zukatan bayi da ikonsa..........✍️
_Alhamdullahi barkanmu da dawowa a littafi na biyu. Duk da dai na barku da jira, Amin afuwa uzuri ne yasa aka samu dogon hutun. Ina fatan kuna cikin ƙoshin lafiya kuma bakuyi fushi ba 😘. Kar ku damu faka-faka ne in dai naga kuna so kuma. Dan in babu kwarin gwiwa daga gareku rubutun bazaiyi gudu ba kamar yanda muke fata. Karna cikaku da surutu kumuje zuwa kawai dan book 2 ɗin nan hummmm ba'a mana, in sha ALLAHU sai ya tashi kanku fiye da yanda kuke tsammani, na tattaro muku tari-tarin abubuwa a cikinsa da sai kun karanta kawai zaku gane abinda nake nufi 😘😘😘💃._
_Zaku sameshi a waɗan nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._
*_NIGER🇳🇪- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_*
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_*
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (1k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_AREWABOOKS (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_WHATSAPP (500)_*
*1487616276*
*_Access Bank_*
*_Bilkisa Ibrahim Musa_*
*_Kati MTN:- (500)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya:-_*
*_Whatsapp Number +234 805 568 7449_*
*_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_*
*_WhatsApp Number 👇_*
*+234 805 568 7449*
*_Telegram Number👇_*
*+234 903 234 5899*
*_ASSALAMU ALAIKUM MUTANE NA MASU ALBARKA_*
*_Maza ku matso MASOYAN Bilyn Abdull da IDANU suka hana karatun novels...._*
*_Tofa Bilyn ku ta samo muku hanya mai sauƙi da kina aiki, ko kina kwance kina hutawa, ko kina inda baki son yawan surutu earpiece ɗinki kawai zaki maƙala a kunne ko Bluetooth kisha sauraren littafin KIƊA A RUWA.... Cikin sauƙi.... 💃_*
*_Kar dai na cika ku da zance. Zamu fara saida littafin KIƊA A RUWA.... Na saurare (Audio) kenan akan farashi mai sauƙi da rahusa._*
*_Akwai VVIP AREWAPEN kenan 💃_*
*_Akwai VIP Telegram 💃_*
*_(Ƴan WhatsApp ku haƙura kawai ƴan ta'addar bati sunfi yawa a cikinku gaskiya tsoron rashin m ɗinku nake 😂🤣)_*
*_Telegram Audio 2k ne kacal ba tsada 💃. Sai kusaka ta wannan account ɗin👇_*
_(2k)_
*9032345899*
*_Moniepoint MFB_*
*_BILKISU MUSA IBRAHIM_*
*_KATI MTN (2k)_*
*_09032345899_*
*_Shaidar biya: 👇_*
*_Telegram Number 09032345899_*
*_Ƴan NIGER🇳🇪 kuma bazamu barku a baya ba in sha ALLAHU zaku biya (Telegram vip 1,500 CFA) domin littafin KIƊA A RUWA..... na ji Audio-vocal. Sai ki biya tanan👇_*.
