Sashe 12
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shatuwa tace to aini tin Ina yarinya baamin Abu ban ramaba in ban ramaba har bacci kasawa nake Kuma Iya tace karnabi fadan da baffah yai min Dan shima dandaudun baji zeyiba Kuma Ni iya itama tamin fada irin nata Kuma Ni Dole nabi fadan da iyata Tai min Kuma nata fadan yafi tinda cewa tayi du abinda yaimin narama Kar na raga mishi tace bashi da mutunci Kuma Ni gaskiya bazan iya kin bin mgnar iya ba kowadai acikinku zanji nashi in yamin Kuma Zan na aiki da kowanne kiyi hakuri Ina sanki karki Dena zuwa wajena Dan Allah
Shuru Amina tayi se da tagama tinani sannan tace naji shatuwa Allah yashiryeku se mgnar kirki kin iyako
Baki tawashe tace eh na iya sosai makuwa
Tace to zaayo Miki siyaiyar du abinda yadace na Kayan abinci in kin warke in Zaki koma saban gidanku ke da nabil se kifara girki yanzu anan mommy ce zatana sawa ana kawo Miki har kiwarke yanzu kije ki wanke fuskarnan Taki kiyi alwala kiyi sallah naji ankira Nima Bari naje nayi
Nabil dakin alhaji sani yashiga yaje yakwanta Dan shi abin ya zamemishi kamar Al,Ada in aka batamishi Rai dakin mahaifinshi yake zuwa ya kwanta ko yashiga yazauna har yahuce Zama yayi Kan kujerar da ke dakin se furzar da numfashi yake afili yace senayi maganinki yarinya yanda in kin ganni ko gaba zakina guduwa
Minister ne yashigo dakin Yana ganin nabil yasan ranshi abace yake dasauri yakarasa wajansa yace Kai dawa nabil badan tin abinda baffah yai maka bane kake fishi baka huceba nacema ai Zan rarrashi baffah yahakura ka saketa har mazagai zanje na rokeshi jira nake akwana biyu tukunna Nima kaina wlh basan yarinyar nakeba gakuma wannan maramuncin tsohuwar Nan tata ai Dole murabu da mugun iri nidai nafadama kaganawa yarinyar azaba karka taba raga Mata da kanta zataje tasamu baffah tace yasa ka saketa kome Tai maka karka barta kai Mata abinda yafi Wanda tai maka kaji ni nasaka
Nabil yace ai du abinda kace,min nayi du senayi daddy har dama Kari yanzu yanzu kaga me ta min mommy ce ta hanani hukuntata da se ta Raina kanta
Minister yace kamin dedai Dana Ni wlh narasa me hajiya Fatima take nufi da Kai kullin Bata goyan bayan abinda kake yi Ni ma kaina mijinta Bata goyan bayana yanzu abinda nake so da Kai ka kwanta ka huta kafin zuwa anjima in kanasan kudi ma ka iba in katashi
Minister wajan hajiya Fatima yaje ya sameta yace Fatima yanzu Dan Allah meyake da munki kekuma haka kike bakya kishin danki da mijinki kowama yatakasu badamuwarki bane Ina Yar sadakar da akabawa nabal dan kaniyarta nemanta nake me nabil yai Mata tabata Masa Rai ke Kuma da yake basan Dan naki kike ba shine Kika hanashi ya daketa ko kefa Naga alama kamar kina goyan bayan auran da baffah yaiwa nabil Anya kuwa basa hannunki aciki nifa nafara zarginki Dan ke basan nabil kike ba
Dariya hajiya Fatima tayi tace gaskiya girma yafadi Alhaji abin naka dada cigaba yake yanzu Kai bakaji kunyaba da kazo kana kunfar Baki akan yarannan gaskiya kaiwa kanka fada saboda gaba Kar aji kunya Ni wanka Zan shiga kaga tafiyata Dan kome Zan tsaya cemaka ba shiga kunnanka zeyiba bakaji na baffah ba bare Kuma nawa Kai da danka Allah yaganar da ku
