Sashe 19
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nabil ransa yabaci kallan su amina yafara Yana rungume da shatuwa Yana rarrashinta yace yanzu Ashe Daman du rokwan da nake Tai muku kunsan Inda matata take kukaki ku temakeni ku dawo min da ita se da itama ta dameku tukunna kuka dawo da ita anty Amina meyasa kikai Mana Haka kinsan halin da Dan uwanki yashiga akan hakan da kikayi baffah har da Kai mommy kema haka wlh daga yau Kar Wanda yakara dauke min Mata ba da saniba Allah bazan yardaba yishuru aishata gidanmu zamu tafi yanzu rabu dasu daga yau Kar wanda yakuma zuwa yace kizo kuje wani wajan ba da saninaba karki Kuma yarda kibi kowa kinji
Tace to Kuma ai kace katsani Mata baka sansu Kuma Nima kace baka Sona Ni bazan bika gidan kaba bayan baka Sona Kuma bakasan Mata Ni awajan mommy Zan zauna ko anty Amina ko nabi iya mutafi mazagai tare
Muryar nabil narawa yace haba Aisha kuskurene ko Ada da nake fada rashin sanine Amma yanzu nagane gaskiya wlh yanzu nasan darajar Mata Kuma Ina girmamasu ako Ina suke ta dalilinki nasan darajar Mata aduniya nasan Kuma wacece mace kema wlh Ina sanki Aisha Ina kaunarki bazan iya rayuwa in Babu keba kin Zama wani bangare na jikina karki min Haka Dan Allah ki temakeni kiyarda mu tafi gida yanzu karkisa su baffah suyi Mana dariya daddy da iya kusa Baki ku tayani bawa Aisha bawa
Shatuwa tace Babu ruwansu wannan tsakaninmune Suma ai shedane agabansu kasha fada baka San Mata ba sau dayaba ba sau biyuba
Kwacewa tayi daga jikinshi ta haura sama da gudu tana kuka aminace tabi bayanta da sauri nabil shima binsu zeyi
baffah ne ya hanashi binta yace nabil zauna muyi mgn da Kai Kar kadamu zamu tayaka Bata hakuri zata hakura katsaya yanzu muyi mgn dakai kasan shatuwa na da gaskiya ko tinda kowa yasan akidarka takin du wata mace arayuwarka Kuma daga Kai har ita kunsha fada a gabanmu kun tsani junanku Dan Haka muma muka rabaku muka dauke shatuwa ka Dena ganinta Kuma mu munzata temakwanka mukayi tinda bakasan Mata itama baka Santa Kuma nine jagoran aurama ita tinda itama tana tsoran dokarka takin mata kawai kasaketa mukoma da ita mazagai inda tafi wayo nasamu wani me Santa na auramai
Setin zuciyarshi nabil yadafe da hannu yanamai da numfashi Dakar yace Dan Allah baffah kabar wannan mgnar wlh ko amafarki bazan iya sakin Aisha ba bare da hankalina yanzu ko da tsautsayine da Kuma rashin sani Amma yanzu wlh nadena bazan kumaba Kar ka rabamu muna kaunar junanmu ko itama tana sona tana dai tsoran akidatane na kin Mata Kuma yanzu na Dena itama Kuma wlh Ina Santa in karabamu mutuwa zanyi rayuwata takare kunrasani kenan
kuka yafara kamar wani karamin yaro idanunshi na kakkafewa Yana neman sume musu
Ai minister besan sanda yaganshi gaban nabil yadagoshi Yana jinjigashi Yana Kiran sunanshi karka mutu nabil anbarma shatuwa indai itace farin cikinka shatuwa takace Babu me rabaku Nima Ina tayaka San matarka bazan Bari arabakuba ko da abinda na malkaka aduniya ze Kare Akan abarma shatuwa wlh du Zan bayar in kamutu Ni Kuma yazanyi baffah Dan Allah kayi hakuri kacire mgnar rabuwa tinda yagane gaskiya Nima Kuma nagane gaskiya na baka hakuri Dan Allah kayafe Mana daga Ni har nabil iya kisa Baki za a raba shatuwa da nabil kina kallo kinki cewa komai Fatima kiyiwa baffah mgn zamu rasa danmu shatuwa kizo kiga halin da mijinki yake ciki baffah ze rabaku kizo kice kema kina sanshi Dan Allah kiyi hakuri da du abinda yafaru abaya kiso mijinki
