Sashe 6
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Umaru fita yayi yakira iya tashigo megari da baffah sukai Mata bayani nanfa Tai tsalle tadire tace batasan zanceba Babu me rabata da shatuwa bare har ai Mata aure da wani Dan gayu Kuma yanda ya karya Mata jika shima nabil se ta karyashi da kanta tace Ni iya fadan yadawo hannuna Ina yake Dan kwal uban yaro Naga shatuwa du tafadamin abinda yafaru da yaran kanku kirani ku fadamin Daman jira nake kufito na kwashe ubansa da Mari nazata dashi aNan ashema babushi yau Babu me rabani da jikanka usuman wlh banki mu doku Ni da Shiba Dan senayi zaman Yan bori Akan kafarsa shima har se na karyashi Zan tashi ai Naga yaran me kirar aljanu da yakoma kala biyu gaba Daya kamar ba Dan hausawaba Kuma kubude kunnanku kuji shatuwa dai bazan taba yarda da wannan auranba bazaaje akashemin jikata abanzaba afa garin masu kudinnan da naji ana fada shi uban yaran yake abawa dansa shatuwa suje su su sayarmin da ita sukara wani kudin Akan kudin da suke dshi
Megari rarrashin iya yayi da dadin Baki Amma fur Taki yarda
Baffah yace haba kekuwa aishatu Kaka wajan shatuwa ia bakisan yanda nake san shatuwa ba tana burgeni yarinya me kirki ga ladabi ga biyaiya na yaba da irintarbiyar da kika bawa shatuwa Dan Haka naso muhada iri da ke Baki iya tawashe Jin anyabi jikarta tin daganan suka hango alamun nasara ki temaka ki yarda da wannan hadin auran Dan Allah Kuma Kinga yau mukeso ashige da ita gidan mijinta dake Abuja Kuma Ni da kene yankai amarya da ango ke zakije kiga inda akakai jikarki da kanki acan zatayi jinya agidan mijinta zakina zuwa kina ganinta akai akai kema kina tayani ganin irin zaman da zasuyi Kuma in kin yarda da auran har kujerar aikin hajji Zan biya Mana Ni da ke muje mu rokarmusu zaman lfy Kinga har uban nabil da mahaifiyarsa du kikai musu kakar abinda da dansu yaiwa shatuwa Kinga se su jamasa kunne ko
dakyar baffah yasha Kan iya ta yarda da auran tate adaura Allah yabada zaman lfy kowa na wajan yayi murna umaru shima hamdalah yayi shatuwa zatabar gabansu yahuta da ba da hakuri da rigimar iya megari yafi kowa murna yahuta da sharia kullin
Megari yace alhamdulillah iya mungode sosai da wannan alfarmar da kikai Mana yanzu muje nasa ayi shinfida kowa ya zauna agudanar da daurin auran itakuma amarya shatuwa ashigo da ita ciki me gyaran karayar Naga ya iso tin dazu yashigo ya dorata kafin agama daura auran muntura Akira mahaifiyar shatuwa itama tasawa yarta albarka Kan atafi da ita
Nan aka shigo da shatuwa me Dori yadorata tana ihu tana komai iyama na ihu har aka Gama Dora karayar hannunta
Akofar gida Kuma Ana gudanar da daurin auran shatuwa da nabil baffah ne waliyin nabil malam umaru shine waliyin shatuwa baffah hannu yasa a aljihun nabil yaciro damin kudi ya irgi dubu dari biyu yamikawa megari yace ga sadakin shatuwa kowa ya sheda megari yasa hannu yakarba yasa albarka yanunawa kowa baffah yamayarwa da nabil sauran kudinsa
nabil yakoma hoto bakinshi yamutu yakasa mgn gani yake mafarki yakeyi wani iri yakeji zuciyarsa nayi be zataba be nufaba seji yayi anacewa Allah ya yarda aure ya dauru tsakani nabil sani da shatuwa umaru jikar iya ikwan Allah Akan sadaki nera dubu dari biyu lakadan ba ajalanba
kafin nabil yagama mamaki se jiyayi abokansa Yan tsokana sun dagashi sama suna tayashi murna suna ta Masa dariyar mugunta da tsokana
Megari ne yashiga yafasawa iya angama daura auran tafito ita da amarya zasu tafi Abuja haka mahaifiyar shatuwa tana hawaye taiwa yarta nasiha du da tasan bawani dauka zatayiba Haka aka fito da amarya shatuwa aka sata amota tare da iya akatafi
