Sashe 64
Gargadan So Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
EPISODE Hawwa na fitowa tsakar gida hamdala tayi ganin babu kowa a tsakar gidan tawuce bayinsu da sauri jin abu nabin cinyanta, maranta kaman zai fashe they way Khaleel yataba mata jiki na mata camera a brain tana kara ganin komi, abin na batamata rai yanda shine yatabata haka but kuma takasa mantawa bakinta still smells like him, she’s having taste nashi abakinta dasauri tasa ruwa tana kuskure bakinta ta tofar. “Hawwa zawo kikeyi ne? Naga kin zagaya bayi yafi akirga” Munawwarah mai gyaran jikinta ta tambaya ganin yanda Hawwa ke fita zuwa bayi tana dawowa tun bayan dazu da mijinta yatafi ta shiga bayi yakai sau 5, adan kunyace Hawwa tasauke kanta tana zama tace “eh amman ba sosai ba” ana cikin mata gyaran jiki taji ihu ana kwala mata kira. “Ya Hawwa Ya Hawwa, I’m back” wani irin tashi Hawwa tayi tafito daga dakin wata yar yarinya ce she’s 15 sanye da kayan boarding house tana ganin Hawwa kawai tafashe da kuka bata damu dasu kurkur dake jikin Hawwa ba kawai ta rungumeta itama Hawwa ta rungumeta back, Umma tafito ranta abala’in bace tace “ni uwarki bankai kizo kifara gaidani ba?” Aminu yace “Umma kai Umma, yau ki kasan yanda Miemie keson Ya Hawwa ne? Yau suka fara haka” kankame Hawwa Miemie tayi tace “Ya Hawwa zaki aure wai?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mimie tace “I’m so happy Ya Hawwa Wayyoo Allah na, I love you so much Ya Hawwa na” Hawwa tashafa kanta tace “nima I love you Miemie” Umma tajuya takoma daki, wucewa Miemie tayi ta gaida kowa na compound din sannan tawuce wajen Mamanta, Ammi ta harari Hawwa dan har yanzu basu shirya ba tace “wuce ki koma” juyawa Hawwa tayi takoma ciki Munawwarah tacigaba da mata gyaran chan abinda Khaleel yamata yawani flashing a idanunta yanda tadan zabura tsigan jikinta suka feso saida Munawarah ta tsaya dan taga tsigan jikin Hawwa ta mike dasaurinta tace “bayi zani” wucewa tayi tafita Munawwarah ta kwashe da dariyan yan bariki tace “ahayye chass chass assa! Matsalan ka zauna zaman boko agida kenan ba aure kaikuma ba dan iska ba, yarinya dukta birkice, magungunana wasane wlh sai kinkai kanki kin karbi zumansa dan kaniyanki harni zaki cema baki sonsa yarinya zaki so gabansa muje zuwa”. Bayi Hawwa tayi taje tai tsarki tadawo, rannan at a point har saida Ammi tace “kodai asayo miki ja da yellow ne? Gudawan yayi yawa” Hawwa tace “yasoma tsayawa Ammi”.Da daddare duk sunyi shirin bacci Ammi da Daddo sunyi shinfidan bargo akasa abinsu sai Hawwa da Ramla da Miemie akan gado wayanta yahau ringing, dasauri Hawwa tadauki wayan gabanta na faduwa sabida tasan Khaleel ne batamason ringing din yayi yawa su Ammi sufara magana takai kunne ahankali, kafin tai magana Miemie ta matso kusada ita tace “Ya Hawwa Ya Ibrahim ne? Ni kadaine bai sani ba kicemai nadawo daga school dazu” Khaleel dake jin muryan Miemie yace “give her the phone” bata wayan tayi da sauri Miemie ta karba tasa a kunne tace “hello Ya Ibrahim good evening, Ya Ibrahim thank you for loving my Ya Hawwa, I love Ya Hawwa so much kaima I love you kaji” dan murmushi Khaleel yayi jin yarinya ce sosai tace “okay Maryam thank you, ya school kinyi karatu sosai?” Gyadamai kai tayi tace “ina karatu sosai cus I want to make Ya Hawwa proud” hancinta Hawwa taja ta karbi wayan tace “talkative Oya