← Book details Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 22

Sashe 7

Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kafin yakarasa iya tace wlh karma kafara baka Isa kamayar min da jika bazawaraba inaji Ina gani da ban yarda da auranba Amma yanzu na yarda da auran shatuwa da Kai Kuma wannan ikirarin da kayi na ka tsani du wata mace wlh kajawa kanka Zama daram Kai da shatuwa Dan Haka ka karya min jika bass kamar kasamu rake to karike wlh baka karya banzaba se nasa shatuwa tarama Kuma ko ban sataba nasan shatuwa Yar halakce Ni tagado zata rama Kuma wlh da Wasa ka tabamin jika se narama Mata itama Kuma kafin natafi Sena Mata nasiha akanka du abinda Kai Mata tarama Kar ta barka kana kiramin jika mahaukaciya kaifa me kala biyu Dan Allah jibeka ko gashin kanka abin kallone jibi wani wando Rabin duwawu du awaje ana ganin wandanka naciki jibi wasu uban sarkoki awuyanka sunfi kala biyar jibi yatsun hannunka zobunan da suke hannunka dubi shigar taka babu ta arziki da ubanka yake Kiran jikata Yar Kauye me kirar aljanu Kai kumafa me kirar me za a kiraka me kirar aljani ifiritu Zan kiraka ko dandaudu ko me tabin hankali da ubanka yake cewa jikata ba ta da ilimi indai irin ilimin kane wlh gara ta zauna Haka da Wanda na koya Mata jikata ba jahila bace Dan Ni Nan nice na ke koya Mata karatu har me kwanciyar tsakar daki du na koya Mata kai Kuma na dawo wajanka sani kake kowa wlh inkai Wasa Zan tsinkeka da Mari Dan Naga baka da mutunci tinda nashigo Naga kana harararmu kaganni Nan wlh shegen karfine da Ni bankiba daga Kai har Dan nake mu daku Dan jina ne ke dakaukau saboda karfi Kuma Nima nayi alkawarin senayi zaman Yan bori Akan kafar danka tinda ya karya min jika Kuma wlh ko yasaki jikata Bata sakuba Zama daram Dan Bazata koma mazagai ana kiranta da bazawara da kuke kiramin jika Yar Kauye kowa asalinsa Kauye Dan kwal ubanka daga Ina ubanka yake in ba da ga kauyenba anzo birni anyi kudin Alla ya Isa anci burudi da shayi da abin Yan gayu an manta da kauye usuman kajawa danka da jikanka kunne wlh Basu sanni bane labarina sukeji Zan gwada musu halina in suka kaini bango

Kafin baffah yai mgn MINISTER yace lanlai tsohuwar Nan daga ganinta Bata da mutunci Ni kike gayawa wannan mgnar lanlai in baaraba aura nabil da wannan yarinyar ba wlh kashemi Dana zakuyi ke da jikarki yanda kike San jikarki Haka Nima nake san Dana nabil Ni Kuma azamana na mahaifin nabil bangoyi auran nabil da jikarkiba Dole ya saketa Kuma Nima zanwa Dana nasiha in jikarki tamasa rashin kunya yarama Kar ya barta nama San Dana nabil shima Dan halakne ze Rama kakuma balballata Ni nasaka kaji nabil wlh wuya kadai se tasa jikarki ta gudu ji wani suna Wai shatuwa ko dadin ji Babu Dan Allah baffah karka Hana nabil sakin yarinyarnan wlh ke tsohuwa karki Kara kiran Dana Dan kwal uba nagaya Miki

Kafin kowa yayi mgn shatuwa tatakarkara takurma wani uban ihu se da nabil ya toshe kunnansa tace nashiga uku Ni yanzu ma nagane me ake nufi tin amazagai ban ganeba se yanzu har fadan da babarmu taimin Wai nabi mijina Ni du ban ganeba Ashe Wai aure akaimin iya kina Ina aka auramin wannan dandaudun Mata matamazan aka auramin iya Kika Bari haka tafaru Daman shi abbah ba Sona yakeba neman Kai yake Dani su megari ma Haka du basa Sona Wai ma Kuna nufin anan garin Zan zauna billahillazi ba Zan iyaba tinda muka shigo garin Banga gonakiba Kuma Ni bazan iya rayuwa Babu dawa da gonaki Babu kawayena Kai dandaudu wayacema Ina sanka Allah yakiyaye na auri rabi mutun rabi aljani yanda baka Sona Nima bana sanka yanda ka tsaneni Nima na tsaneka Kuma nadau alwashi se narama abinda kami wlh bazan taba hakuraba bakasan shatuwa jikar iya ikwan Allah ba

Nabil yace nashiga uku kaina zefashe Dan Allah baffah kakawo karshan rigimar Nan Dan Allah badan niba kaji tausayi na baffah karabani da mahaukayar Nan wlh na tsaneta ko ganinta banaso nayi karka min Haka Dan Allah baffah Kai mgn kayi shuru tin dazu

