← Book details Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 22

Sashe 22

Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 2 min read

Nabil ne yasa shatuwa agaba Yana ta rukwanta Yana ta Bata hakuri Yana ranse Mata shi finah ba budurwarsa bace Amma shatuwa Taki yarda ko saurararshi takiyi

hajiya Fatima ce tashigo tace Daman Nima mgn nakeso nayi daku Wai meyake faruwa tsakaninku

Kuka shatuwa tafara Taki mgn nabil ne ya gayawa hajiya Fatima abinda yasani shatuwa tace wlh ba Haka bane mommy Basu labirin yanda sukayi da finah awaya ranar da zata haihu tayi

Ran nabil yabaci sosai yaranshi yakira yace sunemo Masa finah du inda take sukace ai Daman tin ranar da abin yafaru suna tsare da ita zuwa sukayi suka taho da ita har gaban hajiya Fatima da shatuwa da nabil

nabil da Ido yakalli Daya daga cikin yaransa yaciro bingiga yaseta Kan finah dashi Rai nabil yahade yakoma ainahin yanda yake ada yace kiyiwa matata da mahaifiyata abinda yafaru ranar da kikazo office Dina in bahakaba NASA aharbeki wlh

Nan finah jiki nafari tagaya musu gaskiya tace Dan Allah shatuwa da nabil suyi hakuri ita yanzu tadena sanshi Tama tuba gabadaya gida zata koma gaban iyayanta tayi aure Kar suyi Mata komai su barta tasan yanzu nabil yafi karfinta ko da bare yanzu San zuciyane yaja mata Haka

Hajiya Fatima ce tace da yaran nabil kubarta tatafi tinda tagane gaskiya Kuma tafadi gaskiyar abinda yake faruwa Allah yadada shiryata

Haka finah tafita jiki bakwari tana datasani Takoma garinsu

Hajiya Fatima fita tayi tabar nabil da Shatuwa kunyace takama shatuwa tataho tafada jikin nabil suka rungume juna suna dariya yace gaskiya kin wahalar Dani ko murna da godiya Baki barni nanuna mukiba na haifomin Yan uku da kikayi yanzu tinda kin huce se mgnar komawa gidako tinda kingama wanka iyama gobe tace zata koma

Bayan shekara goma shatuwa tagama karatu inda takaranci fannin lfy tazama cikakkiyar Dr tafara aiki a asibitin nabil tare suke zuwa aiki su dawo tare alokacin yaran shatuwa shida bayan haihuwar Yan uku ta haifi maza biyu Mata biyu

Girma yakama nabil da Shatuwa inda su iya baa mgn antsufa sosai da baffah

Rayuwa nabil da Shatuwa suke da iyalinsu cikin kwanciyar hankali da Jin Dadi

Alhamdulillah
Alhamdulillah
Alhamdulillah

Anan nakawo karshen Dan minister

Abinda yake dedai Allah yabamu ladansa Wanda mukayi kuskure Allah yayafe Mana Allah yasa muyi anfani da abinda ke cikin sakwan

Se Allah yasake hadamu awani saban novel Dina mesuna🤔😜 inda Rai da lfy Allah yahadamu da alheri

Godiya ta musamman ga masoyana a du inda suke Allah yabar kauna

New writer's

Hakan Take
*Husba'ahfama*❤👸
*'YAR KWALLIYA*🥳💃
Chapter 22 · 0% Book details