Iya sarkin kuka tace rabu dasu Miss Miss aidu jinshi nake Babu wani rabasu da za a yi ainima Ina da hakki akansu tinda jikokinane wlh bazan Yarda arabasuba Dan Miss Miss tashi kaji nabaka shatuwa har abada takace rabu da usuman ai kana da kirki yanzu Nima Ina sanka saura miss miss Naga shima yadan Fara mutunci tashi kayi hakuri anfasa rabaku Fatima mikomin ruwa mesanyi nabashi yasha ko giyarku ta yanbirni me sanyinnan tsiyayo akofi na duramasa abaki yasha wajan kunfa,kunfar Nan Zaki zubo zatafi rike Masa ciki
Hajiya Fatima tace to iya ikwan Allah ko Yaya se kinsa mutane dariya har da giyar Yan birni me kunfa Kuna shaaninku ke da alhaji kunyi amanku kun lashe kuku kadai su alhaji an saduda anga dangwal zemutu har da bawa shatuwa hakuri tatafi tana dariya
Ruwa me sanyi takawo hade da lemon da iya tace ruwan aka Fara shafamai afuska akabashi wani yasha Yana bude Ido wajan baffah yatashi yaje da rarrafe kamar wani yaro saboda jikinshi Babu kwari yakwanta Akan kafarsa yaishuru Yana Mai da numfashi saboda mgnar ma inyayi kirjinshi ciwo yake Daman Kuma bawata lfyce da Shiba du yawan tinanin shatuwa yasashi rashin lfy
Baffah kansa yahau shafawa da hannu yace Allah yaimaka albarka nabil yanzu na yarda kana san shatuwa Kuma zaka riketa Amana daga Kai har sani yanzu na yarda da ku alhamdulillah burinmu yacika na ganin kun shiryu ka kwantar da hankalinka Ni bazan rabaku da shatuwa ba tinda kana santa gatanan Amana nabaka ita ka riketa hannu binbiyu kabawa marada kunya kanunawa duniya mace Yar gatace awajanka Kuma Mata abin darajawane da girmamawa aduniya da idan kowa dadu wani da namiji kadau matarka kutafi gida Allah yabaku zaman lfy Allah yabaku zuria tagari je kakirata kutafi kayi hakuri da dauke maka Mata da mukayi baka saniba
Murna nabil yafara har da rungume baffah Yana ta godiya minister ma Babu kunya yake tayiwa baffah godiya Yana murna iya se washe Baki ake ana hawaye tana taunar goranta
Amina da tabi shatuwa daki duka takaiwa shatuwa abaya tana dariya tace Ashe kina da hankali kanwata aini nazata shirme zakimin Akan yanda natsara Miki Ashe kina sane adai tausayawa Dan uwana Dan Naga yagama macewa Akan sanki kema Kuma nasan kina san Dan kaninnawa ai da bakibi abinda natsara mikiba da munbata da ke
Shatuwa zatayi mgn Kenan nabil yaturo kofa yashigo kallan Amina yafara yace nifa wlh anty tsoranki nake yanzu tinda Kika sacemin Mata Kuma yanzu tsoran ganinku tare da aisha Zan dinga ji Dan Nagano yanzu kece malamarta itakuma dalibarki to malama ayi hakuri Zan tafi da matata gida tahuta tagaji sosai tanasan hutu duda kinmin lefi Dole nai Miki godiya Yar uwata ngd Allah yabiyaki anty Amina da gudun mawar da Kika bada baffah da mommy sun yimin bayani du abinda yafaru Kuma nagane