nabil yaje yarike wa baffah kafa

Baffah yace nabil wlh wlh wlh kaji na rantse har sau uku aure ya dauru Babu me Rabashi se Allah tinda shine komai yake hannunsa Amma wani Dan Adam wlh be Isa yaraba auranka da shatuwa ba Babu shi Kuma baayishiba Kai da ubanka kubude kunnanku kuji Ni Ni usuman mahaifin sani Kaka awajanka nabil in har ka kuskure ko da Wasa kasaki shatuwa wlh wlh wlh Sena tsinewa ubanka sani yabi duniya ya lalace Kuma bani bashi har abada kuma nacireshi acikin yarana gabadaya in kanasan ubanka kabar mgnar raba aure ko mgnar saki in Kuma bakasan ubanka gafili ga medoki ka saketa kaga aiki da cikawa Kai da ubanka me daurema gindi naji kana gigin ambatan saki wlh daga yanzu mgnar tafita bakinka gaba daya Kai da shatuwa mutu karaba Kai zaka binneta ko ita ta binneka kace katsani du wata mace ko to ga macenan ku zauna gida daya tare in kaso Dan Allah kamutu tana warkewa zaku bar gidannan Kai yanda kakeji da rashin mutunci hakama shatuwa takeji dshi ga tanan ku kashe junanku daga ita har Kai da kuke cewa ba kwasan juna aure dai ya dauru Babu batun rabuwa kuje Kai da ita ku koyi San junanku Kai sani shawara ta rage taka kace bakasan wannan auran ko to kaiwa danka fada yazauna da matarsa lfy ko kabi San danka ya saketa Ni Kuma mahaifinka na tsine maka

Gaba daya Kan MINISTER ya daure wani uban gumine yake ta ketomai ajiki du sanyin esin da ke falan Amma yajike da gumi se gogewa yake jiyayi gaba daya ya tsani shatuwa arayuwarshi da kakarta iya yanzu ya zeyi tinda har baffah Yana Kiran ze tsine Masa Akan wannan aljanar yarinyar Baki narawa yafara mgn yace Dan Allah baffah bekai hakaba Amma Ni da zakabi tatawa da kasa nabil yasa

Iya CE tataso tazo gaban MINISTER tace au baka sadudaba ko bakayi sanyiba du da dokar da ubanka yasa maka ko tu Bari kaga tinda kaki jin mgnar ubanka Ni Bari na fara wankeka da Mari tukunna

hannu tadaga zata mareshi kafin hannunta ya Kai fuskar MINISTER nabil yayi kukan kura yataso cikin fishi yarike hannun iya jikinshi se tsuma yake Dan masifa da bacin Rai da yake cin ransa yace ke tsohuwa ki nutsu kishiga taitayinki kafin na koya Miki hankali uban nawa Zaki Mara haba zance kike wlh Ina gani ki mararmin ubana Ina wajen Ashe ban haifuba ko da Wasa Kar ki Kuma gigin daga hannu da sunan mararmin uba kema inaga ban karyakin bane Dan Haka kikaki yin sanyi har kike cewa Zaki ramawa jikarki Nima se kin karyani ko ta Bari kiji somin tabi hannunta ya matse da karfi iya tasaki Kara Dan azaba Kuma ki jawa jikarki kunne tashiga hankalinta da Ni takuma iya bakinta in bahaba Zan canja Mata kamanni ke ko kunya bakijiba ubana na MINISTER kidaga hannu Zaki mareshi kin san waye shi a kasarnan Kinkuwa San me mukamin MINISTER na man fetir yake nufi koni DAN MINISTER kin Isa kisa hannu ki mareni bare ubana dada matsa hannun iya yayi takuwa da wata karar me karfi

Haba wa cikin fishi shatuwa tataso tararumi wata kwalbar fulawa da ke gefen TV zata kwadawa nabil tana jefuwa cikin zafin nama MINISTER yataso yatare Dan karya samu nabil seji akai kau agoshin MINISTER lokaci daya jini yaballe Yana zuba agishin sa ran nabil dada baci yayi jiyayi zuciyarshi zata fashe Daya hannunsa yasa yadafe kirjinsa jiyayi jiri na ibansa lokaci daya idansa yakada yayi jajir besan lokacin da yasaki hannun iyaba shima yafara neman abinda ze kwadawa shatuwa da besamuba idanshi yarufe yayi kan iya yabi ze daka azaman shatuwa ihu iya tafara tana neman dauki Dan nabil yayi Bali,in Bata tsoro dagudu Tai bayan kujerar da baffah yake azaune

tana cewa nashiga uku yau Naga ikwan Allah usuman Daman Haka jikanka yake ka hadashi aure da jikata ko dai shima Yana shaye shayennan na zamani da matasa keyi wannan wanna kalar aurene Kai nifa sirikarkace jikata kake aure usuman zefa lahantani kanaji kana gani in wannan zakin yai wasan kura Dani wlh ragargazani zeyi

Tsawa baffah ya dakawa nabil ya tsashi tsaye yace Kai karka yonan ko dawasa bare har kakuma tabata kaikuma sani kadan kagani ku bacemin dagani afalannan Kai da danka zamuyi Zama na musamman Ni da Kai sani kekuma shatuwa bakiga me kikaiwa sirikinkiba ko Baki San uban mijinki bane

Shatuwa tace Ni bashi nai niyar samuba wannan dandaudun nai niyar jifa shikuma yatare Masa na fasa Masa goshi ban saniba tsautsayine se hakuri Kai Kuma wlh Sena zubar maka da jini tukunna zakasan nice shatuwa

MINISTER hannun nabil yakama suka bar falan Yana tafe Yana masifa

Du wanna ruwan masifar da akeyi hajiya Fatima da Amina na wajan sun kasa mgn se Ido da dariya da mamaki

Baffah yace Amina jeki Basu wajan kwana Kan gobe bangaran nabil Zaki kaisu kimusu du abinda yadace ko abinci Basu ciba du kibasu suci in kin Gama dsu kizo nabaki Amana ke da mahaifiyarki kinji Yar albarka

Tace to baffah suka fice zuwa bangaran nabil

Hajiya Fatima tace baffah yau naci dariya Naga ikwan Allah
Chapter 7 · 0% Book details