Sashe 14
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gumine yafara ketuwa minister yace baffah Daman da gaske kake ba anan gidan zasu zaunaba yanzu in na basu wani gidan nasan me zatayiwa nabil na cutarwa ga wannan kakar tata Mara mutunci Kuma ai yarinyar tana da uba ai shine ze Mata kayan daki wlh Ni da nabil na Santa ko nawane Zan iya kashe Mata Amma gaskiya yanzu ubanta yai mata
Baffah yace Kai wato har yanzu baka sadudaba baka yarda da kandaraba shifa aure nufin Allah ne Dan Haka kabi ahankali ba aja da irin aurannan Dan bakasan me Allah yake nufiba akan nabil da shatuwa Dan Haka Kar na kara jin ka kushe Masa Mata da zaman auransu Kuma dolene kayi abinda nace ko ranka yabaci ba zanbar garinnanba se Naga komai yayi dedai yanda nake so
Haka minister ya yarda badan ransa yaso ba gari na wayewa minister yakai baffah gidan da yaginawa nabil tin kan yagama makaranta Daman ya ajje gidanne amatsayin Daya daga cikin manyan kyautintika da ze Masa ranar auransa gidane nagani na fada ankashe nera wajan ginashi haka minister yazubawa shatuwa da nabil dukiya ko Mai na zamani me tsada yazuba musu Amma Yana bakincikin ba matar da nabil ke so bace zatayi rayuwa agidan baffah yayi faranciki da yaga bajintar da minister yayi
su Amina ne Yan raka amarya gidanta aikuwa taci gyara Amina da Hajiya Fatima sunyi kokari Dan ko mahaifiyata se dai haka wajan gyarata Dan su sun san da mgnar tarewar Dan Haka tin kan lokacin yazo sukai Mata du abinda yadace na gyara
ango nabil be San da mgnar tarewaba se yau da aka,kai shatuwa baffah da Hajiya Fatima suka zaunar da shi suna Masa nasiha me ratsa zuciya akan zaman aure da kula da matarsa suka Kuma Gaya Masa yau zebar gidan yakoma saban gida yaso yaki yarda Amma da yatina da kukan farinciki da Hajiya Fatima tayi akansa na yafara Jin mgnarta se jikinshi yamutu Kuma gashi yanzu Yana Jin dadin Zama da ita da Yan uwansa Dan Haka yace to baffah da mommy du naji Kuma zanyi aiki da abinda kukace Amma baffah yarinyar na kaini bango sosai wlh darajar mommy takeci Kai Mata fada tadena Kar na fusata Dan bazatai kyauba in da ta daddy zanbi da tini tana gadan asibiti
Baffah yace karka damu du nasan komai Kuma na Mata fada bazata kumaba har Yan aiki du sani yazuba muku Allah yai,muku albarka tashi muje Ni zanma rakiya har gidanka daga Nan Ni zan shige garinmu in da nafi wayo kaga Kenan nine babban abokinka na rakoka saban gidanka
Dariya dukansu sukasa Hajiya Fatima da baffah sunji Dadi sosai da nabil be yimusu kardamaba Akan abinda suka fadamasa yabasu mamaki sosai haka baffah yarakashi har gida yahadasu yai musu nasiha sannan yashige mazagai
Minister besan nabil ya yarda da mgnar tarewarsu ba yasan nabil ba ze yardaba murna yai tayi yasan in nabil yaki yarda Dole baffah yahakura da mgnar Dan Haka ko mgnar bewa nabil ba yai ficewarsa wajan mitin se bayan dawowarshi yake tambayar Ina nabil Hajiya Fatima take gayamasa ai nabil yatare a saban gidanshi baffah nema yarakashi wajan matarsa ran minister yadada baci Dan bahaka yasoba mamaki yafara yaakai nabil Yayarda Kuma ko kiransa beyi yagaya masaba
Bayan tafiyar baffah kallan kallo suka tsaya yiwa juna shatuwa harararshi Tai tayi da murguda Baki shi abinma dariya yafara bashi kwafa yaja me karfi sannan yatashi yashige dakin da yake azaman nasa itama dakin da aka nuna Mata azaman nata tashige da kudiri kala kala aranta
Amina ta nemi malama mace me koyawa shatuwa karatu na boko da arabiya gidan Amina malamar take zuwa kullin Amina take sa ake kawo shatuwa gidanta ana koya Mata karatu da abubuwa da dama na rayuwa Amina tayimakin kokarin shatuwa na yanda ana koya Mata Abu take rikewa ban garan girkima Babu lefi tana Mai da Kai wajan koya
