Sashe 8
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baffah yace rabu da su Ina sane nahada aurannan insha Allahu shine silar shuryuwar nibil da sani Dan Allah kiga abin kunyar da sani da iya suka yi gaban yarannan memakwan suyi musu nasiha suhada kansu su zauna lfy Sema dada Bata abin sukayi kowa nawa nashi muguwar huduba Akan zaman auransu sani idansa yarufe San dansa yake du mgnar da tafito daga bakinshi fada yake Haka iya San jikarta itama yarufe Mata Ido du abinda yafito daga bakinta fada take Fatima ke da Amina ga amananan nabaku na shatuwa ku temaka ku gyarata ku wayar da ita asata amakaranta in tawaye itace zata gyara nabil Kuma itace zata cusawa nabil Santa azuciyarshi da San Du wata ya mace azuciyarshi takuma nuna Masa darajar mace da mutuncinta awajanshi da kansa ze sauka daga Kan akidarsa ta kin Mata yakuma so shatuwa ammafa se anyi Dan karamin yaki sosai agidan nabil Kuma fa se kunyi hakuri da halayan shatuwa Dan yarinyar bataji Kuma Bata da tsoro ko kadan Dan Haka na hadata da nabil zata iya da shi rashin tsorantane yasa na hadata da shi Dan Naga nabil na da wata baiwa kusan kowa tsoransa yake tin da Kika kirani awaya Kika fadamin halin da nabil ke ciki nake ta tinanin matar da Zan zaba Masa Kuma Sega wannan abin yafaru tsakanin sa da shatuwa da Kuma kalaman da naji yanayi Kan mace yasa na hada wannan auran Allah yasa kin fahinceni Fatima
Hajiya Fatima tace nagane baffah Kuma naji dadin hadinnan Allah yabamu ikwan rike amanar Yar mutane yanzu inda matsalar take awajan alhaji take Dan shima yadace yaba da gudun mawa wajan hada Kan shatuwa da nabil Amna se gashi shima bayasan auran saboda dansa bayaso kasanshi du abinda nabil keso shi yakeso in da nabil yace Yana Santa shima alhaji ze sota yagoyi bayan auran Amma yanzu tashin farko kaga me yafaru da idanka Ni nataba ganin wannan Bala,in ranar da aka kawo amarya akwashi wannan ruwan masifar haka memakwan ayi farin ciki se abin yakoma bacin Rai Allah ya kyauta
Baffah yace rabu da shi se gone zamu hadu da sani yanzu zanje na kwanta gobe in Allah ya kaimu zamu karasa yanda zaayi Dan gobe in komai yalafa zamu koma Ni da iya
Kai 馃ぃ馃ぃ Yan DAN MINISTER fans ku da kuke tashirin zuwa biki kunga yanda aka kwashe ranar da aka Kai amarya shatuwa to Ina Kuma ga ranar da ake Shan biki Ashe zakusha raban fada tsakanin iya da MINISTFR da shatuwa da Nabil馃ぃ se kunzo
su hasana lawan
da su maman munur
da su shafa Umar
da Aisha ummu Minal
da hajiya Rashida
maman Abdulhakim
Yar mulki
maman Haifa
Amina isima il
maman baby
ummu hasim
maman kairat zariya
maman yaseer
momin twins daweesu novel grp ayishat daweesu novel grp
Asha biki lfy nidai Ina daga gefe馃ぃ
Ngd sosai Yan DAN MINISTER fans grp da irin ruwan shirhin da kikaimin tin daga ranar da nafara DAN MINISTER zuwa yanzu
da sauran grp grp da sunayansu na manta godiya nake Allah yabar zumunci da du wayanda na manta sunansu Dan Allah kuyi hakuri ngd sosai Allah yabar so da kauna
Bana turawa ta PC Dan Allah kuyi hakuri
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA* 馃コ馃拑
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹
馃憼
馃拕馃拝 *DAN MINISTER* 馃拝馃拕
馃馃
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
7-8
Adaran aka Kira Dr yazo yaduba MINISTER yaimasa dinki nabil ma se da Dr ya dubashi har da su allura Dan ya samu bacci
