Sashe 48
Inayah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta kebe kanta ta tsame daga cikinsu sbd tasakawa kanta Bayan Inna da Dr iklimat batada kowa a duniya.
Wata biyu tayi da dawowa gida akan daura aurenta da MJ Muhammed ta tattara Takoma Abuja gidanta itada Mai aikinta guda daya.
Tunda akai auren hankalinta baya kan mijinta sai akan Neman 'yarta wadda idan ciwon rashinta yataso Mata kaman zautuwa takeyi.
Tun mj na daurewa har abin yafara damunsa sosai auren ma yafara fice Masa akai.
Rawa auren yafara tun Bai Gama cika shekara ba
Dr na ganin hakan ta tashi tsaye akan Hadiza da fada sbd idan tayi gangancin rasa auren tayiwa kanta.
Ga rayuwarta tuni ta sauya tasamu wadata da Jin Dadi Amma zuciyarta takasa nutsuwa ta rungumi qaddara.
Inna Dr iklimat ta daukowa Hadizan wadda ta zauna tareda ita tana lurar da ita illar datakeson yiwa rayuwarta idan Bata dauki qaddara ta rungumaba.
Ba kunya hardasu Yaya Umar suka ringa kawo Mata ziyara akai akai suna Mata nasihan riqe aurenta.
Tayi iya kokarinta gurin danne damuwarta cikin ranta tafara kyautatawa mj Wanda yake tsananin kaunarta da Gaskia yanzu.
Rayuwar aurenta ta gyaru sbd ganin yanda dangi da Yan uwa kowa nayi da ita sosai sbd abun duniyar datake dashi yanzu Dan haka saita sake nutsuwa da kulawa da mijinta sbd koba komai auren yazama rufin asirinta dayasa kowa ka binta a Yan uwa.
Duk yanda taso cire damuwar yarta Bata iya cirewa duka Wanda hakan yasa mj ya dauketa daga Abuja Inda take tuna babyn ya maidata Lagos yadawo da uwar gidansa Abuja.
Rayuwarta a Lagos tafi ta abujan kwanciyar hankali da nutsuwa sbd ta rage damuwa sosai ta fuskanci gabanta.
Kaman yanda ake cewa dukiya daban take to kusan ta tabbarda hakan,
Yayunta dasuka fara aibata 'yarta sundawo sune suke gwagwarmaya sosai gurin bincike da Neman Ayshatouh wadda suka yarda da cewan ba shegiyar bace yanzu idanma da Allah suka yarda ko Dan quncin dasuka luradashi kwance qasan ranta Wanda suka tabbatarda har abada bazai goguba,
Kokuwa Dan kudin datake sakar musu sosai gurin binciken Neman 'yar ne?
Kwadayi da dukiya sunsaka anbata danta Abdulsamad Wanda tasaka a makarantar kudi anan lagos Yana karatu cikin kwanciyar hankali da wadata,
Yan uwan salisu da dama yanzu zumunci da hulda sukeyi da ita sosai Dan kuwa Babu qyashi a zuciyarta tana musu Alkhairi,
Yaya Umar da Yaya kabiru sune tsundum aduk Dan abinda ke gareta sbd mj ba mai Zama bane shiyasa daga ita har uwar gidansa uwar yayansa dukiya yake musu sosai.
Ahaka rayuwarta ta sauya Babu wani labari ko bayanin ganin Ayshatouh da Abdul majeed.
Shekaru sunja sosai manyanci yazo akan dole ta dangana ta cire ran ganin Ayshatouh har abada a qarshema ta sanyata cikin adduar datakewa salisu dasu mama na Allah yayi musu rahama.
Abdul baitaba sanin yanada 'yar uwaba sbd zancen da aka rufe gabaki dayansa aka barsa amatsayin qaddarar data wuce.
Dr iklimat tazama uwa kuma 'yar uwa gareta Dan haka bayan mj yayi retire tadawo abuja da Zama Amma sai zaman lfy na Neman gagararta da uwar gidanta Dole aka rabasu ita Takoma Adamawa nata gidan sbd ta nuna Masa tafi ra'ayin Zama acan sbd Kota koma Lagos din tunda yabar Lagos yakoma Abuja ba wani amfani Dan haka tafison Adamawa.
Da wannan ta tattara tadawo adamwa qaton gidanta da MJ yasiya Mata Mai girma daga ita sai Inna da masu aiki sai Dr Abdul idan yazo sbd aiki dayake a asibitin Dr iklimat dake Abuja.