yanzu Babu lefi ta rage tsokanar nabil ba kamar Daba Amma har yanzu in tana jin tsokana tana tsokanoshi sedai shi yanzu yanayi ne kamar be gantaba rashin tsorone na shatuwa Amma yanda yanzu nabil yake hade Mata fuska Babu alamun Wasa ko faa,a a fuskarshi Dan karfin Hali irin na shatuwa Haka take tsokanarsa shikuma da kudirin da yayanke akanta na yin maganinta ko da sau dayane
Yau iya ce taje har gida tasamu baffah ta tubure masa Akan se ya kawota wajan shatuwa in bahakaba ta kaishi Kara wajan hukuma akan yakai jikarta garin Yan gayu gidan Miss Miss yasiyar da ita
Tace usuman tinda jikata tatafi Basu taba kawota ganin gidaba Kuma naba aminaina labarin kalar garin da danka da jikanka ke Zama da kalar gidan da suake ciki Dunn Basu labari shine suka fadamin danka na yankankai Kuma na yarda da maganar su Dan inba hakaba ta Ina ze Tara wannan uban kudin sun tambayeni aikin me yake Acan na gaya musu mukamin Kiran mage gwaunati tabashi ko acanma garin miss miss ake kiransa da shi Dan Haka yau wlh bazan yi hakuriba se munje tare da Kai na gano ta ashiryena nataho kaga har da kayana nataho Dan Haka daga Nan se gidan miss miss Dan tinda naji shuru nasan dandaudu da miss miss sun karasa min ita ta karasa mgnar da Kuka
Shi baffah dariya ma ta bashi yace iya ikwan Allah sarka me rikicin gangan kakar nabil da shatuwa sirika awajan alhaji sani me mukamin Miss Miss Nima na dan taba yakuma sa dariya to kiyi shuru ki Dena kuka Bari nasa wani daga cikin jikokinmu ya kaimu amotar,sa Amma aminannan naki sun iya Baki shawara me Kyau Ni Dan Allah kiyimin shuru tin da mun fito waje Kar ki taramin jamaar gari ga motanan shiga mutafi
Se da iya taga da gaske wajan shatuwa za a kaita sannan ta Dena kuka da ruwan masifa daga bayama baccine ya kwasheta amotar kafin sukai baccinta Tasha har da munshari baffah shi dai dariya yake ta mata seda suka Kai Abuja baffah ya tasheta
yace munzo tashi mu shiga
Baki ta washe tafito suka shiga gidan minister baffah yasa aka Fara kaisu
minister na zaune aharabar gidan Yana Shan iska Babu zata Babu tsammani yaga baffah da iya ko kadan be yi murna da zuwan iya ba Rai yahade yai kamar be gantaba baffah kadai ya gaisar
Aikuwa dawa Allah yahadata inba Shiba tace ai Dole ka dauke Kai kayi kamar baka ganniba ka hade Rai tinda kun siyarmin da jikata kun kara Akan kudin da kuke dashi Ina Dan kwal uban Dan naka me zamanman wando me gashi kala biyu muje ku kaini inda kuka sai da ta na karbo jikata in bahakaba na tara muku mutane wlh
Shadai baffah na gefe beyi mgnba
Ana Haka Hajiya Fatima tafito saboda Jin hayaniyar da taji taganin iyace da minister tace ashedai kunnena be jiyomin karyaba Daman nace iyace dasauri takarasa wajan tahau bawa iya hakuri tace haba iya Dan Allah kiyi hakuri be Kai hakaba Yan zudai shatuwa kike San gani ko
Iya tace indai suna da gaskiya anunamin ita Dan naji usuman nace min wai shatuwa Bata gidannan Ni ko saurararshi ma banyiba Dan nasan me ze fadamin an sai da shatuwa Dan Haka Ni ko cikin gidanku bazan shigaba se ankaini na karbo jikata in yaso shi Miss Miss din yasan yanda zeyi yamai da musu da kudinsu tinda bani naciba
Hajiya Fatima tace ikwan Allah Yanzu Dan Allah inba rigima irin takiba iya Wai shatuwa kike nufi alhaji da nabil sun sayar da ita se kace wata Yartsana Kinga muje ga direba can nasa ya kaiki gidan shatuwa ki ganta tananan lfy Ni Zan shigar Miki da Kayan
Baffah yace Ni nasha ciki Fatima se kun shigo in kingama raban rigimar iya kushigo tare ta huta