Dare nayi lokacin kwanciya bacci yayi nabil yafito daga wajan minister yazo shigewa yaga shatuwa da Hajiya Fatima afalo suna Hira ko kwallan inda suke beyiba yashige yana Jin abinda zewa shatuwa in ta kuskura ta shigo bangaransa Yana shiga yakarewa ko Ina na wajan kwallo afili yace Allah ya temakeki yarinya Baku batamin waje naba yau da kinga rashin mutunci Ina jira yau Naga a Ina Zaki kwana dakinshi yashiga yaje yayi wanka yayi Shirin kwanciya bacci kwanciyarsa yayi hankali kwsnce
Bacci yafara ibanshi yaji ana buga kofa kamar zaa balla can Kuma yaji muryar shatuwa na mgn ka budemin kofa wlh ko na hanaka bacci wlh Babu inda zanje na kwanta se awannan dakin kafuto ka barmin dakina Ni karka samin kazanta adaki
Dataga baze fitoba fita tayi taje kicin ta dauko ludayin miyi tazo tahau yin kida da kofar dakin da nabil yake ciki akulle tacika ko Ina da karar kidan Amma can da taga bemataba tahau Waka dandudu matamaza meshigar Mata rabi aljani rabi mutun anji kunya me zamanman wando me wuya du sarka me fanti agashi me tafiyar Yan kaciya
Kidan da take be batawa nabil Rai sosaiba se Wannan Wakar da take Masa ai awani zabure yaduro daga Kan gado yahau neman abin da ze zaneta dashi dube dube yafara yagano belit dinshi yadauka yanufi kofar dakin yabude cikin bacinrai yayo kanta ze daketa itakuma Daman ta shiryawa hakan tasan yanzu ta tunzuroshi ransa yabaci Dan ta fahimta bayasan tana kiranshi da sunayan banza da Kuma wakar da takemai Dan taga ransa yabaci ranar da tasa kawayanta sukai Masa Waka tana ganin yabude kofar yayo kanta zefara zuba Mata ajiki Tai maza ta bude ledar dake hannunta ta Hura Masa kararar da Tai alkawari se tasamasa ajiki shi da minister in har shima be Dena yiwa iya rashin mutunci ba tindaga can takwaso shi agidan megari da zasu taho Abuja takwayi saa ta fesamai da yawa yashiga jikinshi sosai Kuma du dukan da ze Kai Mata baya samunta kaucewa take suna ta zagaya falan wajan nashi intaga ze cimmata ya sameta se Tai maza ta tura kujera wajan da yake shikuma seyai tsalle ya tsallake
Tace lokaci kadan nabaka zakayi sanyine yau zamuga ainahin rawar dandaudu me tafiyar Yan kaciya ai kowa yaci tuwo Dani Miya yasha yanda ka karyamin hannu nasha azaba wlh kaima se kasha tawa wahalar yau se kayi kwanan zaune yanzu muka Fara wasan muzuba mugani Waze gaji tsakanin Ni da Kai bawai bakasan mataba aikuwa zakaga aikin Mata ka kirani Yar Kauye to ga aikin Yar kauyenan kafara gani Dan yanzu nafara ban Fara komai ba Ina da salo kala kala kuma du se ka shasu gobema ka kara shiga gonata
Allah yabawa nabil sai,a yakama shatuwa yadaga hannu kenan ze zuba Mata belit din yaji lokaci Daya kamar anzuba Masa wani mahaukacin kaikayi ai besan lokacin da yasaki hannun shatuwa ba yatsaya Yana daurewa ai tin Yana daurewa besan sanda yafara tsalleba Yana Susa Yana tsalle Yana zagaye falan Yana Hawa Kan kujerun wajan ai besan lokacin da yacire rigar jikinshiba yafara ihu Yana Kiran daddy
Me shatuwa zatayi inba dariyaba har da kwanciya yanda taga yanayi yake dada Bata dariya Waka tahau yi masa asosa asosa asosa Babu ciwo cinnaka ya cijeshi asosa Masa asaso waiyo Allah asosa kaga yanda zaka nayi in kanaso kadena Jin kaikaiyin kaga yanda ake agarinmu du yanda nayi kayi