kwanta kiyi bacci” murmushi tayi sosai sannan ta kwanta Hawwa takai wayan kunnenta murya ciki ciki Khaleel yace “Hi” ahankali Khaleel yace “Noor wants to come your place gobe har zuwa biki” batasan mesaba har cikin ranta taji dadi tace “okay Allah kawota lpy” anatse Khaleel yace “she’s coming da 3 Nanies dinta” hararanshi tayi kaman yana gabanta dadan haushi tace “do you think bazamu iya kula da ita bane anan kake maganan Nany?” Dan murmushi kadan Khaleel yayi yace “sorry Mommyn Noor, kitayani gayama Mom sunce around 11 zasu kawo akwatin” dauke kai tayi dasauri taki magana, murmushi yamata yace “gobe za’a miki delivery na bridal outfit naki, also stylist naki zata kawosu and again event planner Juzzyfabsevent will also see you tommorow kan decoration na gida da hall zata nunamiki design sai you choose anything kikeso amana” dauke kai tayi Khaleel yace “henna party ma ogansu will see you tommorow, akwai ashobi danasa aka ma sister naki suma za’a kawo gobe”Hmm Hawwa tafadi agajiye, murya chan ciki yace “an gama gyaran bangarenmu anan, your house looks beautiful wife” turomai baki Hawwa tayi, ahankali yace “Baba keep insisting saisun kawo kayan daki I told him not to can you help me tell him yadaina kashe kudi please” shiru Hawwa tamai ahankali Khaleel yace “jibi wai zasu kawo komi” Hawwa tai shiru still murya chan kasa Khaleel yace “I’m so excited about wedding namu idan yau munyi bacci mun tashi saura 5days ko?” Lumshe ido Hawwa tayi taki magana, murya chan kasa dakeda kaifi Khaleel yace “I miss your boobs Hawwa! Those tiny nipples sainasa sun zama manya manya da tsotso” tsigan jikin Hawwa tashi yayi batasan sanda tajuya ahankali ba tana sauke ijiyan zuciya da kyar, Khaleel yace “dazan samesu nasha danayi bacci mai dadi yanzu wlh”dasauri Hawwa tacire wayan daga kunnenta ta katse tana sauke ijiyan zuciya ahankali, jikinta ko’ina yadauki vibration tana kara tuna every bit of abinda yafaru dazu, tundaga kan yanda ya manna kirjinsa kan nata, da kalan kallon dayake mata kaman zai mata fyade, da yanda ya matsesu yanata damalmala matasu, da yanda yabude mata su, da yanda yadinga kissing nata da all those naughty abubuwan daya fadi, da yanda yayi kissing neck nata kaman wani plate of food, jikinta kawai yakama da wuta, tun tanajin su Ammi na hira abinsu akasa har tajisu shiru Hawwa takasa bacci, takasa kulle idanu ma sabida scene nata da Khaleel take gani kaman aljani, juyawa nan take ta juya chan maranta yarike gam kaman ana kukkukeshi segment by segment, jikinta natama dadi, nipples nata na itching suna kaikayi da zafi, gabanta kaman is boiling sabida yanda takejin friction awajen, she hates Khaleel but wani irin maimaicin abinda yamata dazu jikinta keso, she’s feeling kaman yanzu yazo yasha mata nono, ya matsesu irin yanda yayi dazu, ya bude su ya kalla, yayi kissing nata, yayi wasa da ita and just make her happy, she just wants abin everything daya mata dazu that’s wat she wants wayyyooooo, tafadi kaman zatai hauka ta bankare she wants himmmm! Wani irin mugun faduwa tayi daga gadon zuwa kasa ta matse kafafunta datanaji kaman abu nabi murya chan kasa tace “wayyooo Allah na, Innalillahi zan mutu, Khaleeeeelll” kaman ranta zai fita daga jikinta haka takeji, her body is just screaming horny, I’m horny ki kira Khaleel yamana abun dazu komu hanaki sukuni abunda