Ai baffah nashi iya tadada burkicewa dole hajiya Fatima tasa direba yakaita gidan shatuwa
Hajiya Fatima nashiga ciki bayan sun gaisa da baffah yake tambayarta ina it's
Tace ai Taki yarda mu shigo tare Dole se da nasa direba yakaita gidan nabil taga shatuwa
Baffah yace Fatima kinyi ganganci kin sanfa halin iya in nabil nagida se tayi abinda Dole se ya kulata danma ansamu yanzu yadan yi sanyi Dole yanzu mubi bayansu tinda bamu San me ze faruba
Hajiya Fatima hijabi tadauko tasa suka fito ita da baffah zuwa gidan nabil baffah kallan inda minister yake zaune yayi ze Masa mgn sun tafi gidan nabil se yaga Babu minister awajan zamansa
Baffah yace to shikuma sani Ina yaje Fatima ko dai yashiga ciki ne
Hajiya Fatima tace aa baya ciki Dan Banga shigarshi a
Hajiya Fatima direba takira take tambayarsa ko yaga minister
direban yace ai hajiya naji Yana cewa Musa direba yakaishi gidan yallabai nabil
Salati hajiya Fatima tafara tace shikenan baffah za akuma yakin badar alhaji yabi bayan iya kenan
Baffah yace Daman abinda nake gudu Kenan muyi maza mu karasa Kan ta kwabe
Hajiya Fatima tace ai nima se nakira Amina munhadu Acan Dan itace me iyawa da shatuwa yanzu
Kiran Amina hajiya Fatima tayi awaya tace Mata su hadu agidan nabil Amina tayi mamaki tinani tafara ko lfy
Direban na Kai iya gidan nabil tinda ga kofar shiga falansu tafara Jiyo muryar shatuwa tana ihu da kara nabil ne yamurde Mata kunne tana ta Kara Dan azaba yau takaishi bango Dole se da yakulata Miyar kubewa tayi tazubo akwano tataho falo da ita Dan tsokana nabil na zaune Kan kujera Yana kallo tazo ta juyemai miyar ajiki shikuma saboda bacin Rai ya kwace kwanan yai cilli da sauran miyar da tarage akwanan tazube awajan kofar shigowa Dan bacin Rai nabil yarasa wana hukunci ze Mata Yana rike da kunnanta yaki yasaki Daya hannun yasa ya dauketa da Mari har sau uku zafin Marin yadada gigita shatuwa takurma wani mahaukacin ihu
Tace waiyo iya ze kasheni kizo ki temakeni
Habawa iya najin Haka tace Ashe gara da nazo dawuri da ban zoba da ankashemin ke
Baffah yace Kai wato har yanzu baka sadudaba baka yarda da kandaraba shifa aure nufin Allah ne Dan Haka kabi ahankali ba aja da irin aurannan Dan bakasan me Allah yake nufiba akan nabil da shatuwa Dan Haka Kar na kara jin ka kushe Masa Mata da zaman auransu Kuma dolene kayi abinda nace ko ranka yabaci ba zanbar garinnanba se Naga komai yayi dedai yanda nake so
Haka minister ya yarda badan ransa yaso ba gari na wayewa minister yakai baffah gidan da yaginawa nabil tin kan yagama makaranta Daman ya ajje gidanne amatsayin Daya daga cikin manyan kyautintika da ze Masa ranar auransa gidane nagani na fada ankashe nera wajan ginashi haka minister yazubawa shatuwa da nabil dukiya ko Mai na zamani me tsada yazuba musu Amma Yana bakincikin ba matar da nabil ke so bace zatayi rayuwa agidan baffah yayi faranciki da yaga bajintar da minister yayi
su Amina ne Yan raka amarya gidanta aikuwa taci gyara Amina da Hajiya Fatima sunyi kokari Dan ko mahaifiyata se dai haka wajan gyarata Dan su sun san da mgnar tarewar Dan Haka tin kan lokacin yazo sukai Mata du abinda yadace na gyara
ango nabil be San da mgnar tarewaba se yau da aka,kai shatuwa baffah da Hajiya Fatima suka zaunar da shi suna Masa nasiha me ratsa zuciya akan zaman aure da kula da matarsa suka Kuma Gaya Masa yau zebar gidan yakoma saban gida yaso yaki yarda Amma da yatina da kukan farinciki da Hajiya Fatima tayi akansa na yafara Jin mgnarta se jikinshi yamutu Kuma gashi yanzu Yana Jin dadin Zama da ita da Yan uwansa Dan Haka yace to baffah da mommy du naji Kuma zanyi aiki da abinda kukace Amma baffah yarinyar na kaini bango sosai wlh darajar mommy takeci Kai Mata fada tadena Kar na fusata Dan bazatai kyauba in da ta daddy zanbi da tini tana gadan asibiti