Ai dasauri ya yarda da abinda tace danshi Yama manta fadan da sukeyi Dan azabar kaikaiyin da yake ji rawa tafara tana juyi tana wakar asosa shikuma bawan Allah Dan azaba rawar yake yi da wakar bill hakki yanda taga yake rawar dariya take tayi Dan mugunta dogwan wandanma shima cireshi yayi yakoma dagashi se gajeran wando
Tace zuba dagudu katafi wajan su mommy ka nuna musu kafin kaje zaka Dena ji
aikuwa yace to Ina hanyar
tace kaganta Nan
Aikuwa yazuba da wani mahaukacin gudu yafice
Shatuwa takuma fashewa da dariya tace kadan kagani in dai nice yanzu kaga Ni se naje nai baccina hankali kwance Kai Kuma ka kwana azaune
Tashige daki Tai kwanciyarta tahau bacci cikin kwanciyar hankali
Litantafaina da na rubuta kamar haka
*HADARIN So*
*'YAR KWALLIYA*
*NAFI GANE ARO*
*HEDAYA IKIRARI*
*TALLAFEE*
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA* 馃コ馃拑
👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠
👝👝
👠
💄💅 *DAN MINISTER* 💅💄
🦚🦚
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
11-12
Yan aikin gidan du Wanda yaga nabil yataho dagudu bakaya ajikinshi Suma se su zuba da gudu kowa na neman wajan buya tindaga bakin kofa yake kwallah Kiran daddy mommy kufuto Zan mutu dagudu yakarasa shigowa minister najin Kiran da nabil yake musu yafito hankali atashe yanda yaga nabil shima abin yabashi tsoro ga jikin nabil du yatashi yayi kamar kurajene yafito Masa abinka da farin mutun
cikin tashin hankali minister yace me yasameka nashiga uku nabil karka tafi ka barni zanshiga mugun hali Nima za a iya rasani waye yaima wannan abin Haka Hajiya fito kiga me yasamu danmu kifito ki temakeni zanrasa farincikina
Hajiya Fatima itama cikin tashin hankali ta karaso wajan tace mekuma yafaru da,dandarannan me zangani haka nabil tsaya nagani
Dakyar tasamu yatsaya tagani lokaci daya tagane meye ajikin nabil ahankali tace wlh nasan kece shatuwa kece Zaki iya zubawa nabil karara ajiki Daman shine abinda kikayi dako tin daga mazagai Allah yashiryeku ku denawa junanku mugunta muje kafarayin wanka da ruwa mezafi tukunna Sena shafama magani kai Kuma alhaji kayi hakuri ka kwantar da hankalinka yanzu ze denajin abinda yake ji
Nabil bemasan iyayan nashi na mgnba shi takansa yake Yana rokar Hajiya Fatima da minister su Sosa Masa da Kar Hajiya Fatima tasa minister yakama hannun nabil aka kaishi bandaki aka hada Masa ruwan zafi yasamu yashiga yai wanka Yana fitowa Hajiya Fatima tasa ya shafe ko Ina na jikinshi da manja sannan yaji dadin jikin nashi kaikaiyin yadena besan sanda baccin wahala ya kwasheshiba ranar dai be kwana awajansaba se awajan su Hajiya Fatima yakwana adaki Daya daga cikin na Yan uwanshi Mata da aka ware musu kafin safiya zazzabi me zafi yarufeshi se da aka Kira Dr yazo ya dubashi hankalin minister Kuma in yayi dubu yatashi Dan,so Babu lfy ko abincin kirki yakasa ci Yana ta lfyar nabil dinsa
Shatuwa kuwa batasan ya nabil yakareba da ta sashi yafita baccinta Tasha har gari yawaye ita Tama manta da babinsa saboda burinta yacika tafara bashi wahala