Yaya Umar da Yaya kabiru ma tuni suka zama cikakkun masu rufin asiri da Yar wadata ta sanadin mijin Hadizan daya sakasu cikin wasu Yan haurkokinsa na business Kuma suna samu sosai aciki Dan haka suka sake tsayawa sosai akan duk wata hidimar Hadiza da iyalinta duk da Bata sake haihuwaba tun tsawon shekarun Wanda Dr iklimat tayi Mata bayanin tasamu matsala tun wancan lokacin data samu matsalar gaba ba lallai takuma haihuwaba shiyasa ta dauki tsananin son duniya ta dorawa Dr Abdulsamad sbd ga dukkan alamu shikadaine Dan dazata samu a duniya.
WANNAN SHINE ASALIN ABINDA YAFARU.
***************************
Tsit kowa yayi Banda kukan Haj umma Dana Hadiza saina umma yaganah Babu abinda yake tashi.
Alhaji babbah da cm dama sauran duka mazan gurin duk jarumtarsu jikinsu saidaya yayi tsananin sanyi.
Cm da umma yaganah ne suka Dora da irin gwagwarmayar wahalar rayuwar dayaSha iya wadda suka sani gurin kulawa da Inayah da sauran wahalhalun har arzikinsa.
Duk Wanda yake gurin ya jinjinawa AA MAJEED da irin karfin zuciyarsa.
Ita kanta hadiza jikinta sanyi yayi tareda sabuwar danasani ga girmansa daya cika Ido da zuciyarta sbd duk Wanda ya riqe 'Yar dabai hada komai da itaba irin hakan Basu taba tunanin zaa samu Mai wannan zuciyarba.
Tun farko nutsuwar da zuciyarta tayi dashi a ganin farko yasata guduwa tabar Masa 'yarta batareda tunanin komaiba Amma bataba dauka kyan zuciyarsa da karfin zuciyarsa yakai hakan ba.
Hawayen kunya da damuwar abinda tayi dama na tausayin kanta dana majeed take tsayayowa tana sunkuyar dakanta qasa sbd Babu Kuma wani abun fada daya ragewa kowa.
Hajiya umma tafi kowa shiga baqin ciki da Dana sani sbd ko a bayan da hadiza tadawo neman yarta tafada musu gaskiyar su juwairiyyah Basu Bari hajiyar ta yarda da duk abinda Hadiza ta fadaba shiyasa suka hanata bayyanarda damuwarta akan rashin majeed dinta da karfi da yaji Amma tun daga wancan lokacin Bata Kuma isashiyar lafiya ba sbd ciwone da qunci a dunkule ranta na 'danta datafi so fiyeda komai da kowa.
Su Yaya Umar kusan sunfi kowa kunya da baqin cikin abinda suka aikata dan kuwa kusan sune sanadin komai Dan tun farko dasun rungumi qaddarar Yar uwarsu da duka baa cutatar da wanda baijiba Bai ganiba aka tarwatsa Masa rayuwa aka rabasa da iyayensa.
Alhaji babbah yaji tausayin MAJEED da Hadiza fiyeda kowa sbd kusan kowa mafita take nema a halin matsuwar dasuka shiga Amma tunda kusan komai yazo qarshe Kuma kowa wahalarsa ta wuce tazama tarihi sai kawai a rungumi qaddara sbd duk wannan Al'amarin idan anduba rabon aurene dake tsakanin majeed da Inayah yasa komai yashigo ta hanyar tsanani.
Anty juwairiyyah kunya da takaicin Hadiza harma Dana 'yarta ya hanata cewa komai har zaman ya tashi kowa ya watse aka bar Yan gidan kawai sai Haj umma da Babu Inda Zata sai 'danta yadawo Dan bazata iya sake tafiya tabar majeed dintaba sanyin idanuwanta dayaSha gwagwarmaya da wahalar rayuwar duk tarin arzikinsu.
Ta bangare daya jin tayi zuciyarta na Dan qonuwa da Inayah sbd akanta 'danta ya zabi ya barta,
Ya bar mahaifiyarsa sbd ita,
Ya fifita kaunarta Mai tsanani da duk duniya tasan da Babu abinda yake kauna sbd ita duk da tayi imanin da kaunarta na qasan ran majeed dinta sbd bazai taba daga so da kaunar wani akantaba.