Amina nasiha takuma yimusu sosai meratsa jiki tace Ni zantafi kanwata se yaushe ko se naganki
Kai shatuwa ta daga Mata tasa hannu tarufe idanta tana dariya
Amina tace ai nasan amsar da zan samu Kenan awajanki kanwata zuwa gobe zansa akawo Miki kayanyakinki har abincin safe du zansa akawo muku asha soyaiya lfy Ni natafi wajan nawa mijin nabarshi shikadai agida tafice tana dariya
Amina nafita nabil yatako zuwa gaban shatuwa Ido yakura Mata Yana murmushi itakuma Kai ta sunkuyar kasa takasa had a Ido dashi wani kwarjini taga yayi Mata yacika Mata Ido
Yace Aishata babu mgn amaryar nabil jikokin iya ikwan Allah ko bakiyi murnar ganinaba har yanzu fishi kike Dani Baki huceba nasan namiki lefi ranar da zamu rabu Dan Allah kiyi hakuri ko temaka Miki banyiba
Kai tadago tana kallanshi fadawa tayi jikinshi tarungumeshi tafara mgn ahankali tace Ni Babu lefin da kai min ai hakkinkane mijina lefinka dayane zuwa biyu awajena kabini da mugunta ranar baka ragaminba katashi ka tsallakeni bakaji tausayinaba ko temakona bakayiba wannanne kadai yatsayemin araina Dan Haka na dada yarda baka Sona Kuma Dan katsani Mata kai min Haka Kuma bakaga wuyar da nashaba nadade Ina jinya saboda da Kai takara mgnar cikin shagwaba da kukan kissa
Dada birkita nabil tayi lokaci guda yaji yashiga wani Hali mararshi yaji tafara murda Masa saboda yanda take dada shinshige Masa jiki ga shagwabarta dada rudashi take jiyayi kafafunshi bazasu iya tsayawaba janta yayi zuwa Kan gadan dakin suka zube bakinta yakamo yahada da nashi sun Dade ahaka sannan yabarta suna Mai da numfashi Dakar yafusgo mgnar bakinshi yafara mgn
Aisha nidai bazan gaji da Baki hakuriba yanzu tinda Allah yadawo min dake lfy zakiga irin kaunar da Zan nuna Miki da gata da kulawa se kin manta kowa kin kuma yarda nabil masoyinkine na gaskiya kinji amaryata yasumbaci goshinta tashi mutafi gida kihuta kintafi kinbar mijinki da ciwanshi me wahalar dashi kin lasawa mijinki Zuma me Dadi kin dada jefashi agogin bege sefa kinyi hakuri da Ni aisha Dan mijinki jarimine ba rago bane
Ita Bata gane me yake nufiba tana kwance Akan girjinsa se shakar kamshin jikinsa take dagota yayi suka tashi tsaye kansa tahau kalla tana dariya tsalle tayi ta shafo gashin kansa taduba hannunta taga bakomai dariya tasa tace ai nazata bakin fenti kakoma shafawa gashin Kan naka Ashe ainahin gashin kankane yanzu Yaya nabil yabar shigar Mata yadena sa fenti akansa wlh naji Dadi yayana Kuma mijina naji dadin canjawarka kamafi kyau yanzu wlh kamar bakaiba kakoma balarabe mijina yadena shigar Mata da zame wando
Murmushi yayi shima yace ko Ni yanzu wlh shigar Bata burgeni Kuma naji Dadi da denawata yafaranta ran matata aikema kin canja sosai my baby gashi har wannan kwalliyar ta Yan mazagai kin Dena kin koma Yar birni muje gida bacci nakeji kema nasan agajiye kike ga mijinki na neman temakwanki
Hannunta yakama suka sauko kasa suka samu su iya nahira afalo lokacin Amina tashige gida shatuwa se wani sunne Kai take abayan nabil
