Sashe 62
Inayah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Momy da Abba da aka samu damar fitarwa da sauran Rai kawai aka nuna Masa sauran kuwa Babu Wanda Allah yayi zai fita wutar.
Wani mummanan jiri ne ya debesa aka taso za'a riqesa ya dafa motar Dake bayansa Yana cewa"
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Ana Gama kashe wutar ba'a samu damar fidda gawar jamaar gidanba saida gari yayi haske sosai aka jeresu su uku.
Momy da Abba sun kone sosai ta yanda gabaki dayansu sun sabule musamman Abba har gwara momyn,
Daukarsu su tun kafin sallar asubar aka nufi asibiti dasu cikin gaggawa.
Sauran gawarsu Sa'adah ma asibitin aka nufa dasu.
Halinda A Abdoul yake ciki yasa hankalin Turaki sake tashi sbd Laylah komai itama zai iya faruwa da ita tana samun wannan mummunan labarin.
Haka yadawo jikinsa Babu inda baya rawa da tashin hankalin al'amarin...
Yana shigowa tana zaune inda take sallah kawai ta iyayi daqyar tadawo ta zauna tana jiran tsammanin dawowarsa.
Kallo daya tayi Masa ta sauke Kai sbd wata Ajiyar zuciya data tsinke mata batareda tasan Kota mececeba.
Qarasowa yayi ya wuceta yashige toilet yayo wanka sbd kayan jikinsa dasuka naci.
Bayan yafito Babu Wanda yayi magana acikinsu Saida ya shirya ciki suturarsa kafin ya zauna ya kalleta cikeda tsananin tausayinta da sonta,
Baya kaunar dagula zuciyarta da wannan mummunan labarin Amma Kuma Dole za'a a sanar Mata Dan Haka tea tafara Bata ta karba n
Ba musu ta Sha rabi ta aje cup din.
Magani ya sauka ya Bata shima ba musu ta karba ta shanye.
Kallonta yayi cikin kulawa da nutsuwa Yana Kuma kamo hannunta ya riqe Gam cikin nasa yace"
Qaddarar gobarace ta fadawa gidan acikin daren Amma....
Dan shiru yayi Yana jinjina girman munin labarin yace"
Kiyi hakaru ZAINAB bawa baya wuce kwanakin da ubangiji ya dibar Masa.....
Bata motsaba har lokacin idanuwanta na Kan bakinsa sbd tariga da tagama qulle zuciyarta cikin wani Hali na tsananin qunci ahankali ta bude Bakinta daya bushe Nan take tace"
Abbana ne ya rasu?????
Girgiza Mata Kai yayi yana kokarin janyota ya rungume cikin bayyanarda tsananin alhinin wannan tashin datayi gana 'yayan mutane dasuka kone daga zuwa aiki murya a karye yace"
Abbanki na asibiti tareda Zainab....
Wani mummanan faduwar gabe ya risketa ta janye jikinta cikin mummunan yanayi da rawar da jikinta yafara dauka tace"
Anty Sa'adah ma na asibitin????
Girgiza Mata Kai yayi Kai tsaye yana cewa"
Kiyi hakuri Zainab
Sa'adah Allah ya karba ranta....
Kafin halinda take Shirin Shiga tashiga wani mummanan ciwon marane yataso Mata gadan gadan cikin tsananin azaba da tashin hankali..
Cikin sauri ya riqota Yana Kiran sunta Amma Ina ciwon nakuda ya taso Mata Kai tsaye ba shiri Kuma lokaci baiyiba.
Cikin gaggawa da wani sabon tashin hankalin akayo asibitin da ita itama
Suna dubawa kuwa Suka tabbatarda nakuda ce bakwaini zata Haifa.
Hankalin Turaki Bai taba tashi irin na ranarba sbd ganin bayan duk wannan abubuwan da rashin rayukan da akai ga Kuma nakudarta alokacinda ake cewa cikin Bai Isa haihuwa.
Koda su Anne Suka iso garin hankali tashe tuni Laylan ta haifi jaririyar 'yarta Yar qarama da ita ansaka cikin kwalban aje yara irinta.
Laylah tasha matuqar wahala sosai gurin haihuwa duk da hakan tana haihuwa abin data fara shine sakin wani tsimammen kuka Mai taba zuciya na rashin Yar uwarta Rabin jikinta datayi,
Kuka takeyi sosai wanda tasaka harsu Annen kuka dasuma dama da kukan rashin Sa'adah sukazo,
Halima tayi kuka har idonta Baya budewa sosai.