Baffah yace karka damu du nasan komai Kuma na Mata fada bazata kumaba har Yan aiki du sani yazuba muku Allah yai,muku albarka tashi muje Ni zanma rakiya har gidanka daga Nan Ni zan shige garinmu in da nafi wayo kaga Kenan nine babban abokinka na rakoka saban gidanka
Dariya dukansu sukasa Hajiya Fatima da baffah sunji Dadi sosai da nabil be yimusu kardamaba Akan abinda suka fadamasa yabasu mamaki sosai haka baffah yarakashi har gida yahadasu yai musu nasiha sannan yashige mazagai
Minister besan nabil ya yarda da mgnar tarewarsu ba yasan nabil ba ze yardaba murna yai tayi yasan in nabil yaki yarda Dole baffah yahakura da mgnar Dan Haka ko mgnar bewa nabil ba yai ficewarsa wajan mitin se bayan dawowarshi yake tambayar Ina nabil Hajiya Fatima take gayamasa ai nabil yatare a saban gidanshi baffah nema yarakashi wajan matarsa ran minister yadada baci Dan bahaka yasoba mamaki yafara yaakai nabil Yayarda Kuma ko kiransa beyi yagaya masaba
Bayan tafiyar baffah kallan kallo suka tsaya yiwa juna shatuwa harararshi Tai tayi da murguda Baki shi abinma dariya yafara bashi kwafa yaja me karfi sannan yatashi yashige dakin da yake azaman nasa itama dakin da aka nuna Mata azaman nata tashige da kudiri kala kala aranta
Amina ta nemi malama mace me koyawa shatuwa karatu na boko da arabiya gidan Amina malamar take zuwa kullin Amina take sa ake kawo shatuwa gidanta ana koya Mata karatu da abubuwa da dama na rayuwa Amina tayimakin kokarin shatuwa na yanda ana koya Mata Abu take rikewa ban garan girkima Babu lefi tana Mai da Kai wajan koya
yanzu Babu lefi ta rage tsokanar nabil ba kamar Daba Amma har yanzu in tana jin tsokana tana tsokanoshi sedai shi yanzu yanayi ne kamar be gantaba rashin tsorone na shatuwa Amma yanda yanzu nabil yake hade Mata fuska Babu alamun Wasa ko faa,a a fuskarshi Dan karfin Hali irin na shatuwa Haka take tsokanarsa shikuma da kudirin da yayanke akanta na yin maganinta ko da sau dayane
Yau iya ce taje har gida tasamu baffah ta tubure masa Akan se ya kawota wajan shatuwa in bahakaba ta kaishi Kara wajan hukuma akan yakai jikarta garin Yan gayu gidan Miss Miss yasiyar da ita
Tace usuman tinda jikata tatafi Basu taba kawota ganin gidaba Kuma naba aminaina labarin kalar garin da danka da jikanka ke Zama da kalar gidan da suake ciki Dunn Basu labari shine suka fadamin danka na yankankai Kuma na yarda da maganar su Dan inba hakaba ta Ina ze Tara wannan uban kudin sun tambayeni aikin me yake Acan na gaya musu mukamin Kiran mage gwaunati tabashi ko acanma garin miss miss ake kiransa da shi Dan Haka yau wlh bazan yi hakuriba se munje tare da Kai na gano ta ashiryena nataho kaga har da kayana nataho Dan Haka daga Nan se gidan miss miss Dan tinda naji shuru nasan dandaudu da miss miss sun karasa min ita ta karasa mgnar da Kuka
Shi baffah dariya ma ta bashi yace iya ikwan Allah sarka me rikicin gangan kakar nabil da shatuwa sirika awajan alhaji sani me mukamin Miss Miss Nima na dan taba yakuma sa dariya to kiyi shuru ki Dena kuka Bari nasa wani daga cikin jikokinmu ya kaimu amotar,sa Amma aminannan naki sun iya Baki shawara me Kyau Ni Dan Allah kiyimin shuru tin da mun fito waje Kar ki taramin jamaar gari ga motanan shiga mutafi
Se da iya taga da gaske wajan shatuwa za a kaita sannan ta Dena kuka da ruwan masifa daga bayama baccine ya kwasheta amotar kafin sukai baccinta Tasha har da munshari baffah shi dai dariya yake ta mata seda suka Kai Abuja baffah ya tasheta
yace munzo tashi mu shiga