Baffah ya dada bawa kawayan shatuwa hakuri Akan abinda yafaru tsakaninsu da nabil yakuma musu alkawarin zuwa ganin gidan shatuwa in komai yanutsa hakama yabawa suwaiba mahaifiyar shatuwa hakuri tayi hakuri itama zata tagano inda yarta take in ankwana biyu Haka faffah yakama hannun nabil yasashi amota tare da tawagarsa ta Yan fati suka dunguma zuwa Abuja raka ango da amarya
Hajiya Fatima da alhaji sani sunacan basusan meyake faruwaba faffah ne yakira Amina yayar nabil yace Tai maza tataho gidansu tajirasu komai dare sunanan tahuwa zebata wata Amana yakira Hajiya Fatima itama yace Mata tashirya gashinan tare da Baki abinnan da takira tafada Masa komai yakankama Dan Haka tashirya gasunan sauran bayani se yazo ya tambayeta sani dansa nagari tace eh yace to du sujirashi gasunan
Sedare suka Isa Abuja zokiga zare Ido wajan iya da shatuwa sunga birni ko Ina da hasken wutar nepa kamar ba dareba ga dankara dankaran gidaje agarin anazuwa gidan su nabil Nan kallo yakoma sama iya dada zare Ido take saboda ganin dankareran gidan Dan baffah Haka aka bude musu gate motocinsu suka shige wajan fitowa amota ansha fama da iya cewa tayi bazata fitoba ayanke Mata Kai abinda yadada Bata tsoro ganin sojoji da bindigogi ahannunsu tadada tsurewa Dakar Amina tazo ta lanlabata tashiga
Baffah godiya yayiwa tawagar abokan nabil sannan kowa yashige gidansu sukayi sallama da ango mijin amarya shatuwa
Baffah Kama hannu nabil yayi zuwa cikin gidan da sallama ya shiga afalo yasamu hajiya Fatima da alhaji sani da su iya waje yasamu yazauna ya zaunar da nabil kusa dshi baffah yafara mgn yai sallama yace to sani da Fatima kubude kunnanku kuji me nazo dashi musamman Kai sani Dan nasan daga gunka matsalar take Nan yaimusu bayanin abinda yafaru tindaga zuwan nabil ma,agai har daura auransa da akayi da shatuwa wannan da kuke gani me karaya ahannu itace amaryar tashi Kuma itace Wanda ya karya din itakuma wannan tsohuwar itace iya kakar shatuwa tazo taga inda jikarta zata zauna yanzu amarya zata zauna a bangaran nabil cakin gidannan Kuma adakin nabil har se tawarke sannan acikin gidajanka kabasu Daya sutare acan Dan Haka ga amananan ankawo muku ta Yar mutane kuji tsoran Allah kukula da ita kamar yanda zaku kula da danku nabil
MINISTER yace baffah meyasa kahada wannan auran kafasan nabil wlh baze taba yarda da wannan Yar kauyanba Kuma nasan nabil basanta zeyiba Kuma baffah na sanka Baka tambayi nabil ko yana san ta ko baya san ta kawai ka yanke hukunci ne ka aura Masa ita wlh daga ganin yarinyarnan Bata da kunya Kuma bazasu zauna lfyba ko ta ilimin nasan nabil yafita da komai kagan tafa yarinya kamar aljana se zarzare Ido take tin da suka shigo ko ita kakar tata Naga se wani huhura hanci take tana wani zarzarewa mutane Ido wlh in har akabar nabil da yarinyarnan ancuceshi Kai nabil kana santa ko baka Santa kafada kowa yaji Dan Allah baffah inyace bayaso kabarshi yasaketa kowa yahuta Dan wannan aljanar yarinyar ba ajinsa bace
Nabil yace daddy bakinciki ya hanani mgn tin daga lokacin da yake hada auran nakasa cewa komai Dan ganin komai nake kamar amafarki Ni abinda yafi konamin Rai wai a cikin aljihuna baffah yaciri kudi yabiya sadakin wannan mahaukaciyar yarinyar wlh daddy nakuma tsanar mace arayuwata Mata sun yimin abinda bazan taba mantawaba natsani yarinyarnan ranar da nafara ganinta na tabata ta zamemin Bala,I ta zamemin alakakai arayuwa Wai yau mace akakawo gidanmu azaman matata inba Wanda ya haifi ubanaba waye zemin Haka na barshi ban dau matakiba aduniyarnan bazan taba san taba Kai bama itaba du wata mace wlh na tsanesu illa uwata da Yan uwana Mata sune kawai ban tsana Suma sun Zama Dolene awajena daddy yau baffah ya kunyatani Wai Ni nabil nine baffah yasa aka dinga daukana agaban yarana da abokaina da wayannan mahaukatan yaran cancak kamar wani yaro anasawa amota ana ta rikeni Wai Kar na gudu Ni baffah yaiwa auran Dole dabaka ta da hankalinkaba baffah saboda Ni har abada bazanyi aureba Dan ko anyimin bani aka daura waba mommy da daddy ka daurawa aurannan ko Kuma kanka ka daurawa tin amazagai nakeso nai kuka ko naji Dadi azuciyata Amma nakasa Daddy zuciyata zata fashe in har aka barni da mace azaman matata faffah Zan hutar da Kai Zan saketa yanzu Ni nabal sani Zan