iya tace au Dan miss miss Daman Kuna ciki tindazu ai munzata kun tafi Kai Dan miss miss ka kwacemin shatuwa kaga ko takaina batayi ta mijinta take
Dariya hajiya Fatima tayi tace ai iya sedai kiyi hakuri nabil yakwace Miki shatuwa mijinta zatabi shatuwa Kuma ta kwacewa alhaji nabil
Dariya minister yayi yace ai nayarda Ni shedane nabil yazama na shatuwa Kuma jikan iya
Tace to Kuma ai kace katsani Mata baka sansu Kuma Nima kace baka Sona Ni bazan bika gidan kaba bayan baka Sona Kuma bakasan Mata Ni awajan mommy Zan zauna ko anty Amina ko nabi iya mutafi mazagai tare
Muryar nabil narawa yace haba Aisha kuskurene ko Ada da nake fada rashin sanine Amma yanzu nagane gaskiya wlh yanzu nasan darajar Mata Kuma Ina girmamasu ako Ina suke ta dalilinki nasan darajar Mata aduniya nasan Kuma wacece mace kema wlh Ina sanki Aisha Ina kaunarki bazan iya rayuwa in Babu keba kin Zama wani bangare na jikina karki min Haka Dan Allah ki temakeni kiyarda mu tafi gida yanzu karkisa su baffah suyi Mana dariya daddy da iya kusa Baki ku tayani bawa Aisha bawa
Shatuwa tace Babu ruwansu wannan tsakaninmune Suma ai shedane agabansu kasha fada baka San Mata ba sau dayaba ba sau biyuba
Kwacewa tayi daga jikinshi ta haura sama da gudu tana kuka aminace tabi bayanta da sauri nabil shima binsu zeyi
baffah ne ya hanashi binta yace nabil zauna muyi mgn da Kai Kar kadamu zamu tayaka Bata hakuri zata hakura katsaya yanzu muyi mgn dakai kasan shatuwa na da gaskiya ko tinda kowa yasan akidarka takin du wata mace arayuwarka Kuma daga Kai har ita kunsha fada a gabanmu kun tsani junanku Dan Haka muma muka rabaku muka dauke shatuwa ka Dena ganinta Kuma mu munzata temakwanka mukayi tinda bakasan Mata itama baka Santa Kuma nine jagoran aurama ita tinda itama tana tsoran dokarka takin mata kawai kasaketa mukoma da ita mazagai inda tafi wayo nasamu wani me Santa na auramai
Setin zuciyarshi nabil yadafe da hannu yanamai da numfashi Dakar yace Dan Allah baffah kabar wannan mgnar wlh ko amafarki bazan iya sakin Aisha ba bare da hankalina yanzu ko da tsautsayine da Kuma rashin sani Amma yanzu wlh nadena bazan kumaba Kar ka rabamu muna kaunar junanmu ko itama tana sona tana dai tsoran akidatane na kin Mata Kuma yanzu na Dena itama Kuma wlh Ina Santa in karabamu mutuwa zanyi rayuwata takare kunrasani kenan
kuka yafara kamar wani karamin yaro idanunshi na kakkafewa Yana neman sume musu
Ai minister besan sanda yaganshi gaban nabil yadagoshi Yana jinjigashi Yana Kiran sunanshi karka mutu nabil anbarma shatuwa indai itace farin cikinka shatuwa takace Babu me rabaku Nima Ina tayaka San matarka bazan Bari arabakuba ko da abinda na malkaka aduniya ze Kare Akan abarma shatuwa wlh du Zan bayar in kamutu Ni Kuma yazanyi baffah Dan Allah kayi hakuri kacire mgnar rabuwa tinda yagane gaskiya Nima Kuma nagane gaskiya na baka hakuri Dan Allah kayafe Mana daga Ni har nabil iya kisa Baki za a raba shatuwa da nabil kina kallo kinki cewa komai Fatima kiyiwa baffah mgn zamu rasa danmu shatuwa kizo kiga halin da mijinki yake ciki baffah ze rabaku kizo kice kema kina sanshi Dan Allah kiyi hakuri da du abinda yafaru abaya kiso mijinki