Nabil da yatashi da safe tinanin abinda yafaru jiya tsakaninshi da shatuwa yafara afili yace tambas itace silar komai jiya aikuwa Zan yi maganinta Nima baffah baffah ka hadani da wahala tindaga ranar da na hadu da annobar yarinyarnan shikenan komai nawa yafara samun matsala kullin bana cikin farinciki saboda ita dolenema nabar garin gaba Daya
Shuru Amina tayi se da tagama tinani sannan tace naji shatuwa Allah yashiryeku se mgnar kirki kin iyako
Baki tawashe tace eh na iya sosai makuwa
Tace to zaayo Miki siyaiyar du abinda yadace na Kayan abinci in kin warke in Zaki koma saban gidanku ke da nabil se kifara girki yanzu anan mommy ce zatana sawa ana kawo Miki har kiwarke yanzu kije ki wanke fuskarnan Taki kiyi alwala kiyi sallah naji ankira Nima Bari naje nayi
Nabil dakin alhaji sani yashiga yaje yakwanta Dan shi abin ya zamemishi kamar Al,Ada in aka batamishi Rai dakin mahaifinshi yake zuwa ya kwanta ko yashiga yazauna har yahuce Zama yayi Kan kujerar da ke dakin se furzar da numfashi yake afili yace senayi maganinki yarinya yanda in kin ganni ko gaba zakina guduwa
Minister ne yashigo dakin Yana ganin nabil yasan ranshi abace yake dasauri yakarasa wajansa yace Kai dawa nabil badan tin abinda baffah yai maka bane kake fishi baka huceba nacema ai Zan rarrashi baffah yahakura ka saketa har mazagai zanje na rokeshi jira nake akwana biyu tukunna Nima kaina wlh basan yarinyar nakeba gakuma wannan maramuncin tsohuwar Nan tata ai Dole murabu da mugun iri nidai nafadama kaganawa yarinyar azaba karka taba raga Mata da kanta zataje tasamu baffah tace yasa ka saketa kome Tai maka karka barta kai Mata abinda yafi Wanda tai maka kaji ni nasaka
Nabil yace ai du abinda kace,min nayi du senayi daddy har dama Kari yanzu yanzu kaga me ta min mommy ce ta hanani hukuntata da se ta Raina kanta
Minister yace kamin dedai Dana Ni wlh narasa me hajiya Fatima take nufi da Kai kullin Bata goyan bayan abinda kake yi Ni ma kaina mijinta Bata goyan bayana yanzu abinda nake so da Kai ka kwanta ka huta kafin zuwa anjima in kanasan kudi ma ka iba in katashi
Minister wajan hajiya Fatima yaje ya sameta yace Fatima yanzu Dan Allah meyake da munki kekuma haka kike bakya kishin danki da mijinki kowama yatakasu badamuwarki bane Ina Yar sadakar da akabawa nabal dan kaniyarta nemanta nake me nabil yai Mata tabata Masa Rai ke Kuma da yake basan Dan naki kike ba shine Kika hanashi ya daketa ko kefa Naga alama kamar kina goyan bayan auran da baffah yaiwa nabil Anya kuwa basa hannunki aciki nifa nafara zarginki Dan ke basan nabil kike ba
Dariya hajiya Fatima tayi tace gaskiya girma yafadi Alhaji abin naka dada cigaba yake yanzu Kai bakaji kunyaba da kazo kana kunfar Baki akan yarannan gaskiya kaiwa kanka fada saboda gaba Kar aji kunya Ni wanka Zan shiga kaga tafiyata Dan kome Zan tsaya cemaka ba shiga kunnanka zeyiba bakaji na baffah ba bare Kuma nawa Kai da danka Allah yaganar da ku
Dare nayi lokacin kwanciya bacci yayi nabil yafito daga wajan minister yazo shigewa yaga shatuwa da Hajiya Fatima afalo suna Hira ko kwallan inda suke beyiba yashige yana Jin abinda zewa shatuwa in ta kuskura ta shigo bangaransa Yana shiga yakarewa ko Ina na wajan kwallo afili yace Allah ya temakeki yarinya Baku batamin waje naba yau da kinga rashin mutunci Ina jira yau Naga a Ina Zaki kwana dakinshi yashiga yaje yayi wanka yayi Shirin kwanciya bacci kwanciyarsa yayi hankali kwsnce
