← Book details Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 15 OF 22

Sashe 15

Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

dube dube tafara aharabar gidan wata doguwar sanda tagani ta dauka tashiga gidan da ita Allah yasa ta kula da miyar da ke zube akofar falan Amma Bata kula da sauran da ya ballatsu acikin falan du yabata waje dadama lokacin da tashigo lokacin shatuwa tasamu takwaci kanta daga wajan nabil tazuba dagudu shikuma nabil wayar T.V yacira yabita da ita ze zaneta zagaya falan suka hauyi dagudu ga shatuwa da shegen gudun tsiya kamar taci kafar kare

Ai iya itama Babu Bata lokaci tashigarwa shatuwa tabi bayan nabil da gudu abin dariya gudun nata saboda tsufa dakyar take gudu tana bin bayan nabil da sanda zata kwala Masa shikuma nabil bema San iya na binshiba Dan be kula da itaba daga shi har shatuwa Babu Wanda yakula da shigowar iya

Dedai Nan motar minister tashigo gidan nabil ihun shatuwa da iyi yajiyo ai ko motar bebari ta tsayaba yafito yashiga cikin falan cikin zafin nama Yana masifa shikenan sun hadu zasu kashemin Dana kwaya Daya da nake dshi namiji

ai kokarasa sauran mgnar da ke bakinshi beyiba yasa kafarsa cikin falan Kan miyar kubewar da su nabil suka zubar minister Babu zato Babu tsammani yaji anyi sama da shi andawo dshi kasa damm Dan azaba minister Kara yasaki yayi yayi yatashi tsaye yaje ya temaki nabil amma yakasa ashe yazamu gocewar kashin hannun shi na hagu ga Kuma yatsun kafarshi guda biyu da sukaji targade

Su nabil gudu suke suna ta zagaya falan iya na ta binsu abaya taga minister azaune ai bashiri tayi kansa

tace au Ashe kana gidan kana gani me zamanman wando ze kashemin jika bakayi mgn ba kaiwa danka mgn yabar min jikata Kar yakuma sata Kuka au baza kayi mgn ba ko to Bari nafara kwadamaka inkaji zafi kayi mgn

takarkarewa tayi tadaga sandar sama ta sakarwa minister ita abaya Kara me karfi minister yasaki Dan Safi

tace Kai Mai mgn yabarta ko na karama

minister mgnar ma yakasa dada daga sandar tayi takuma sakar Masa abaya

ai besan sanda yace nabil kabar Mata jikarta Dan Allah kayi hakuri zata karya min baya matarnan shegen karfin tsiyane da ita

Karar shatuwa du tacika falan shi nabil ma bejiba be kula da minister ba har yanzu bare iya dagudu sukayo wajan su iya alokacin Nabil yasamu yafara zubawa shatuwa bulalar ajiki saura kadan ayi tafiyar ruwa da iya nabil Ido yarufe yazubawa iya wannan wayar T.V itama ajiki lokaci guda iya tacika wajan da Kara Dan tsabar rudewa rasa inda zata shiga tayi Kai kanta wajansu takuma yi wajan guduwa yakuma dagawa yazubawa iya ajiki shi du ya dauka shatuwa yake zanewa saboda idanshi yarufe da zafi yakuma ruda iya tai hanyar waje dagudu tsutsayi Tai Kan cikin miyar kubewar Nan se jitayi anyi sama da ita tadawo kasa rimm wani marayan ihu tasaki ko mutsin kirki takasa tana kwance male,male cikin miyar kubewa garama minister shi yayi karfin Hali azaune yake Yana jinyar kanshi

Ana Haka motar su baffah da Amina tashigo gidan ihun da sukaji nafitowa daga cikin gidan gamasu aiki du awaje sunyi jugum,jugum suna,jin abinda ke faruwa aminace Tai saurin shiga ciki taci Karo da iya da minister ahanya

ihu tasaki tace su mommy kuzo kuga ikwan Allah yau abin nayine gasu iya da daddy anshemesu kushigo ahankali yau abin yayi zafi miyar danyan kubewace azube duka afalan

Cikin dabara suka samu suka shigo wajan dakar suka rabasu suka rabu Hajiya Fatima tarike hannun nabil Taki sakinshi Amina itakuma tarike shatuwa jansu sukayi suka zaunar da su Akan kujera Suma suka zauna

Kuka Hajiya Fatima tasa tace nabil kakaryamin alkawari ko yanzu kunga danyan aikin da kukayi ku kalli iya da alhaji du kun dokesu da bamuzoba kashe kanku zakuyi da Allah be kawomuba

Se lokacin nabil yaga minister da iya Hakuri Nabil yai tabawa Hajiya Fatima kukan da take Yana dada tadamai hankali Yana dada Jin tsanar shatuwa aransa

Shatuwa tace lah iya yaushe kikazo har da daddy

Baffah yace yimin sharu ta Ina zakusan sun zo kun shiga filin dambe Ni yanzu babu wata nasiha da Zan Kuma muku Dan ko karatune yaci ace kun dauka Dan Haka nagama yanke hukuncin abinda yadace Dan Haka yau nayarda iya muzo tare da ita taga jikarta Ashe daraban abinda ze faru Kenan

Yakalli su minister da har yanzu sun kasa motsi yanzu ai kunga abinda nake gudar muku gakunan da alama du kanku kunji ciwo ajiki kadan ma Kuka gani Kar kuyiwa kanku fada Kar kuyi kokari kuhada Kan yarannan se ku tashi mutafi gida

Iya tace wlh usuman karfin siyane da jikanka Ina ganinshi kamar kajin turawa bawani karfi zeyiba Ashe ba daganan takeba Kai me zamanman wando me ka dinga shaudamin ajiki wace irin bulala kayi anfani da ita ta fashe da Kuka