Amma Kuma duk da hakan ya fifita Inayah akanta qarshe yanzu karshen rashin rabuwa ya aureta Wanda ita Sam batajin danta ya cancanta wannan auren sbd tako Ina danta ya cancanta rayuwar Jin Dadi da farin cikin daya rasa shekaru.
##MAMUH#
#HOT LOVE/ROMANCE
#MAJEED/INAYAH
_ZAFAFA BIYAR_
*_INAYAH_*
_MamuhGee_
*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_
*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_
*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_
*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_
_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*
ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Shedar biya👇
07040727902
MTN card👇
09134848107
[11/7, 10:23 AM] +234 903 125 2820: *_45_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Kofa ya dafa da kyau sbd ba zato yaji ta jikin nasa....
Yaune Karo na farko data rungumesa tunda tayi girma tazama budurwa sosai,
Kuma yau shine Karo na farko da mace ta taba rungumarsa har kirjinsa dana mace ya hadu.
Saurin janyeta yayi daga jikinsa Yana kallonta cikin yanayi na Dan kame yanayin da dan fada kadan yace"
Ki nutsu mana,
Bakya girma ne haryanzu Inayah.
Bata fuska tayi idanuwanta nacikowa da hawayen dabatasan Kona menenba ta sake riqo hannunsa tana riqewa sosai tace"
Abbi kasan yanda hankalina yatashi da tafiyar Nan taka?
Kowa anan yadamu Amma nafisu damuwa sbd baka taba fushi Dani irin hakaba...
Tafin hannunta ta sake sakawa cikin nasa tafin hannun ta riqe tana cewa"
Dan Allah kayi hkr Abbi bazan sakeba.
Dagowa yayi Yana kokarin janye hannunsa duk da tasaba riqe hannunsa sosai ko bayan girman nata Amma yau din akwai mutane.
Kasa amsa Inayah din yayi idanuwansa nakan matarda yake son tabbarda idan mahaifiyarsa ce daya rasa shekaru masu yawa,
Ummansa da Babu lakacinda zaizo qasar baije ya bincika lafiyartaba yaji yanda take agurin Mai gadin gidan Wanda ya tabbatar Masa da Karya taba fadawa kowa zuwan nasa.
Anty juwairiyyah da ita mamaki da takaicin duniya yayi Mata yawa na Inayah ya kalla ya tabbatarda itace take ya yarda da ummansa ce agabansa cikin gidansa Yaka gani.
Sukuwa dukkaninsu mamaki rashin kunyar Inayah sukeyi Mai girma Banda umma yaganah datasan halin kayarta tasaba da hakan Amman yau abin yayi wani irine sbd agaban hajiyar MAJEED dinne da yayarsa Wanda data kusada Inayah yashigo riqeta zatayi bazata Bari tajeba koba komai ga kayan dake jikinta dasuka Santa su hajiyar mamaki tun farko Dan su komai Inayah tayi haryanzu a mazaunin rashin kunya da da'a suke sanyashi duk da sunada wayewa suma sunyi yawon qasashen Amma dai na Inayah ciwo yakewa Haj sbd kishin kusanci da gata Mai tsanani da MAJEED yayiwa Inayah.
A hankali cikin nutsuwa da yanayin na mamaki da bayyanarda rauni sosai Wanda su Inayah Basu taba ganinsa dashiba ya tako ya nufi gurin hajiya umma Yana sake danne zuciyarsa ga raunin dayake bayyanarwa sbd baisan dalilinsu na Neman Inda sukeba sukazo...ko haryanzu fushi ummansa keyi dashi.
Haj umma data fara hawayen ganin 'danta daya rabu da ita Yana matashinsa yazama tamkar babban mutum,
Yazamar Mata wani kamilallan Alhaji komai nasa ya rikida Yakoma tamkar mahaifinsa lokacinda yake daidai shekarunsa.
Kasa jiran ya Isa gabanta tayi sbd sanyin jikin daya nuna na shakkar fushinta akansa
ta tako ta qaraso gurinsa itama da sauri ta rungume abinta tana fashewa da kukan farin cikin ganinsa da jinsa.
Akaro na farko tun Bayan barinsa gida Yana dan matashinsa daya zubarda hawaye daga idanuwansa.
Mahaifiyarsa dayake tsananin kauna a duniyarsa ta yafe masa,
Ta sauka daga fushinta na shekaru,
Yau itace agabansa tana kukan farin cikin ganinsa.
Wata biyu tayi da dawowa gida akan daura aurenta da MJ Muhammed ta tattara Takoma Abuja gidanta itada Mai aikinta guda daya.