A gidan umma Jamila data ringa Suma tana farfadowa Kan rashin Sa'adah da halinda Momy ke ciki akayi jana'izarsu aka kaisu makwancinsu take Kuma aka watse sbd Babu zaman gaisuwar dasu Anne zasuyi.
Iyayen hadiza dasuka zo suma anjaajanta musu wannan babban rashin kafin akayi musu duk wani Abu da akasan ya kamata ayin.
LAYLAH takasa kwantar da hankalinta sbd tasakawa ranta damuwa da qunci sosai.
Halima ma kukan rashin Sa'adah itama bazata iya barinsa yanzuba sbd sunyi wani irin shaquwa da sabo.
A Abdoul ko mahaifiyarsa datazo gaisuwa ta tausaya Masa sosai sbd Allah yasani tasa irin kaunar daukewa juna Kuma ita kanta ta yaba da nutsuwar Sa'adahn.
Anne taso kebewa ta sanarda Turaki maganar Laylah da aka gama tabbatarda itace ta bankadawa gidan wuta Amma ganin yanda komai yake neman cakudewa na halinda Laylah take ciki yasa ta dakata tareda fara Shirin komawarsu duka abuja hardasu Abban da Momy da za'a fitar waje Amma saisun fara Dan samun sauki tukuna.
Suna sauka Abuja daga airport motar asibiti aka dauki su Abba da momy aka wuce dasu
Sukuma da motar gidan Suka tafi Suma asibitin Suka nufa direct aka Kai baby aka Kuma admitting dinta.
Suna Isa gida Babu sauran Bata lokaci Anne ta gabatarwa da Turakin bayanin komai da komai sbd ganin yanda yariga yahau sosai akan tabbacin dasuka samu na Na'ima ce ta tada gobarar sbd wanna karon tabbas zai dawo da ita hankalinta idanma hauka takeyi..
Bayanan Anne da takardun daya gani da bayanin komai yasanyashi Kiran Dr faruk take agurin.
Cikin nutsuwa Dr faruk ya tabbatarwa da Turaki sakamakonsu na alluran da aka samu Sashen Na'iman dama sakamakon qwayoyin maganin allurar dasuka samu ajininta sosai tare Kuma da babbar illarsu ga qwaqwalwarta Dan kuwa zuwa yanzu idan Ana yimata ya tabbatarda qwaqwalwanta yagama juyewa gabaki daya.
Bai taba Jin takaici da baqin cikin kansa ba da rayuwarsa kamar yau daya samu wanna mummunan labarin,
Sakacinsa akanta yasa mummanar kaddarar aminya cutatar da rayuwarta ta hanya mafi Muni,
Meyasa Bai taba tsayawa yayi lamarinta kyakkyawar fahimtaba da zai iya gano lafiyarta da rashinta..
Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi kafin ya miqe ya fita yauma da kansa ya ja mota a irin tuqin da Babu Wanda yataba ganinsa yayi ya Isa gidan Zinat Dake haukace tagama hargitsa gidanta koina bataga gwalagwalan Na'ima ba data ajiye ga siddika batanan ta gudu ga takardun asibitin Na'iman ma sun nata
Siddika ta tattara ta gudu.
Haukace take tanajin kamar zata Kama da wuta sbd sune dukiyar Na'iman datake taqamar zasu zama natan tayi arzki dasu Amma Rana tsaka ace ta rasa wlha bazata yardaba neman siddika zata tafi saita nuna Mata ba'a irin wannan gangancin da ita.
Tsallaka Ms Na'ima Dake kwance a qasa tana bubbuga kanta tayi cikin tsananin Azabar abinda takeji suna Mata yawo cikin Kai
Jin kafar mutum ta tsallakata yasata cafke kafar da sauri tana cewa"
Kece Laylah,
Kece Laylah,
Meyasa kikaci Amanata bayan Ina kaunarki da gaskia...
Meyasa?
Haqori tasa ta cafke qafar da wani irin cizo Mai azabar gske.
Ihu Zinat keyi tana dukan Na'iman da qafarta daya Amma Taki saki qafar ga jini sai fesowa yakeyi Sbd ba qaramin kafa Mata hakoran tayiba suka shiga qafar sosai.