_(1,500 CFA)_
*_+227 98 94 12 81_*
*_My NITA_*
*Zaku iya kuma tura katin Airtel na ƙasar NIGER shima 1,500 CFA vip telegram
_Shaidar biya👇_
*_Whatsapp number_*
*_+227 98 94 12 81_*
*_AREWAPEN (Vvip)_*
*_Chapters & Audio_*
@BilynAbdull
*_Ƴan WhatsApp kuzo muyi shawara idan zaku iya amana ayi harkar nan daku 😂, dan bana son a barku a baya duk da dai bakwa ji, ba raga min zakuyi ba na sani duk da ƙaunar da nake muku 🤣😂._*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
[01-16, 11:37] +234 703 449 6321: *_Typing📲_*
*_💦KIƊA A RUWA...!!💦_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_GENERAL FICTION_*
_Wannan labari ƙirƙirarre ne. Sunaye, wurare, da abubuwan da suka faru duk ƙirƙira ne, ba su da alaƙa da gaskiya ko wani, koda Bilyn Abdull ce 😂._
*_BOOK 2_*
_Chapter 2_
__________________
_A KANO KI KE…? Kina neman inda zaki siyi abinci mai daɗi? Kina ƙiyar yin girki gashi zaki yi baƙi?, kina neman inda zaki yi order abinci mai daɗi wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai daɗi akwai a lallaɓa. Kina son ki siyi abincin da zaki ɗauka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda daɗi da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ɓangare, tazo muku da nau’in abinci kala-kala na gargajiya da na ƙasar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZOƁO mai zaƙi, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ƙara lafiya, akwai wanda bashi da zaƙi domin masu ciwon sugar da masu gudun ƙiba._
_me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ƙasan rubutun nan._
👇🏻👇🏻👇🏻
https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr
CALL/WHATSAPP
👇🏻👇🏻
wa.me/2349030398006
TIKTOK
👇🏻
https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1
Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da kuɗi gida.❤️❤️🫶🏻
__________________
*_TELEGRAM GROUP_*
https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk
*_WHATSAPP CHANNEL_*
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F
*_TIKTOK_*
https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/
*_INSTAGRAM_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
______________________
..........Da ƙyar ya lallaɓata ta tashi tayo alwala, shima yayi suka gabatar da salla tare da addu'oi masu tsaho da rabinsu duk akan Yaya Imran da Dada ta ƙare. Bayan sun kammala ya riƙe hannunta, murya a sanyaye ya ce, “Yanzu ya za'ayi kenan?, ango na shigowa da kaza ni da Twiny na mun shigo hannu rabbana. Ina fatan aminan juna zasu yafe mana, amma in sha ALLAHU zamu biya wannan bashin ranar da kuka haifo mana Haysam da Imran”.
Murmurshi tayi tana mai sinne kanta saboda kunya. Shima sai ya sake murmusawa yana mai jawota jikinsa ya rungume gaba ɗaya yana sanya mata albarka. Cike da jin kunya tana naɗe a jikin nasa ta amsa da, “Amin na gode. In dai kaza ce mun yafe muku. Dan ko ma kun kawo bazamu ci ba”.
“Oh baki kuka haɗa kenan?”.
“A'a fa”.
“Faɗi gaskiya dai Lailaty, dan gara mu sani, musan yanda zamu tafiyar da rayuwar aminan juna kada wata ran a haɗe mana kai a tare”.
Ƴar ƙaramar dariya tayi tana mai yunƙurawa zata bar jikinsa. Sai shima ya miƙe yana murmurshin da kamata ya ɗaga cak ya ƙarasa da ita zuwa gaban gadon. Zata janye ya hana hakan, sai ma ƙoƙarin warware lafaya ɗin jikinta da yake yi. Ba yanda ya iya kuma dole ta bashi dama yayi yanda yake so. Daga ƙarshe ya rikice mata dan rigace doguwa a ciki mai mannewa a jiki data fidda komai na halittar da UBANGIJI yayi mata masha ALLAH. Ita ko duk ta daburce saboda kunya, ƙoƙarin ganin ta ja lafayar ma ta fara dan rufe jikin nata. Amma ya hana hakan ta hanyar riƙe hannun nata yana shinshinar wuyanta dake fidda wani ƙamshi na musamman daga shiryayyun turarrukan SHUWA INCENSE AND MORE +234 704 229 3387 na musamman da aka shirya musu, dan hatta kayan gyaran jikin da akai musu duk daga gare ta ne. Abinka da tuzurun ango ji yay komai ya ƙwace masa. Tuni ya manta da batun bazasu iya taɓa amaren nasu ba anan kusa kamar yanda suke ayyanawa a zukatansu. Su kansu su Lailah sun sakankance angunan nasu zasu barsu sai nan gaba kodan halin da ake ciki, amma sai ga saɓanin haka, dan jikin Ma'aruff har rawa yake ya ɗagata cak zuwa gadon bayan ya sake manne lips ɗinsu tamkar ɗazun.....