Iya kwana tayi tana ta ruwan masifa Akan abinda nabil da babansa sukai musu hadub kuwa ta yanda shatuwa zata zauna da su tashata wajan iya gajiya shatuwa tayi da sauraran iya har bacci yakwasheta sannan itama iyan tasamu waje ta kwanta
Washegari da safe bayan anhada abin karyawa Amina tace mommy yazaayi wajan cin abincin safe kinsan dai inhar gabadaya za ahadu aci har da su daddy da su iya to wlh ba abinci zamuciba raban fada zamuci Dan Haka meye abinyi Ni wlh baffah nafijin tausayi shine me Shari,a jiya fa se da na Kai Masa maganin ciwan Kai yasha bayan yaci abinci Allah yabani tausayi to yanzunma in har aka hadasu waje Daya to tarihi zekuma maimaita kansa Dan Naga daga iya har daddy Babu me gudun abin kunya Akan aurannan Dan basa ganin mutuncin juna kowa nashi yakeso baa Kuma mgnar ango da amarya wayannan Kuma se Dua,i jiya dazan kwanta nasha dariya sosai Ni mantawa ma nayi da har awaya Zan daukeso du ranan da suka shirya na nuna musu abin kunyar da sukayi ranar auran shatuwa da Nabil Ni tin Ina mamaki har abin yakoma bani dariya yanzu mommy me kikece Amma Dan Allah abar baffah yagama huta gajiyar jiya in kin yarda kowa akai masa abin karyawarsa har inda yake jiya har wasu daga Yan iakin gidannan sunsan meyafaru jiya har kunyarsu nadinga ji su da abin kunya mu da Jin kunya Allah yakyauta
Hajiya Fatima tace eh Haka zaayi Amina kisa akaiwa iya da shatuwa nasu alhaji da nabil mu hadu muci tare baffah shima akaimai nashi gwara da mijinki yabarki Kika kwana da abin yamin yawa ai wannan Kuma Babu maganar muje mu kama waje ayi Dinner Dan abin kunya zasu barmana Kuma ba damuwarsu bace Da ni yanda na tsara abokan nabil da na shatuwa da mu kanmu iyaye du zamu hadu mu tayasu murna Amma yanzu fitinarsu bazata bariba ayi abin arzikiba daga iya da alhaji har amarya da angwan Dan Haka mun hakura ahadu ahidimar haihuwa in Allah yashryasu suka haihu mayi shagalin suna Allah yabasu zaman lfy
Amina ta amsa da ameeeen
Amina ce da kanta Tai sallama takaiwa su iya abin Kari tare da rakiyar Yar aikin gidan
Amina tace iya antashi lfy yagajiyar jiya ya kwanan kanwar tamu shatuwa Babu mgn ko du gajiyarce tana dariya ta karasa mgnar
Iya tace lfyklau yarnan ainaga ke da matar gidan Kuna da mutunci bakamar ebanbuncanba wannann hajiyar itace ta haifi rabi mutun rabi aljani kema Kuma yayar sace
Amina tace eh iya wannan itace mahaifiyar mu uwa Daya uba Daya muke da nabil
Iya tace Amma albasa batai halin ruwaba ammafa hajiya na hakuri da ubanku da wannan Dan kwal uban yaran
Dariya Amina tayi tace iya tamu Kuma kakarmu amarya awajan mijin shatuwa to iya ke da angwan naki haka zakuyi zaman auran ko dai kishi kike Dan jiya ya auro shatuwa ya Miki kishiya
Iya tace Allah yakiyaye ajikoki wannan yazama jikana yaran da tashin farko ya karyamin jika jiya Nima yakusa karyani Allah ne ya kwaceni yaro da shegen karfi se kace me kashin mindiriki
Me Amina zatayi inba dariyaba tace iya tamu Bari na barku ku ci abinci anjima zandawo muyi hira
Ficewa Amina tayi tana dariya tana mamakin rikicin tsufa irin na iya
Lokacin da Amina takoma taje tatarar har nabil da MINISTER sunfito sun fara karyawa
mommy tace mu har munfara mungaji da jiranki
Amina tace Hira muka tsaya yi da kawar nabil iya
Nabil da MINISTER wani kallo su kaiwa Amina Babu shiri taja bakinta Tai shuru