Agogon Kan gefen gadonta ta fizgo da qarfi tareda bugawa Na'iman a Kai take azaba tasakata sakin kafar tana somewa agurin.
A haukace ta fito daga gidan ko gani batayi sbd jinin da kafarta ke fitarwa Sosai ga tashin hankalin da siddika ta sakata a haukace ta fada motarta tana tayarwa motar Jamian tsaro tsayawa gaban motarta Dake kofar gidan.
Wata motarce ta Parker siddika da A Abdoul Suka fito sai alokacin gaban Zinat din yayi mummunan faduwa dan da farko Bata tsororaba tunda tasan Babu wani dalilin zuwan hukuma gurinta Amma ganin siddika tareda A Abdoul ya tabbatar Mata da komai.
Reverse tafara Yi da motarta cikin tsananin gudu sbd batada damar yin gaba tunda agabanta suke tanayin Bata Suka bita da motacinsu a guje
TURAKI daya iso gidan Tuni siddika harta janyo Na'iman Dake sume tamkar Babu Rai tareda ita ya qaraso ya dauketa gabaki daya yakai mota tareda rufewa yashiga yaja motar yabar gurin.
Sosai Zinat ke gudu da motarta cikin reverse sbd tasamu ta tserewa jamian ta hau titi,
Kwana zatasha da mugun speed
Tayoyin Suka qwace Mata motar tayi cikin wata sabuwar transformer Dake street din take kuwa transformern tafara yayyafin wuta suna zuba Kan motar
Hankali tashe tafara kokarin bude motar dukkanin jikinta na rawa tana ihun a taimaketa Azo abude Mata ta fita Amma kowa yakasa qarasawa sbd wuta tafara cin gaban motar tata,
Tana gani tafara sakin ihu tana bubbuga glass din motar,
Dole Jamian tsaron aka fara kokarin cetonta Amma Sam wutar Taki Bari kowa ya matsa sbd transformer na barin wuta motarma naci Dan Haka kowa ma guduwa yafarayi da motarsa Daga gurin ga ihunta da bubbuga glass dinta anaji Ana gani tana konewa da ranta cikin tsananin azaba
Tun Anajin ihunta har aka dainaji Haka Wutar ta cinyeta qurmus kafin akashe a fiddota.
Asibiti aka Kai Ms Na'ima itama sbd yin nasu binciken asalin akan qwaqwalwarta.
Anne da idonta ta ringa tsiyayarwa da Na'ima hawaye sbd tana cikin mawuyacin hali.
Laylah ma kusan sai dataiwa mum din tata kuka sbd tausayi,
Ga Abbanta daya taba hankalinsa uku akansu,
Rabi na Kan baby, rabi nakan mum rabi Kuma Yana kanta sbd itama har lokacin takasa dawowa daidai duk da ta sakawa kanta tawakkali yanzu fatarta abba da Momy su samu lafiya,
Har gwara Momy ta farfado sbd wutarta batai yawan ta abbanba.
A Abdoul ne ya tsaya aka rufe case din Zinat da Na'iman akan rasuwarsu Sa'adah tunnda Zinat din tabisu inda ta aikasu din.
Bincike Mai kyau tsafta ya tabbatarda Ms Na'ima qwaqwalwarta tagama juyewa Amma Basu cire ran dawowarta daidaiba Dan Haka tana Jin sauki aka sallamota gida.
A sasshen Anne take itama wannan karon dakin Sa'adah yakoma nata siddika itace Mai kula da komai nata sbd yanzu komai nata datakeyi kallo daya zakai Mata kasan tana matsalar qwaqwalwa.
Tsananin tausayinta yasa kaunarta Mai girma wanzuwa a zukatansu,
Anne har cikin ranta take Jin Na'iman sbd ba qaramar qaddarar jarabawa bace mace Mai girma kyakkwa ace kanta a juye yakeba,
Siddika Takoma tamkar uwar data haifeta takejin Na'iman sbd duk da tasamu matsalar dukkaninsu suna cikin gata da kwanciyar hankali da kauna daga kowa.
Yanayin matsalar ta me Na'iman sai tazo Mata da qaunar Laylah Babu Wanda takeson zama dashi kokuma yabata maganinta Tasha ba gardama kaman Laylan.