Iya sarkin kuka tace rabu dasu Miss Miss aidu jinshi nake Babu wani rabasu da za a yi ainima Ina da hakki akansu tinda jikokinane wlh bazan Yarda arabasuba Dan Miss Miss tashi kaji nabaka shatuwa har abada takace rabu da usuman ai kana da kirki yanzu Nima Ina sanka saura miss miss Naga shima yadan Fara mutunci tashi kayi hakuri anfasa rabaku Fatima mikomin ruwa mesanyi nabashi yasha ko giyarku ta yanbirni me sanyinnan tsiyayo akofi na duramasa abaki yasha wajan kunfa,kunfar Nan Zaki zubo zatafi rike Masa ciki
Hajiya Fatima tace to iya ikwan Allah ko Yaya se kinsa mutane dariya har da giyar Yan birni me kunfa Kuna shaaninku ke da alhaji kunyi amanku kun lashe kuku kadai su alhaji an saduda anga dangwal zemutu har da bawa shatuwa hakuri tatafi tana dariya
Ruwa me sanyi takawo hade da lemon da iya tace ruwan aka Fara shafamai afuska akabashi wani yasha Yana bude Ido wajan baffah yatashi yaje da rarrafe kamar wani yaro saboda jikinshi Babu kwari yakwanta Akan kafarsa yaishuru Yana Mai da numfashi saboda mgnar ma inyayi kirjinshi ciwo yake Daman Kuma bawata lfyce da Shiba du yawan tinanin shatuwa yasashi rashin lfy
Baffah kansa yahau shafawa da hannu yace Allah yaimaka albarka nabil yanzu na yarda kana san shatuwa Kuma zaka riketa Amana daga Kai har sani yanzu na yarda da ku alhamdulillah burinmu yacika na ganin kun shiryu ka kwantar da hankalinka Ni bazan rabaku da shatuwa ba tinda kana santa gatanan Amana nabaka ita ka riketa hannu binbiyu kabawa marada kunya kanunawa duniya mace Yar gatace awajanka Kuma Mata abin darajawane da girmamawa aduniya da idan kowa dadu wani da namiji kadau matarka kutafi gida Allah yabaku zaman lfy Allah yabaku zuria tagari je kakirata kutafi kayi hakuri da dauke maka Mata da mukayi baka saniba
Murna nabil yafara har da rungume baffah Yana ta godiya minister ma Babu kunya yake tayiwa baffah godiya Yana murna iya se washe Baki ake ana hawaye tana taunar goranta
Amina da tabi shatuwa daki duka takaiwa shatuwa abaya tana dariya tace Ashe kina da hankali kanwata aini nazata shirme zakimin Akan yanda natsara Miki Ashe kina sane adai tausayawa Dan uwana Dan Naga yagama macewa Akan sanki kema Kuma nasan kina san Dan kaninnawa ai da bakibi abinda natsara mikiba da munbata da ke
Shatuwa zatayi mgn Kenan nabil yaturo kofa yashigo kallan Amina yafara yace nifa wlh anty tsoranki nake yanzu tinda Kika sacemin Mata Kuma yanzu tsoran ganinku tare da aisha Zan dinga ji Dan Nagano yanzu kece malamarta itakuma dalibarki to malama ayi hakuri Zan tafi da matata gida tahuta tagaji sosai tanasan hutu duda kinmin lefi Dole nai Miki godiya Yar uwata ngd Allah yabiyaki anty Amina da gudun mawar da Kika bada baffah da mommy sun yimin bayani du abinda yafaru Kuma nagane
Amina nasiha takuma yimusu sosai meratsa jiki tace Ni zantafi kanwata se yaushe ko se naganki
Kai shatuwa ta daga Mata tasa hannu tarufe idanta tana dariya
Amina tace ai nasan amsar da zan samu Kenan awajanki kanwata zuwa gobe zansa akawo Miki kayanyakinki har abincin safe du zansa akawo muku asha soyaiya lfy Ni natafi wajan nawa mijin nabarshi shikadai agida tafice tana dariya