Megari rarrashin iya yayi da dadin Baki Amma fur Taki yarda
Baffah yace haba kekuwa aishatu Kaka wajan shatuwa ia bakisan yanda nake san shatuwa ba tana burgeni yarinya me kirki ga ladabi ga biyaiya na yaba da irintarbiyar da kika bawa shatuwa Dan Haka naso muhada iri da ke Baki iya tawashe Jin anyabi jikarta tin daganan suka hango alamun nasara ki temaka ki yarda da wannan hadin auran Dan Allah Kuma Kinga yau mukeso ashige da ita gidan mijinta dake Abuja Kuma Ni da kene yankai amarya da ango ke zakije kiga inda akakai jikarki da kanki acan zatayi jinya agidan mijinta zakina zuwa kina ganinta akai akai kema kina tayani ganin irin zaman da zasuyi Kuma in kin yarda da auran har kujerar aikin hajji Zan biya Mana Ni da ke muje mu rokarmusu zaman lfy Kinga har uban nabil da mahaifiyarsa du kikai musu kakar abinda da dansu yaiwa shatuwa Kinga se su jamasa kunne ko
dakyar baffah yasha Kan iya ta yarda da auran tate adaura Allah yabada zaman lfy kowa na wajan yayi murna umaru shima hamdalah yayi shatuwa zatabar gabansu yahuta da ba da hakuri da rigimar iya megari yafi kowa murna yahuta da sharia kullin
Megari yace alhamdulillah iya mungode sosai da wannan alfarmar da kikai Mana yanzu muje nasa ayi shinfida kowa ya zauna agudanar da daurin auran itakuma amarya shatuwa ashigo da ita ciki me gyaran karayar Naga ya iso tin dazu yashigo ya dorata kafin agama daura auran muntura Akira mahaifiyar shatuwa itama tasawa yarta albarka Kan atafi da ita
Nan aka shigo da shatuwa me Dori yadorata tana ihu tana komai iyama na ihu har aka Gama Dora karayar hannunta
Akofar gida Kuma Ana gudanar da daurin auran shatuwa da nabil baffah ne waliyin nabil malam umaru shine waliyin shatuwa baffah hannu yasa a aljihun nabil yaciro damin kudi ya irgi dubu dari biyu yamikawa megari yace ga sadakin shatuwa kowa ya sheda megari yasa hannu yakarba yasa albarka yanunawa kowa baffah yamayarwa da nabil sauran kudinsa
nabil yakoma hoto bakinshi yamutu yakasa mgn gani yake mafarki yakeyi wani iri yakeji zuciyarsa nayi be zataba be nufaba seji yayi anacewa Allah ya yarda aure ya dauru tsakani nabil sani da shatuwa umaru jikar iya ikwan Allah Akan sadaki nera dubu dari biyu lakadan ba ajalanba
kafin nabil yagama mamaki se jiyayi abokansa Yan tsokana sun dagashi sama suna tayashi murna suna ta Masa dariyar mugunta da tsokana
Megari ne yashiga yafasawa iya angama daura auran tafito ita da amarya zasu tafi Abuja haka mahaifiyar shatuwa tana hawaye taiwa yarta nasiha du da tasan bawani dauka zatayiba Haka aka fito da amarya shatuwa aka sata amota tare da iya akatafi
Baffah ya dada bawa kawayan shatuwa hakuri Akan abinda yafaru tsakaninsu da nabil yakuma musu alkawarin zuwa ganin gidan shatuwa in komai yanutsa hakama yabawa suwaiba mahaifiyar shatuwa hakuri tayi hakuri itama zata tagano inda yarta take in ankwana biyu Haka faffah yakama hannun nabil yasashi amota tare da tawagarsa ta Yan fati suka dunguma zuwa Abuja raka ango da amarya