Kowa yayi shuru ana ta cin abinci Babu zato Babu tsammani se muryar iya akaji tashigo tana masifa hannunta dauke da kulolin da Amina takai musu na abin Kari tare da rakiyar shatuwa
Salati hajiya Fatima tafara tace shikenan Allah yai dare gari yawaye za afara Kuma ko karyawa ba mu gamaba bare ya tsirgamana iya ke dawa me yafaru yihakuri ki fadamin
Iya tace Ina suke ebanbunnan wajansu nazo nasan da sa hannunsu sune zasusa aimana wannan abincin azaman abincin safe ke dai nasan babu ruwanki kina da kirki ba kamar wayancan Marasa mutuncin ba yauwa Ashe gasucan takarasa gaban alhaji sani da nabil ta ajje musu kololin abincin agabansu ta karbi na hannu shatuwa shima ta ajje musu ga tsiyarku Nan kuhada kuyi taci ku hankalinku kwance sekai Loma Baki kuke tayi mukuma inmunso mumutu Ni da jikata Dan mugunta kunsan Koko da kosai da dumaman tuwo da yartsala da Masa mukafi sani da safe shine zakusa adafo Mana wannan abincin masu jankunnuwan nasara akawo Mana Dan yunwa takashemu takalli nabil Kai mekiran zakuna hararar me kake Mana tin da muka shigo dakai da wannan uban naka me katan ciki
Hajiya Fatima rokar alhaji sani da nabil take da Ido karsu kulata suyi shuru Amma Ina abanza
zuciya ta ebi nabil hannu yasa yakaiwa dining table duka se da wasu daga cikin glass cup din dake Kai suka fado kasa suka fashe idansa yarine yakoma Jah saboda bacinrai Daman Kuma da haushin su yakwana aransa shima Kuma tinanin in sun hadu irin hukuncin da ze dauka akansu yakeyi se Kuma Allah yakawo su taruwan sanyi
Yace ke tsohuwa wlh ya isheki haka cinfuskar da kike Mana Ni da ubana ya Isa Haka daga haduwarmu da ke zuwa jiya da yau kin kirani da kalar sunan banza yakai nawa ubanama Baki bariba Dan bala,i Kai se yanzu nagodewa Allah da nadage yarena na hausa be bar bakinaba du da zaman da nayi a America Kuma Allah yasa inasan yarena kome kafada min da yarena na hausa Zan gane Ashe da kin cuceni kamar nasan da wannan ranar narike yarena na hausa hannu binbiyu akasar da batamuba ga jikarki itama Babu kalar da sunan banzan da Bata kirani da shiba ita da kawayanta har da min Waka haduwata da ku akwana Daya tazamemin fitina wlh ke tsohuwa inhar kikai Wasa Kika Kuma kirana da wani sunan daba nawa wlh Sena gurza Miki Baki se na karasa cire wayannan jajayen hakwaran na gaban bakinki da suka rage Daman inajin haushin jikarki ta fasawa ubana goshi har da dinki Kuma se nadau fansa ko akanki ko Akan jikarki
Hajiya Fatima tace nagane baffah Kuma naji dadin hadinnan Allah yabamu ikwan rike amanar Yar mutane yanzu inda matsalar take awajan alhaji take Dan shima yadace yaba da gudun mawa wajan hada Kan shatuwa da nabil Amna se gashi shima bayasan auran saboda dansa bayaso kasanshi du abinda nabil keso shi yakeso in da nabil yace Yana Santa shima alhaji ze sota yagoyi bayan auran Amma yanzu tashin farko kaga me yafaru da idanka Ni nataba ganin wannan Bala,in ranar da aka kawo amarya akwashi wannan ruwan masifar haka memakwan ayi farin ciki se abin yakoma bacin Rai Allah ya kyauta
Baffah yace rabu da shi se gone zamu hadu da sani yanzu zanje na kwanta gobe in Allah ya kaimu zamu karasa yanda zaayi Dan gobe in komai yalafa zamu koma Ni da iya
Kai 馃ぃ馃ぃ Yan DAN MINISTER fans ku da kuke tashirin zuwa biki kunga yanda aka kwashe ranar da aka Kai amarya shatuwa to Ina Kuma ga ranar da ake Shan biki Ashe zakusha raban fada tsakanin iya da MINISTFR da shatuwa da Nabil馃ぃ se kunzo