Tunda akai auren hankalinta baya kan mijinta sai akan Neman 'yarta wadda idan ciwon rashinta yataso Mata kaman zautuwa takeyi.
Tun mj na daurewa har abin yafara damunsa sosai auren ma yafara fice Masa akai.
Rawa auren yafara tun Bai Gama cika shekara ba
Dr na ganin hakan ta tashi tsaye akan Hadiza da fada sbd idan tayi gangancin rasa auren tayiwa kanta.
Ga rayuwarta tuni ta sauya tasamu wadata da Jin Dadi Amma zuciyarta takasa nutsuwa ta rungumi qaddara.
Inna Dr iklimat ta daukowa Hadizan wadda ta zauna tareda ita tana lurar da ita illar datakeson yiwa rayuwarta idan Bata dauki qaddara ta rungumaba.
Ba kunya hardasu Yaya Umar suka ringa kawo Mata ziyara akai akai suna Mata nasihan riqe aurenta.
Tayi iya kokarinta gurin danne damuwarta cikin ranta tafara kyautatawa mj Wanda yake tsananin kaunarta da Gaskia yanzu.
Rayuwar aurenta ta gyaru sbd ganin yanda dangi da Yan uwa kowa nayi da ita sosai sbd abun duniyar datake dashi yanzu Dan haka saita sake nutsuwa da kulawa da mijinta sbd koba komai auren yazama rufin asirinta dayasa kowa ka binta a Yan uwa.
Duk yanda taso cire damuwar yarta Bata iya cirewa duka Wanda hakan yasa mj ya dauketa daga Abuja Inda take tuna babyn ya maidata Lagos yadawo da uwar gidansa Abuja.
Rayuwarta a Lagos tafi ta abujan kwanciyar hankali da nutsuwa sbd ta rage damuwa sosai ta fuskanci gabanta.
Kaman yanda ake cewa dukiya daban take to kusan ta tabbarda hakan,
Yayunta dasuka fara aibata 'yarta sundawo sune suke gwagwarmaya sosai gurin bincike da Neman Ayshatouh wadda suka yarda da cewan ba shegiyar bace yanzu idanma da Allah suka yarda ko Dan quncin dasuka luradashi kwance qasan ranta Wanda suka tabbatarda har abada bazai goguba,
Kokuwa Dan kudin datake sakar musu sosai gurin binciken Neman 'yar ne?
Kwadayi da dukiya sunsaka anbata danta Abdulsamad Wanda tasaka a makarantar kudi anan lagos Yana karatu cikin kwanciyar hankali da wadata,
Yan uwan salisu da dama yanzu zumunci da hulda sukeyi da ita sosai Dan kuwa Babu qyashi a zuciyarta tana musu Alkhairi,
Yaya Umar da Yaya kabiru sune tsundum aduk Dan abinda ke gareta sbd mj ba mai Zama bane shiyasa daga ita har uwar gidansa uwar yayansa dukiya yake musu sosai.
Ahaka rayuwarta ta sauya Babu wani labari ko bayanin ganin Ayshatouh da Abdul majeed.
Shekaru sunja sosai manyanci yazo akan dole ta dangana ta cire ran ganin Ayshatouh har abada a qarshema ta sanyata cikin adduar datakewa salisu dasu mama na Allah yayi musu rahama.
Abdul baitaba sanin yanada 'yar uwaba sbd zancen da aka rufe gabaki dayansa aka barsa amatsayin qaddarar data wuce.
Dr iklimat tazama uwa kuma 'yar uwa gareta Dan haka bayan mj yayi retire tadawo abuja da Zama Amma sai zaman lfy na Neman gagararta da uwar gidanta Dole aka rabasu ita Takoma Adamawa nata gidan sbd ta nuna Masa tafi ra'ayin Zama acan sbd Kota koma Lagos din tunda yabar Lagos yakoma Abuja ba wani amfani Dan haka tafison Adamawa.
Da wannan ta tattara tadawo adamwa qaton gidanta da MJ yasiya Mata Mai girma daga ita sai Inna da masu aiki sai Dr Abdul idan yazo sbd aiki dayake a asibitin Dr iklimat dake Abuja.