jikinta kemata kenan, kai yau kalan sha’awan datakeji bata taba jin irinsa ba ko kwana nan da bata iya bacci but ba irin wannan takeji ba, ciki Hawwa yashiga rikewa yayi kaman zata mutu yana kulle kulle tunda taki basu Khaleel batasan sanda tasaki ihu da duka karfinta ba tana juyawa tana mirginawa half gown na jikinta na kwashewa sama zuwa cikinta ana iya ganin black pant dinta……Sama sama cikin bacci Ammi kejin kuka da nishi da ihu kaman muryan Hawwa firgigit tayi tabude idanu jin kukan Hawwa da gaske yasa ta zabura tashiga lallabawa tana neman wayanta ta taba yayi gaske tana dago kanta ganin Hawwa ta linke akasa tarike ciki ta kaman zata mutu yasa ta tashi azafafe tai wajen wajen, ta kunna wuta ta kalli inda Hawwa take tai kanta hankalinta atashe bata damu da yanda riganta yadage ba boobs nata ma daya awaje daya ariga tsabagen yanda take juyi tai wajenta tace “Hawwa Hawwa” Wlh Hawwa batamasan wake kanta ba dagata Ammi tayi tasata akirjinta tariketa gam like a mother jikinta ya dauke zafi ga kasan wajen kaman Hawwa tai fitsari tasa hannunta ta ja riganta ta suturtata ta sama da kasa.EPISODE Ammi tashiga kiran Daddo “Daddo Daddo” firgigit tsohuwa ta tashi da idanun bacci tana kallon Ammi dake rike da Hawwa dake dukewa tana linkewa jikin Ammi, Miemie ma ta zabura ta tashi ganin Ya Hawwa yasa ta tsala ihu. “Ya Hawwa Ammi maiya sami Ya Hawwa na, wayyoooo Allah na” tafashe da kuka daya tada Ramla itama ta tashi Daddo tace “assha, assha ciwon cikin nan yayi tsanani taso Malam da Aminu Maryam maza” Miemie tafita sa gudu tana kuka, Daddo tashiga tofamata addu’a ajikin Ammi da kawai tarike Hawwan gangan ajikinta ne tana kiran Allah aranta, chan saiga Baba da Aminu a dimauce duk sanye da jallabiya, Baba yayi inda Hawwa take yana dukewa yana ijiye karafansa kaman wanda yazare yace “Innalillahi meya sami y’ata? Hauwa’u Hauwa’u? Hauwa’u menene ga Baba nan? Hawwa na kalleni”Daddo tace “Malam batasan inda kanta yakeba Aminu dau makullin motanta kagani” da gudu Aminu yadauke key motar Hawwa dake gaban mirror yawuce waje yana kunna motan yadawo ciki yana karban Hawwa daga hannun Ammi yadauketa chak, Ammi ta tashi da sauri tadauki hijabinta tana samata tace “Diddo ki zauna da yara” Baba yatashi da kyar sukai waje Ammi tace “kaimu asibitin dayafi kusa Aminu” jan motan Aminu yayi da gudu Ammi na cemai yakara gudu ganin yanda Hawwa keyi, wani asibiti dake kan babban titin dake kawo mutane anguwansu yashiga yayi parking yana shouting nurse nurse yabude baya ya karbi Hawwa daga hannun Ammi yayi ciki da ita aka karbeta akai ciki da Hawwa duk suka tsaya charko charko anan reception Baba hankali atashe yace “bari na sanar da mijinta” yashiga ciro wayanshi yana neman number Khaleel yayi dialing ringing biyu bai dauka ba, ana uku ne ya dauka da dan bacci kan muryanshi yace “Baba” da mugun damuwa kan muryan Baba yace “Ibrahima gamu a asibiti fa” bango Khaleel yataba wuta ya kunnu adakin yana kallon agogon dakin yaga this is just 3:06, da damuwa kan muryanshi yace “bakada lafiya ne Babal?”Girgiza kai Baba yayi da damuwa kan muryanshi yace “Hawwa ce ba lafiya!” Chak Khaleel yaji rayuwanshi ta tsaya jin an ambato sunan matarsa, yanda kirjinsa yabuga wayan yakusan fita daga kunnenshi Baba yace “bamusan meke damunta ba amman cikinta ke ciwo har kakkafewa take Ibrahima bamatasan wake kanta