su hasana lawan
da su maman munur
da su shafa Umar
da Aisha ummu Minal
da hajiya Rashida
maman Abdulhakim
Yar mulki
maman Haifa
Amina isima il
maman baby
ummu hasim
maman kairat zariya
maman yaseer
momin twins daweesu novel grp ayishat daweesu novel grp
Asha biki lfy nidai Ina daga gefe馃ぃ
Ngd sosai Yan DAN MINISTER fans grp da irin ruwan shirhin da kikaimin tin daga ranar da nafara DAN MINISTER zuwa yanzu
da sauran grp grp da sunayansu na manta godiya nake Allah yabar zumunci da du wayanda na manta sunansu Dan Allah kuyi hakuri ngd sosai Allah yabar so da kauna
Bana turawa ta PC Dan Allah kuyi hakuri
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA* 馃コ馃拑
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹
馃憼
馃拕馃拝 *DAN MINISTER* 馃拝馃拕
馃馃
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
7-8
Adaran aka Kira Dr yazo yaduba MINISTER yaimasa dinki nabil ma se da Dr ya dubashi har da su allura Dan ya samu bacci
Iya kwana tayi tana ta ruwan masifa Akan abinda nabil da babansa sukai musu hadub kuwa ta yanda shatuwa zata zauna da su tashata wajan iya gajiya shatuwa tayi da sauraran iya har bacci yakwasheta sannan itama iyan tasamu waje ta kwanta
Washegari da safe bayan anhada abin karyawa Amina tace mommy yazaayi wajan cin abincin safe kinsan dai inhar gabadaya za ahadu aci har da su daddy da su iya to wlh ba abinci zamuciba raban fada zamuci Dan Haka meye abinyi Ni wlh baffah nafijin tausayi shine me Shari,a jiya fa se da na Kai Masa maganin ciwan Kai yasha bayan yaci abinci Allah yabani tausayi to yanzunma in har aka hadasu waje Daya to tarihi zekuma maimaita kansa Dan Naga daga iya har daddy Babu me gudun abin kunya Akan aurannan Dan basa ganin mutuncin juna kowa nashi yakeso baa Kuma mgnar ango da amarya wayannan Kuma se Dua,i jiya dazan kwanta nasha dariya sosai Ni mantawa ma nayi da har awaya Zan daukeso du ranan da suka shirya na nuna musu abin kunyar da sukayi ranar auran shatuwa da Nabil Ni tin Ina mamaki har abin yakoma bani dariya yanzu mommy me kikece Amma Dan Allah abar baffah yagama huta gajiyar jiya in kin yarda kowa akai masa abin karyawarsa har inda yake jiya har wasu daga Yan iakin gidannan sunsan meyafaru jiya har kunyarsu nadinga ji su da abin kunya mu da Jin kunya Allah yakyauta
Hajiya Fatima tace eh Haka zaayi Amina kisa akaiwa iya da shatuwa nasu alhaji da nabil mu hadu muci tare baffah shima akaimai nashi gwara da mijinki yabarki Kika kwana da abin yamin yawa ai wannan Kuma Babu maganar muje mu kama waje ayi Dinner Dan abin kunya zasu barmana Kuma ba damuwarsu bace Da ni yanda na tsara abokan nabil da na shatuwa da mu kanmu iyaye du zamu hadu mu tayasu murna Amma yanzu fitinarsu bazata bariba ayi abin arzikiba daga iya da alhaji har amarya da angwan Dan Haka mun hakura ahadu ahidimar haihuwa in Allah yashryasu suka haihu mayi shagalin suna Allah yabasu zaman lfy
Amina ta amsa da ameeeen
Amina ce da kanta Tai sallama takaiwa su iya abin Kari tare da rakiyar Yar aikin gidan
Amina tace iya antashi lfy yagajiyar jiya ya kwanan kanwar tamu shatuwa Babu mgn ko du gajiyarce tana dariya ta karasa mgnar
Iya tace lfyklau yarnan ainaga ke da matar gidan Kuna da mutunci bakamar ebanbuncanba wannann hajiyar itace ta haifi rabi mutun rabi aljani kema Kuma yayar sace
Amina tace eh iya wannan itace mahaifiyar mu uwa Daya uba Daya muke da nabil