Yaya Umar da Yaya kabiru ma tuni suka zama cikakkun masu rufin asiri da Yar wadata ta sanadin mijin Hadizan daya sakasu cikin wasu Yan haurkokinsa na business Kuma suna samu sosai aciki Dan haka suka sake tsayawa sosai akan duk wata hidimar Hadiza da iyalinta duk da Bata sake haihuwaba tun tsawon shekarun Wanda Dr iklimat tayi Mata bayanin tasamu matsala tun wancan lokacin data samu matsalar gaba ba lallai takuma haihuwaba shiyasa ta dauki tsananin son duniya ta dorawa Dr Abdulsamad sbd ga dukkan alamu shikadaine Dan dazata samu a duniya.
WANNAN SHINE ASALIN ABINDA YAFARU.
***************************
Tsit kowa yayi Banda kukan Haj umma Dana Hadiza saina umma yaganah Babu abinda yake tashi.
Alhaji babbah da cm dama sauran duka mazan gurin duk jarumtarsu jikinsu saidaya yayi tsananin sanyi.
Cm da umma yaganah ne suka Dora da irin gwagwarmayar wahalar rayuwar dayaSha iya wadda suka sani gurin kulawa da Inayah da sauran wahalhalun har arzikinsa.
Duk Wanda yake gurin ya jinjinawa AA MAJEED da irin karfin zuciyarsa.
Ita kanta hadiza jikinta sanyi yayi tareda sabuwar danasani ga girmansa daya cika Ido da zuciyarta sbd duk Wanda ya riqe 'Yar dabai hada komai da itaba irin hakan Basu taba tunanin zaa samu Mai wannan zuciyarba.
Tun farko nutsuwar da zuciyarta tayi dashi a ganin farko yasata guduwa tabar Masa 'yarta batareda tunanin komaiba Amma bataba dauka kyan zuciyarsa da karfin zuciyarsa yakai hakan ba.
Hawayen kunya da damuwar abinda tayi dama na tausayin kanta dana majeed take tsayayowa tana sunkuyar dakanta qasa sbd Babu Kuma wani abun fada daya ragewa kowa.
Hajiya umma tafi kowa shiga baqin ciki da Dana sani sbd ko a bayan da hadiza tadawo neman yarta tafada musu gaskiyar su juwairiyyah Basu Bari hajiyar ta yarda da duk abinda Hadiza ta fadaba shiyasa suka hanata bayyanarda damuwarta akan rashin majeed dinta da karfi da yaji Amma tun daga wancan lokacin Bata Kuma isashiyar lafiya ba sbd ciwone da qunci a dunkule ranta na 'danta datafi so fiyeda komai da kowa.
Su Yaya Umar kusan sunfi kowa kunya da baqin cikin abinda suka aikata dan kuwa kusan sune sanadin komai Dan tun farko dasun rungumi qaddarar Yar uwarsu da duka baa cutatar da wanda baijiba Bai ganiba aka tarwatsa Masa rayuwa aka rabasa da iyayensa.
Alhaji babbah yaji tausayin MAJEED da Hadiza fiyeda kowa sbd kusan kowa mafita take nema a halin matsuwar dasuka shiga Amma tunda kusan komai yazo qarshe Kuma kowa wahalarsa ta wuce tazama tarihi sai kawai a rungumi qaddara sbd duk wannan Al'amarin idan anduba rabon aurene dake tsakanin majeed da Inayah yasa komai yashigo ta hanyar tsanani.
Anty juwairiyyah kunya da takaicin Hadiza harma Dana 'yarta ya hanata cewa komai har zaman ya tashi kowa ya watse aka bar Yan gidan kawai sai Haj umma da Babu Inda Zata sai 'danta yadawo Dan bazata iya sake tafiya tabar majeed dintaba sanyin idanuwanta dayaSha gwagwarmaya da wahalar rayuwar duk tarin arzikinsu.
Ta bangare daya jin tayi zuciyarta na Dan qonuwa da Inayah sbd akanta 'danta ya zabi ya barta,
Ya bar mahaifiyarsa sbd ita,
Ya fifita kaunarta Mai tsanani da duk duniya tasan da Babu abinda yake kauna sbd ita duk da tayi imanin da kaunarta na qasan ran majeed dinta sbd bazai taba daga so da kaunar wani akantaba.
Amma Kuma duk da hakan ya fifita Inayah akanta qarshe yanzu karshen rashin rabuwa ya aureta Wanda ita Sam batajin danta ya cancanta wannan auren sbd tako Ina danta ya cancanta rayuwar Jin Dadi da farin cikin daya rasa shekaru.