Baki ta washe tafito suka shiga gidan minister baffah yasa aka Fara kaisu
minister na zaune aharabar gidan Yana Shan iska Babu zata Babu tsammani yaga baffah da iya ko kadan be yi murna da zuwan iya ba Rai yahade yai kamar be gantaba baffah kadai ya gaisar
Aikuwa dawa Allah yahadata inba Shiba tace ai Dole ka dauke Kai kayi kamar baka ganniba ka hade Rai tinda kun siyarmin da jikata kun kara Akan kudin da kuke dashi Ina Dan kwal uban Dan naka me zamanman wando me gashi kala biyu muje ku kaini inda kuka sai da ta na karbo jikata in bahakaba na tara muku mutane wlh
Shadai baffah na gefe beyi mgnba
Ana Haka Hajiya Fatima tafito saboda Jin hayaniyar da taji taganin iyace da minister tace ashedai kunnena be jiyomin karyaba Daman nace iyace dasauri takarasa wajan tahau bawa iya hakuri tace haba iya Dan Allah kiyi hakuri be Kai hakaba Yan zudai shatuwa kike San gani ko
Iya tace indai suna da gaskiya anunamin ita Dan naji usuman nace min wai shatuwa Bata gidannan Ni ko saurararshi ma banyiba Dan nasan me ze fadamin an sai da shatuwa Dan Haka Ni ko cikin gidanku bazan shigaba se ankaini na karbo jikata in yaso shi Miss Miss din yasan yanda zeyi yamai da musu da kudinsu tinda bani naciba
Hajiya Fatima tace ikwan Allah Yanzu Dan Allah inba rigima irin takiba iya Wai shatuwa kike nufi alhaji da nabil sun sayar da ita se kace wata Yartsana Kinga muje ga direba can nasa ya kaiki gidan shatuwa ki ganta tananan lfy Ni Zan shigar Miki da Kayan
Baffah yace Ni nasha ciki Fatima se kun shigo in kingama raban rigimar iya kushigo tare ta huta
Ai baffah nashi iya tadada burkicewa dole hajiya Fatima tasa direba yakaita gidan shatuwa
Hajiya Fatima nashiga ciki bayan sun gaisa da baffah yake tambayarta ina it's
Tace ai Taki yarda mu shigo tare Dole se da nasa direba yakaita gidan nabil taga shatuwa
Baffah yace Fatima kinyi ganganci kin sanfa halin iya in nabil nagida se tayi abinda Dole se ya kulata danma ansamu yanzu yadan yi sanyi Dole yanzu mubi bayansu tinda bamu San me ze faruba
Hajiya Fatima hijabi tadauko tasa suka fito ita da baffah zuwa gidan nabil baffah kallan inda minister yake zaune yayi ze Masa mgn sun tafi gidan nabil se yaga Babu minister awajan zamansa
Baffah yace to shikuma sani Ina yaje Fatima ko dai yashiga ciki ne
Hajiya Fatima tace aa baya ciki Dan Banga shigarshi a
Hajiya Fatima direba takira take tambayarsa ko yaga minister
direban yace ai hajiya naji Yana cewa Musa direba yakaishi gidan yallabai nabil
Salati hajiya Fatima tafara tace shikenan baffah za akuma yakin badar alhaji yabi bayan iya kenan
Baffah yace Daman abinda nake gudu Kenan muyi maza mu karasa Kan ta kwabe
Hajiya Fatima tace ai nima se nakira Amina munhadu Acan Dan itace me iyawa da shatuwa yanzu
Kiran Amina hajiya Fatima tayi awaya tace Mata su hadu agidan nabil Amina tayi mamaki tinani tafara ko lfy
Direban na Kai iya gidan nabil tinda ga kofar shiga falansu tafara Jiyo muryar shatuwa tana ihu da kara nabil ne yamurde Mata kunne tana ta Kara Dan azaba yau takaishi bango Dole se da yakulata Miyar kubewa tayi tazubo akwano tataho falo da ita Dan tsokana nabil na zaune Kan kujera Yana kallo tazo ta juyemai miyar ajiki shikuma saboda bacin Rai ya kwace kwanan yai cilli da sauran miyar da tarage akwanan tazube awajan kofar shigowa Dan bacin Rai nabil yarasa wana hukunci ze Mata Yana rike da kunnanta yaki yasaki Daya hannun yasa ya dauketa da Mari har sau uku zafin Marin yadada gigita shatuwa takurma wani mahaukacin ihu
Tace waiyo iya ze kasheni kizo ki temakeni
Habawa iya najin Haka tace Ashe gara da nazo dawuri da ban zoba da ankashemin ke