Iya tace Amma albasa batai halin ruwaba ammafa hajiya na hakuri da ubanku da wannan Dan kwal uban yaran
Dariya Amina tayi tace iya tamu Kuma kakarmu amarya awajan mijin shatuwa to iya ke da angwan naki haka zakuyi zaman auran ko dai kishi kike Dan jiya ya auro shatuwa ya Miki kishiya
Iya tace Allah yakiyaye ajikoki wannan yazama jikana yaran da tashin farko ya karyamin jika jiya Nima yakusa karyani Allah ne ya kwaceni yaro da shegen karfi se kace me kashin mindiriki
Me Amina zatayi inba dariyaba tace iya tamu Bari na barku ku ci abinci anjima zandawo muyi hira
Ficewa Amina tayi tana dariya tana mamakin rikicin tsufa irin na iya
Lokacin da Amina takoma taje tatarar har nabil da MINISTER sunfito sun fara karyawa
mommy tace mu har munfara mungaji da jiranki
Amina tace Hira muka tsaya yi da kawar nabil iya
Nabil da MINISTER wani kallo su kaiwa Amina Babu shiri taja bakinta Tai shuru
Kowa yayi shuru ana ta cin abinci Babu zato Babu tsammani se muryar iya akaji tashigo tana masifa hannunta dauke da kulolin da Amina takai musu na abin Kari tare da rakiyar shatuwa
Salati hajiya Fatima tafara tace shikenan Allah yai dare gari yawaye za afara Kuma ko karyawa ba mu gamaba bare ya tsirgamana iya ke dawa me yafaru yihakuri ki fadamin
Iya tace Ina suke ebanbunnan wajansu nazo nasan da sa hannunsu sune zasusa aimana wannan abincin azaman abincin safe ke dai nasan babu ruwanki kina da kirki ba kamar wayancan Marasa mutuncin ba yauwa Ashe gasucan takarasa gaban alhaji sani da nabil ta ajje musu kololin abincin agabansu ta karbi na hannu shatuwa shima ta ajje musu ga tsiyarku Nan kuhada kuyi taci ku hankalinku kwance sekai Loma Baki kuke tayi mukuma inmunso mumutu Ni da jikata Dan mugunta kunsan Koko da kosai da dumaman tuwo da yartsala da Masa mukafi sani da safe shine zakusa adafo Mana wannan abincin masu jankunnuwan nasara akawo Mana Dan yunwa takashemu takalli nabil Kai mekiran zakuna hararar me kake Mana tin da muka shigo dakai da wannan uban naka me katan ciki
Hajiya Fatima rokar alhaji sani da nabil take da Ido karsu kulata suyi shuru Amma Ina abanza
zuciya ta ebi nabil hannu yasa yakaiwa dining table duka se da wasu daga cikin glass cup din dake Kai suka fado kasa suka fashe idansa yarine yakoma Jah saboda bacinrai Daman Kuma da haushin su yakwana aransa shima Kuma tinanin in sun hadu irin hukuncin da ze dauka akansu yakeyi se Kuma Allah yakawo su taruwan sanyi
Yace ke tsohuwa wlh ya isheki haka cinfuskar da kike Mana Ni da ubana ya Isa Haka daga haduwarmu da ke zuwa jiya da yau kin kirani da kalar sunan banza yakai nawa ubanama Baki bariba Dan bala,i Kai se yanzu nagodewa Allah da nadage yarena na hausa be bar bakinaba du da zaman da nayi a America Kuma Allah yasa inasan yarena kome kafada min da yarena na hausa Zan gane Ashe da kin cuceni kamar nasan da wannan ranar narike yarena na hausa hannu binbiyu akasar da batamuba ga jikarki itama Babu kalar da sunan banzan da Bata kirani da shiba ita da kawayanta har da min Waka haduwata da ku akwana Daya tazamemin fitina wlh ke tsohuwa inhar kikai Wasa Kika Kuma kirana da wani sunan daba nawa wlh Sena gurza Miki Baki se na karasa cire wayannan jajayen hakwaran na gaban bakinki da suka rage Daman inajin haushin jikarki ta fasawa ubana goshi har da dinki Kuma se nadau fansa ko akanki ko Akan jikarki