Hajiya Fatima da alhaji sani sunacan basusan meyake faruwaba faffah ne yakira Amina yayar nabil yace Tai maza tataho gidansu tajirasu komai dare sunanan tahuwa zebata wata Amana yakira Hajiya Fatima itama yace Mata tashirya gashinan tare da Baki abinnan da takira tafada Masa komai yakankama Dan Haka tashirya gasunan sauran bayani se yazo ya tambayeta sani dansa nagari tace eh yace to du sujirashi gasunan
Sedare suka Isa Abuja zokiga zare Ido wajan iya da shatuwa sunga birni ko Ina da hasken wutar nepa kamar ba dareba ga dankara dankaran gidaje agarin anazuwa gidan su nabil Nan kallo yakoma sama iya dada zare Ido take saboda ganin dankareran gidan Dan baffah Haka aka bude musu gate motocinsu suka shige wajan fitowa amota ansha fama da iya cewa tayi bazata fitoba ayanke Mata Kai abinda yadada Bata tsoro ganin sojoji da bindigogi ahannunsu tadada tsurewa Dakar Amina tazo ta lanlabata tashiga
Baffah godiya yayiwa tawagar abokan nabil sannan kowa yashige gidansu sukayi sallama da ango mijin amarya shatuwa
Baffah Kama hannu nabil yayi zuwa cikin gidan da sallama ya shiga afalo yasamu hajiya Fatima da alhaji sani da su iya waje yasamu yazauna ya zaunar da nabil kusa dshi baffah yafara mgn yai sallama yace to sani da Fatima kubude kunnanku kuji me nazo dashi musamman Kai sani Dan nasan daga gunka matsalar take Nan yaimusu bayanin abinda yafaru tindaga zuwan nabil ma,agai har daura auransa da akayi da shatuwa wannan da kuke gani me karaya ahannu itace amaryar tashi Kuma itace Wanda ya karya din itakuma wannan tsohuwar itace iya kakar shatuwa tazo taga inda jikarta zata zauna yanzu amarya zata zauna a bangaran nabil cakin gidannan Kuma adakin nabil har se tawarke sannan acikin gidajanka kabasu Daya sutare acan Dan Haka ga amananan ankawo muku ta Yar mutane kuji tsoran Allah kukula da ita kamar yanda zaku kula da danku nabil
MINISTER yace baffah meyasa kahada wannan auran kafasan nabil wlh baze taba yarda da wannan Yar kauyanba Kuma nasan nabil basanta zeyiba Kuma baffah na sanka Baka tambayi nabil ko yana san ta ko baya san ta kawai ka yanke hukunci ne ka aura Masa ita wlh daga ganin yarinyarnan Bata da kunya Kuma bazasu zauna lfyba ko ta ilimin nasan nabil yafita da komai kagan tafa yarinya kamar aljana se zarzare Ido take tin da suka shigo ko ita kakar tata Naga se wani huhura hanci take tana wani zarzarewa mutane Ido wlh in har akabar nabil da yarinyarnan ancuceshi Kai nabil kana santa ko baka Santa kafada kowa yaji Dan Allah baffah inyace bayaso kabarshi yasaketa kowa yahuta Dan wannan aljanar yarinyar ba ajinsa bace
Nabil yace daddy bakinciki ya hanani mgn tin daga lokacin da yake hada auran nakasa cewa komai Dan ganin komai nake kamar amafarki Ni abinda yafi konamin Rai wai a cikin aljihuna baffah yaciri kudi yabiya sadakin wannan mahaukaciyar yarinyar wlh daddy nakuma tsanar mace arayuwata Mata sun yimin abinda bazan taba mantawaba natsani yarinyarnan ranar da nafara ganinta na tabata ta zamemin Bala,I ta zamemin alakakai arayuwa Wai yau mace akakawo gidanmu azaman matata inba Wanda ya haifi ubanaba waye zemin Haka na barshi ban dau matakiba aduniyarnan bazan taba san taba Kai bama itaba du wata mace wlh na tsanesu illa uwata da Yan uwana Mata sune kawai ban tsana Suma sun Zama Dolene awajena daddy yau baffah ya kunyatani Wai Ni nabil nine baffah yasa aka dinga daukana agaban yarana da abokaina da wayannan mahaukatan yaran cancak kamar wani yaro anasawa amota ana ta rikeni Wai Kar na gudu Ni baffah yaiwa auran Dole dabaka ta da hankalinkaba baffah saboda Ni har abada bazanyi aureba Dan ko anyimin bani aka daura waba mommy da daddy ka daurawa aurannan ko Kuma kanka ka daurawa tin amazagai nakeso nai kuka ko naji Dadi azuciyata Amma nakasa Daddy zuciyata zata fashe in har aka barni da mace azaman matata faffah Zan hutar da Kai Zan saketa yanzu Ni nabal sani Zan