##MAMUH#
#HOT LOVE/ROMANCE
#MAJEED/INAYAH
_ZAFAFA BIYAR_
*_INAYAH_*
_MamuhGee_
*_GURBIN IDO_*
_Safiya Huguma_
*_SANADIN LABARINA_*
_Hafsat Rano_
*_FARHATAL QALB_*
_(Miss Xoxo)_
*_BABU SO_*
_Billyn Abdul_
_*Littafi daya 300*_
*_Littafi biyu 400_*
*_Littafi uku 500_*
*_Littafi hudu 700_*
*_Littafi biyar 1k_*
ZENITH BANK
HAFSAT UMAR KABIR
2270637070
Shedar biya👇
07040727902
MTN card👇
09134848107
[11/7, 10:23 AM] +234 903 125 2820: *_45_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
Kofa ya dafa da kyau sbd ba zato yaji ta jikin nasa....
Yaune Karo na farko data rungumesa tunda tayi girma tazama budurwa sosai,
Kuma yau shine Karo na farko da mace ta taba rungumarsa har kirjinsa dana mace ya hadu.
Saurin janyeta yayi daga jikinsa Yana kallonta cikin yanayi na Dan kame yanayin da dan fada kadan yace"
Ki nutsu mana,
Bakya girma ne haryanzu Inayah.
Bata fuska tayi idanuwanta nacikowa da hawayen dabatasan Kona menenba ta sake riqo hannunsa tana riqewa sosai tace"
Abbi kasan yanda hankalina yatashi da tafiyar Nan taka?
Kowa anan yadamu Amma nafisu damuwa sbd baka taba fushi Dani irin hakaba...
Tafin hannunta ta sake sakawa cikin nasa tafin hannun ta riqe tana cewa"
Dan Allah kayi hkr Abbi bazan sakeba.
Dagowa yayi Yana kokarin janye hannunsa duk da tasaba riqe hannunsa sosai ko bayan girman nata Amma yau din akwai mutane.
Kasa amsa Inayah din yayi idanuwansa nakan matarda yake son tabbarda idan mahaifiyarsa ce daya rasa shekaru masu yawa,
Ummansa da Babu lakacinda zaizo qasar baije ya bincika lafiyartaba yaji yanda take agurin Mai gadin gidan Wanda ya tabbatar Masa da Karya taba fadawa kowa zuwan nasa.
Anty juwairiyyah da ita mamaki da takaicin duniya yayi Mata yawa na Inayah ya kalla ya tabbatarda itace take ya yarda da ummansa ce agabansa cikin gidansa Yaka gani.
Sukuwa dukkaninsu mamaki rashin kunyar Inayah sukeyi Mai girma Banda umma yaganah datasan halin kayarta tasaba da hakan Amman yau abin yayi wani irine sbd agaban hajiyar MAJEED dinne da yayarsa Wanda data kusada Inayah yashigo riqeta zatayi bazata Bari tajeba koba komai ga kayan dake jikinta dasuka Santa su hajiyar mamaki tun farko Dan su komai Inayah tayi haryanzu a mazaunin rashin kunya da da'a suke sanyashi duk da sunada wayewa suma sunyi yawon qasashen Amma dai na Inayah ciwo yakewa Haj sbd kishin kusanci da gata Mai tsanani da MAJEED yayiwa Inayah.
A hankali cikin nutsuwa da yanayin na mamaki da bayyanarda rauni sosai Wanda su Inayah Basu taba ganinsa dashiba ya tako ya nufi gurin hajiya umma Yana sake danne zuciyarsa ga raunin dayake bayyanarwa sbd baisan dalilinsu na Neman Inda sukeba sukazo...ko haryanzu fushi ummansa keyi dashi.
Haj umma data fara hawayen ganin 'danta daya rabu da ita Yana matashinsa yazama tamkar babban mutum,
Yazamar Mata wani kamilallan Alhaji komai nasa ya rikida Yakoma tamkar mahaifinsa lokacinda yake daidai shekarunsa.
Kasa jiran ya Isa gabanta tayi sbd sanyin jikin daya nuna na shakkar fushinta akansa
ta tako ta qaraso gurinsa itama da sauri ta rungume abinta tana fashewa da kukan farin cikin ganinsa da jinsa.
Akaro na farko tun Bayan barinsa gida Yana dan matashinsa daya zubarda hawaye daga idanuwansa.
Mahaifiyarsa dayake tsananin kauna a duniyarsa ta yafe masa,
Ta sauka daga fushinta na shekaru,
Yau itace agabansa tana kukan farin cikin ganinsa.