Amina nafita nabil yatako zuwa gaban shatuwa Ido yakura Mata Yana murmushi itakuma Kai ta sunkuyar kasa takasa had a Ido dashi wani kwarjini taga yayi Mata yacika Mata Ido
Yace Aishata babu mgn amaryar nabil jikokin iya ikwan Allah ko bakiyi murnar ganinaba har yanzu fishi kike Dani Baki huceba nasan namiki lefi ranar da zamu rabu Dan Allah kiyi hakuri ko temaka Miki banyiba
Kai tadago tana kallanshi fadawa tayi jikinshi tarungumeshi tafara mgn ahankali tace Ni Babu lefin da kai min ai hakkinkane mijina lefinka dayane zuwa biyu awajena kabini da mugunta ranar baka ragaminba katashi ka tsallakeni bakaji tausayinaba ko temakona bakayiba wannanne kadai yatsayemin araina Dan Haka na dada yarda baka Sona Kuma Dan katsani Mata kai min Haka Kuma bakaga wuyar da nashaba nadade Ina jinya saboda da Kai takara mgnar cikin shagwaba da kukan kissa
Dada birkita nabil tayi lokaci guda yaji yashiga wani Hali mararshi yaji tafara murda Masa saboda yanda take dada shinshige Masa jiki ga shagwabarta dada rudashi take jiyayi kafafunshi bazasu iya tsayawaba janta yayi zuwa Kan gadan dakin suka zube bakinta yakamo yahada da nashi sun Dade ahaka sannan yabarta suna Mai da numfashi Dakar yafusgo mgnar bakinshi yafara mgn
Aisha nidai bazan gaji da Baki hakuriba yanzu tinda Allah yadawo min dake lfy zakiga irin kaunar da Zan nuna Miki da gata da kulawa se kin manta kowa kin kuma yarda nabil masoyinkine na gaskiya kinji amaryata yasumbaci goshinta tashi mutafi gida kihuta kintafi kinbar mijinki da ciwanshi me wahalar dashi kin lasawa mijinki Zuma me Dadi kin dada jefashi agogin bege sefa kinyi hakuri da Ni aisha Dan mijinki jarimine ba rago bane
Ita Bata gane me yake nufiba tana kwance Akan girjinsa se shakar kamshin jikinsa take dagota yayi suka tashi tsaye kansa tahau kalla tana dariya tsalle tayi ta shafo gashin kansa taduba hannunta taga bakomai dariya tasa tace ai nazata bakin fenti kakoma shafawa gashin Kan naka Ashe ainahin gashin kankane yanzu Yaya nabil yabar shigar Mata yadena sa fenti akansa wlh naji Dadi yayana Kuma mijina naji dadin canjawarka kamafi kyau yanzu wlh kamar bakaiba kakoma balarabe mijina yadena shigar Mata da zame wando
Murmushi yayi shima yace ko Ni yanzu wlh shigar Bata burgeni Kuma naji Dadi da denawata yafaranta ran matata aikema kin canja sosai my baby gashi har wannan kwalliyar ta Yan mazagai kin Dena kin koma Yar birni muje gida bacci nakeji kema nasan agajiye kike ga mijinki na neman temakwanki
Hannunta yakama suka sauko kasa suka samu su iya nahira afalo lokacin Amina tashige gida shatuwa se wani sunne Kai take abayan nabil
iya tace au Dan miss miss Daman Kuna ciki tindazu ai munzata kun tafi Kai Dan miss miss ka kwacemin shatuwa kaga ko takaina batayi ta mijinta take
Dariya hajiya Fatima tayi tace ai iya sedai kiyi hakuri nabil yakwace Miki shatuwa mijinta zatabi shatuwa Kuma ta kwacewa alhaji nabil
Dariya minister yayi yace ai nayarda Ni shedane nabil yazama na shatuwa Kuma jikan iya