Bacci yafara ibanshi yaji ana buga kofa kamar zaa balla can Kuma yaji muryar shatuwa na mgn ka budemin kofa wlh ko na hanaka bacci wlh Babu inda zanje na kwanta se awannan dakin kafuto ka barmin dakina Ni karka samin kazanta adaki
Dataga baze fitoba fita tayi taje kicin ta dauko ludayin miyi tazo tahau yin kida da kofar dakin da nabil yake ciki akulle tacika ko Ina da karar kidan Amma can da taga bemataba tahau Waka dandudu matamaza meshigar Mata rabi aljani rabi mutun anji kunya me zamanman wando me wuya du sarka me fanti agashi me tafiyar Yan kaciya
Kidan da take be batawa nabil Rai sosaiba se Wannan Wakar da take Masa ai awani zabure yaduro daga Kan gado yahau neman abin da ze zaneta dashi dube dube yafara yagano belit dinshi yadauka yanufi kofar dakin yabude cikin bacinrai yayo kanta ze daketa itakuma Daman ta shiryawa hakan tasan yanzu ta tunzuroshi ransa yabaci Dan ta fahimta bayasan tana kiranshi da sunayan banza da Kuma wakar da takemai Dan taga ransa yabaci ranar da tasa kawayanta sukai Masa Waka tana ganin yabude kofar yayo kanta zefara zuba Mata ajiki Tai maza ta bude ledar dake hannunta ta Hura Masa kararar da Tai alkawari se tasamasa ajiki shi da minister in har shima be Dena yiwa iya rashin mutunci ba tindaga can takwaso shi agidan megari da zasu taho Abuja takwayi saa ta fesamai da yawa yashiga jikinshi sosai Kuma du dukan da ze Kai Mata baya samunta kaucewa take suna ta zagaya falan wajan nashi intaga ze cimmata ya sameta se Tai maza ta tura kujera wajan da yake shikuma seyai tsalle ya tsallake
Tace lokaci kadan nabaka zakayi sanyine yau zamuga ainahin rawar dandaudu me tafiyar Yan kaciya ai kowa yaci tuwo Dani Miya yasha yanda ka karyamin hannu nasha azaba wlh kaima se kasha tawa wahalar yau se kayi kwanan zaune yanzu muka Fara wasan muzuba mugani Waze gaji tsakanin Ni da Kai bawai bakasan mataba aikuwa zakaga aikin Mata ka kirani Yar Kauye to ga aikin Yar kauyenan kafara gani Dan yanzu nafara ban Fara komai ba Ina da salo kala kala kuma du se ka shasu gobema ka kara shiga gonata
Allah yabawa nabil sai,a yakama shatuwa yadaga hannu kenan ze zuba Mata belit din yaji lokaci Daya kamar anzuba Masa wani mahaukacin kaikayi ai besan lokacin da yasaki hannun shatuwa ba yatsaya Yana daurewa ai tin Yana daurewa besan sanda yafara tsalleba Yana Susa Yana tsalle Yana zagaye falan Yana Hawa Kan kujerun wajan ai besan lokacin da yacire rigar jikinshiba yafara ihu Yana Kiran daddy
Me shatuwa zatayi inba dariyaba har da kwanciya yanda taga yanayi yake dada Bata dariya Waka tahau yi masa asosa asosa asosa Babu ciwo cinnaka ya cijeshi asosa Masa asaso waiyo Allah asosa kaga yanda zaka nayi in kanaso kadena Jin kaikaiyin kaga yanda ake agarinmu du yanda nayi kayi
Ai dasauri ya yarda da abinda tace danshi Yama manta fadan da sukeyi Dan azabar kaikaiyin da yake ji rawa tafara tana juyi tana wakar asosa shikuma bawan Allah Dan azaba rawar yake yi da wakar bill hakki yanda taga yake rawar dariya take tayi Dan mugunta dogwan wandanma shima cireshi yayi yakoma dagashi se gajeran wando