Shi Turaki qarfi da yaji Abbah take cemasa kaman yanda taji Laylan na fada.
Wani mummanan jiri ne ya debesa aka taso za'a riqesa ya dafa motar Dake bayansa Yana cewa"
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Ana Gama kashe wutar ba'a samu damar fidda gawar jamaar gidanba saida gari yayi haske sosai aka jeresu su uku.
Momy da Abba sun kone sosai ta yanda gabaki dayansu sun sabule musamman Abba har gwara momyn,
Daukarsu su tun kafin sallar asubar aka nufi asibiti dasu cikin gaggawa.
Sauran gawarsu Sa'adah ma asibitin aka nufa dasu.
Halinda A Abdoul yake ciki yasa hankalin Turaki sake tashi sbd Laylah komai itama zai iya faruwa da ita tana samun wannan mummunan labarin.
Haka yadawo jikinsa Babu inda baya rawa da tashin hankalin al'amarin...
Yana shigowa tana zaune inda take sallah kawai ta iyayi daqyar tadawo ta zauna tana jiran tsammanin dawowarsa.
Kallo daya tayi Masa ta sauke Kai sbd wata Ajiyar zuciya data tsinke mata batareda tasan Kota mececeba.
Qarasowa yayi ya wuceta yashige toilet yayo wanka sbd kayan jikinsa dasuka naci.
Bayan yafito Babu Wanda yayi magana acikinsu Saida ya shirya ciki suturarsa kafin ya zauna ya kalleta cikeda tsananin tausayinta da sonta,
Baya kaunar dagula zuciyarta da wannan mummunan labarin Amma Kuma Dole za'a a sanar Mata Dan Haka tea tafara Bata ta karba n
Ba musu ta Sha rabi ta aje cup din.
Magani ya sauka ya Bata shima ba musu ta karba ta shanye.
Kallonta yayi cikin kulawa da nutsuwa Yana Kuma kamo hannunta ya riqe Gam cikin nasa yace"
Qaddarar gobarace ta fadawa gidan acikin daren Amma....
Dan shiru yayi Yana jinjina girman munin labarin yace"
Kiyi hakaru ZAINAB bawa baya wuce kwanakin da ubangiji ya dibar Masa.....
Bata motsaba har lokacin idanuwanta na Kan bakinsa sbd tariga da tagama qulle zuciyarta cikin wani Hali na tsananin qunci ahankali ta bude Bakinta daya bushe Nan take tace"
Abbana ne ya rasu?????
Girgiza Mata Kai yayi yana kokarin janyota ya rungume cikin bayyanarda tsananin alhinin wannan tashin datayi gana 'yayan mutane dasuka kone daga zuwa aiki murya a karye yace"
Abbanki na asibiti tareda Zainab....
Wani mummanan faduwar gabe ya risketa ta janye jikinta cikin mummunan yanayi da rawar da jikinta yafara dauka tace"
Anty Sa'adah ma na asibitin????
Girgiza Mata Kai yayi Kai tsaye yana cewa"
Kiyi hakuri Zainab
Sa'adah Allah ya karba ranta....
Kafin halinda take Shirin Shiga tashiga wani mummanan ciwon marane yataso Mata gadan gadan cikin tsananin azaba da tashin hankali..
Cikin sauri ya riqota Yana Kiran sunta Amma Ina ciwon nakuda ya taso Mata Kai tsaye ba shiri Kuma lokaci baiyiba.
Cikin gaggawa da wani sabon tashin hankalin akayo asibitin da ita itama
Suna dubawa kuwa Suka tabbatarda nakuda ce bakwaini zata Haifa.
Hankalin Turaki Bai taba tashi irin na ranarba sbd ganin bayan duk wannan abubuwan da rashin rayukan da akai ga Kuma nakudarta alokacinda ake cewa cikin Bai Isa haihuwa.
Koda su Anne Suka iso garin hankali tashe tuni Laylan ta haifi jaririyar 'yarta Yar qarama da ita ansaka cikin kwalban aje yara irinta.
Laylah tasha matuqar wahala sosai gurin haihuwa duk da hakan tana haihuwa abin data fara shine sakin wani tsimammen kuka Mai taba zuciya na rashin Yar uwarta Rabin jikinta datayi,
Kuka takeyi sosai wanda tasaka harsu Annen kuka dasuma dama da kukan rashin Sa'adah sukazo,
Halima tayi kuka har idonta Baya budewa sosai.