Amina dariya takewa iya

MINISTER Dakar aka kamashi yatashi tsaye akasashi amota iya Kuma aminace ta kamata tasata amota suka shige gida gaba Daya amota se ruwan masifa take tawa minister shikuma yaki kulata takansa yake

Nabil Daman yau da ciwan mararshi yatashi daurewa kawai yake har yakula shatuwa sukayi fada dare nayi yazo kwanciya ciwan Mara yatashi sosai kamar ze mutu Dakar yasamu yakira Dr dake dubashi awaya yagaya masa abinda ke damunshi

Dr yace gaskiya yallabai kayi hakuri wlh Babu abinda Zan iya yimaka na temako ayanzu Dan tintini namaka bayani Babu abinda zaa iya iyimaka kawarke inba aureba Kuma anmaka maganinka matarka ko tayi tafiya ne in banisa tayiba kasa ta dawo gida yaimai sallama yakashe wayar

Nabil juyi yai tayi yahada gumi sosai tinani yafara yanda ze je yasamu shatuwa da wata bukatarsa bayan shi yatsani Mata kamarsa ai inyayi haka girmanshi yafadi Zama ta dada rainashi da azaba ta dameshi bema,san sanda yasauko daga kangado yai hanyar dakin shatuwa Yana dafa bango Dakar yasamu yakai kanshi kofar dakin shatuwa hannu yasa yabude kofar dakin yakwayi sa,a dakin nata abude lokacin tafito daga wanka daga ita se tawul daure ajikinta

Ihu tasa tace me kazo yi dakina da wannan daran me yakawoka ko kayi mantuwane bananne dakinkaba ficemin daga daki ko natarama mutane ko kazo mukara wani bawa hammata iskarne

Shi ko Jin abinda take fadama beyiba gadan gadan yayo kanta yadagata sama cancak ya wullata Kan gado yahau kanta dukanshi kawai takeyi tana ihu tana cizanshi har da yakushi ko ajikinshi bema san tanayiba ta maganin matsalarsa yake gani yake in beyiba mutuwa zeyi Dan shi yasan me yakeji hanyarsa yafara nema Babu Bata lokaci yasamu yashige dakarfi

Wata mahaukaciyar Kara tasaki

Naguda daganan ango da Amarya asha soyaiyar Dole 😂

YAN DAN MINISTER fans

Sekunzo jinyar shatuwa

New writer's

Hakan Take
*Husba'ahfama* ❤👸
*'YAR KWALLIYA* 🥳💃
👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠
👝👝
👠

💄💅 *DAN MINISTER* 💅💄
🦚🦚

Written by *Husba'ahfama*

*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*

Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*

13-14

Nabil yawahalar da shatuwa sosai Dan gaba,daya baya hankalinsa saboda wata sabuwar duniya da yaji yashiga Wanda betaba shigaba se yau ita tana kukan azaba da Kiran iya da kawayanta Babu Wanda Bata kiraba har da su amina shikuma kukan dadin da be taba jiba yake surutaikuwa Babu Wanda beyiba har da yiwa baffah godiya shatuwa da wuya tayi wuya numfashinta daukewa yayi batasan sanda nabil ya bartaba bayan komai yanutsa rungume shatuwa yayi Yana ta Mai da numfashi jiyayi gabadaya ciwan da yakeji na Mara Babu kamar an dauke Masa wani Abu me dauyi ajikinshi wani baccine me nauyi yadaukeshi be farkaba se da gari yawaye sosai Ido yabude ahankali yaji mutun ajikinshi da sauri yaduba yaga shatuwa ce kallan inda yake yahau yi abinda yafaru jiyane tsakaninsa da shatuwa yadawo Masa kurawa shatuwa Ido yayi yaga ko motsi batayi ranarne yakare Mata kallo yaga yanda ainahin kalar fuskarta take yadade Yana kallanta irin rashin mutuncin da take Masa yatuno yakuma tuno abinda yashiga tsakaninsu adaran jiya wani tsaki yasaki yatashi afusace yasa kayansa yai hanyar waje har ze fita yatuno ko motsi bega tanayiba dawowa yayi yatabata yaga kamar Bata da Rai ruwa me sanyi yadauko ya kwara Mata takuwa saki wani marayar Kara tsaki yakuma Jah yai ficewarsa ko kallan halin da take ciki beyiba ko damuwa bare ya temaketa Yana dada Jin haushin kansa da yazubar da girmanshi kamarshi yaje ya aikata haka da shatuwa Kuma gashi shi yatsani Mata garin yayama shi yashiga dakin ta tinani yake tayi har yashiga dakinshi Yana shiga wanka yaje yayi bayan yagama shiryawa kasa Zama agida yayi yai ficewarshi gurin da yake shakatawa

Baffah se da yasa aka nemo me gyaran targade yagyarawa minister targadensa da gocewar kashin da yayi yafada yaji wajan gyara Dan gurin yayi tsami sosai

Iya tinda suka dawo takasa motsa jikinta barinma hannunta gabadaya jikinta ciwo yake Mata ga hannu yaki motsuwa itama se da akasa me gyara yaduba Mata hannunta yaga tasamu tsagewar Kashi ahannunta na dama aikuwa kafin agyara hannun ansha daru da ita Miss Miss kuwa takira sunansa ba adadi tana Masa ruwan masifa shi da nabil

Amina ce tazo da safe baffah ne yasa tazo da mgnar da zasuyi tasamu baffah abangaran da yake sauka yasa aka Kira Masa hajiya Fatima bayan sun gaigaisa
Chapter 15 · 0% Book details