Tace zuba dagudu katafi wajan su mommy ka nuna musu kafin kaje zaka Dena ji
aikuwa yace to Ina hanyar
tace kaganta Nan
Aikuwa yazuba da wani mahaukacin gudu yafice
Shatuwa takuma fashewa da dariya tace kadan kagani in dai nice yanzu kaga Ni se naje nai baccina hankali kwance Kai Kuma ka kwana azaune
Tashige daki Tai kwanciyarta tahau bacci cikin kwanciyar hankali
Litantafaina da na rubuta kamar haka
*HADARIN So*
*'YAR KWALLIYA*
*NAFI GANE ARO*
*HEDAYA IKIRARI*
*TALLAFEE*
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* 鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA* 馃コ馃拑
👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠
👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠
👝👝👝👝
👠👠👠
👝👝
👠
💄💅 *DAN MINISTER* 💅💄
🦚🦚
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
11-12
Yan aikin gidan du Wanda yaga nabil yataho dagudu bakaya ajikinshi Suma se su zuba da gudu kowa na neman wajan buya tindaga bakin kofa yake kwallah Kiran daddy mommy kufuto Zan mutu dagudu yakarasa shigowa minister najin Kiran da nabil yake musu yafito hankali atashe yanda yaga nabil shima abin yabashi tsoro ga jikin nabil du yatashi yayi kamar kurajene yafito Masa abinka da farin mutun
cikin tashin hankali minister yace me yasameka nashiga uku nabil karka tafi ka barni zanshiga mugun hali Nima za a iya rasani waye yaima wannan abin Haka Hajiya fito kiga me yasamu danmu kifito ki temakeni zanrasa farincikina
Hajiya Fatima itama cikin tashin hankali ta karaso wajan tace mekuma yafaru da,dandarannan me zangani haka nabil tsaya nagani
Dakyar tasamu yatsaya tagani lokaci daya tagane meye ajikin nabil ahankali tace wlh nasan kece shatuwa kece Zaki iya zubawa nabil karara ajiki Daman shine abinda kikayi dako tin daga mazagai Allah yashiryeku ku denawa junanku mugunta muje kafarayin wanka da ruwa mezafi tukunna Sena shafama magani kai Kuma alhaji kayi hakuri ka kwantar da hankalinka yanzu ze denajin abinda yake ji
Nabil bemasan iyayan nashi na mgnba shi takansa yake Yana rokar Hajiya Fatima da minister su Sosa Masa da Kar Hajiya Fatima tasa minister yakama hannun nabil aka kaishi bandaki aka hada Masa ruwan zafi yasamu yashiga yai wanka Yana fitowa Hajiya Fatima tasa ya shafe ko Ina na jikinshi da manja sannan yaji dadin jikin nashi kaikaiyin yadena besan sanda baccin wahala ya kwasheshiba ranar dai be kwana awajansaba se awajan su Hajiya Fatima yakwana adaki Daya daga cikin na Yan uwanshi Mata da aka ware musu kafin safiya zazzabi me zafi yarufeshi se da aka Kira Dr yazo ya dubashi hankalin minister Kuma in yayi dubu yatashi Dan,so Babu lfy ko abincin kirki yakasa ci Yana ta lfyar nabil dinsa
Shatuwa kuwa batasan ya nabil yakareba da ta sashi yafita baccinta Tasha har gari yawaye ita Tama manta da babinsa saboda burinta yacika tafara bashi wahala
Nabil da yatashi da safe tinanin abinda yafaru jiya tsakaninshi da shatuwa yafara afili yace tambas itace silar komai jiya aikuwa Zan yi maganinta Nima baffah baffah ka hadani da wahala tindaga ranar da na hadu da annobar yarinyarnan shikenan komai nawa yafara samun matsala kullin bana cikin farinciki saboda ita dolenema nabar garin gaba Daya