A gidan umma Jamila data ringa Suma tana farfadowa Kan rashin Sa'adah da halinda Momy ke ciki akayi jana'izarsu aka kaisu makwancinsu take Kuma aka watse sbd Babu zaman gaisuwar dasu Anne zasuyi.
Iyayen hadiza dasuka zo suma anjaajanta musu wannan babban rashin kafin akayi musu duk wani Abu da akasan ya kamata ayin.
LAYLAH takasa kwantar da hankalinta sbd tasakawa ranta damuwa da qunci sosai.
Halima ma kukan rashin Sa'adah itama bazata iya barinsa yanzuba sbd sunyi wani irin shaquwa da sabo.
A Abdoul ko mahaifiyarsa datazo gaisuwa ta tausaya Masa sosai sbd Allah yasani tasa irin kaunar daukewa juna Kuma ita kanta ta yaba da nutsuwar Sa'adahn.
Anne taso kebewa ta sanarda Turaki maganar Laylah da aka gama tabbatarda itace ta bankadawa gidan wuta Amma ganin yanda komai yake neman cakudewa na halinda Laylah take ciki yasa ta dakata tareda fara Shirin komawarsu duka abuja hardasu Abban da Momy da za'a fitar waje Amma saisun fara Dan samun sauki tukuna.
Suna sauka Abuja daga airport motar asibiti aka dauki su Abba da momy aka wuce dasu
Sukuma da motar gidan Suka tafi Suma asibitin Suka nufa direct aka Kai baby aka Kuma admitting dinta.
Suna Isa gida Babu sauran Bata lokaci Anne ta gabatarwa da Turakin bayanin komai da komai sbd ganin yanda yariga yahau sosai akan tabbacin dasuka samu na Na'ima ce ta tada gobarar sbd wanna karon tabbas zai dawo da ita hankalinta idanma hauka takeyi..
Bayanan Anne da takardun daya gani da bayanin komai yasanyashi Kiran Dr faruk take agurin.
Cikin nutsuwa Dr faruk ya tabbatarwa da Turaki sakamakonsu na alluran da aka samu Sashen Na'iman dama sakamakon qwayoyin maganin allurar dasuka samu ajininta sosai tare Kuma da babbar illarsu ga qwaqwalwarta Dan kuwa zuwa yanzu idan Ana yimata ya tabbatarda qwaqwalwanta yagama juyewa gabaki daya.
Bai taba Jin takaici da baqin cikin kansa ba da rayuwarsa kamar yau daya samu wanna mummunan labarin,
Sakacinsa akanta yasa mummanar kaddarar aminya cutatar da rayuwarta ta hanya mafi Muni,
Meyasa Bai taba tsayawa yayi lamarinta kyakkyawar fahimtaba da zai iya gano lafiyarta da rashinta..
Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi kafin ya miqe ya fita yauma da kansa ya ja mota a irin tuqin da Babu Wanda yataba ganinsa yayi ya Isa gidan Zinat Dake haukace tagama hargitsa gidanta koina bataga gwalagwalan Na'ima ba data ajiye ga siddika batanan ta gudu ga takardun asibitin Na'iman ma sun nata
Siddika ta tattara ta gudu.
Haukace take tanajin kamar zata Kama da wuta sbd sune dukiyar Na'iman datake taqamar zasu zama natan tayi arzki dasu Amma Rana tsaka ace ta rasa wlha bazata yardaba neman siddika zata tafi saita nuna Mata ba'a irin wannan gangancin da ita.
Tsallaka Ms Na'ima Dake kwance a qasa tana bubbuga kanta tayi cikin tsananin Azabar abinda takeji suna Mata yawo cikin Kai
Jin kafar mutum ta tsallakata yasata cafke kafar da sauri tana cewa"
Kece Laylah,
Kece Laylah,
Meyasa kikaci Amanata bayan Ina kaunarki da gaskia...
Meyasa?
Haqori tasa ta cafke qafar da wani irin cizo Mai azabar gske.
Ihu Zinat keyi tana dukan Na'iman da qafarta daya Amma Taki saki qafar ga jini sai fesowa yakeyi Sbd ba qaramin kafa Mata hakoran tayiba suka shiga qafar sosai.
Agogon Kan gefen gadonta ta fizgo da qarfi tareda bugawa Na'iman a Kai take azaba tasakata sakin kafar tana somewa agurin.
A haukace ta fito daga gidan ko gani batayi sbd jinin da kafarta ke fitarwa Sosai ga tashin hankalin da siddika ta sakata a haukace ta fada motarta tana tayarwa motar Jamian tsaro tsayawa gaban motarta Dake kofar gidan.
Wata motarce ta Parker siddika da A Abdoul Suka fito sai alokacin gaban Zinat din yayi mummunan faduwa dan da farko Bata tsororaba tunda tasan Babu wani dalilin zuwan hukuma gurinta Amma ganin siddika tareda A Abdoul ya tabbatar Mata da komai.
Reverse tafara Yi da motarta cikin tsananin gudu sbd batada damar yin gaba tunda agabanta suke tanayin Bata Suka bita da motacinsu a guje
TURAKI daya iso gidan Tuni siddika harta janyo Na'iman Dake sume tamkar Babu Rai tareda ita ya qaraso ya dauketa gabaki daya yakai mota tareda rufewa yashiga yaja motar yabar gurin.
Sosai Zinat ke gudu da motarta cikin reverse sbd tasamu ta tserewa jamian ta hau titi,
Kwana zatasha da mugun speed
Tayoyin Suka qwace Mata motar tayi cikin wata sabuwar transformer Dake street din take kuwa transformern tafara yayyafin wuta suna zuba Kan motar
Hankali tashe tafara kokarin bude motar dukkanin jikinta na rawa tana ihun a taimaketa Azo abude Mata ta fita Amma kowa yakasa qarasawa sbd wuta tafara cin gaban motar tata,
Tana gani tafara sakin ihu tana bubbuga glass din motar,
Dole Jamian tsaron aka fara kokarin cetonta Amma Sam wutar Taki Bari kowa ya matsa sbd transformer na barin wuta motarma naci Dan Haka kowa ma guduwa yafarayi da motarsa Daga gurin ga ihunta da bubbuga glass dinta anaji Ana gani tana konewa da ranta cikin tsananin azaba
Tun Anajin ihunta har aka dainaji Haka Wutar ta cinyeta qurmus kafin akashe a fiddota.
Asibiti aka Kai Ms Na'ima itama sbd yin nasu binciken asalin akan qwaqwalwarta.
Anne da idonta ta ringa tsiyayarwa da Na'ima hawaye sbd tana cikin mawuyacin hali.
Laylah ma kusan sai dataiwa mum din tata kuka sbd tausayi,
Ga Abbanta daya taba hankalinsa uku akansu,
Rabi na Kan baby, rabi nakan mum rabi Kuma Yana kanta sbd itama har lokacin takasa dawowa daidai duk da ta sakawa kanta tawakkali yanzu fatarta abba da Momy su samu lafiya,
Har gwara Momy ta farfado sbd wutarta batai yawan ta abbanba.
A Abdoul ne ya tsaya aka rufe case din Zinat da Na'iman akan rasuwarsu Sa'adah tunnda Zinat din tabisu inda ta aikasu din.
Bincike Mai kyau tsafta ya tabbatarda Ms Na'ima qwaqwalwarta tagama juyewa Amma Basu cire ran dawowarta daidaiba Dan Haka tana Jin sauki aka sallamota gida.
A sasshen Anne take itama wannan karon dakin Sa'adah yakoma nata siddika itace Mai kula da komai nata sbd yanzu komai nata datakeyi kallo daya zakai Mata kasan tana matsalar qwaqwalwa.
Tsananin tausayinta yasa kaunarta Mai girma wanzuwa a zukatansu,
Anne har cikin ranta take Jin Na'iman sbd ba qaramar qaddarar jarabawa bace mace Mai girma kyakkwa ace kanta a juye yakeba,
Siddika Takoma tamkar uwar data haifeta takejin Na'iman sbd duk da tasamu matsalar dukkaninsu suna cikin gata da kwanciyar hankali da kauna daga kowa.
Yanayin matsalar ta me Na'iman sai tazo Mata da qaunar Laylah Babu Wanda takeson zama dashi kokuma yabata maganinta Tasha ba gardama kaman Laylan.
Shi Turaki qarfi da yaji Abbah take cemasa kaman yanda taji Laylan na fada.