Sashe 4
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Fatima tace anzo wajan alhaji aini tintini naso aiwa nabil aure ko zedena wasu abubuwan da yakeyi Amma nasan ban Isa nace wani Abu akan nabil ba kayarda danhaka nai shuru da bakina Kuma da matsala nabil yatsani Mata bayasan Mata tin abin baya da muna yanzu abin nashi yafara bani tsoro gani nake kamar nabil na da aljanu kyama sosai yake nunawa Mata Nima Dan uwarsace babu yanda zeyi Dani muke zaune inuwa Daya dshi Yan uwanshi matama dandai Babu yanda Suma zeyi dasu yake hurda dasu ko hanya bayaso yahada da mace bare Kuma ai maganar aure dazu dazunnan yaiwa Yar mutane duka har targade yaji Mata Dan taganshi yashigo tarude tarasa inda zatabi ya hukuntata Kuma wace macace zata iya Zama da nabil inba Wanda batasan ciwan kantaba irinshi kokuma ta aureshi Dan kudinshi Amma inhar mace me hankalice da tinani wlh bazata auri nabil ba komai kudinku Kai dshi
Alhaji sani yace kefa matsalata dke Kenan indai akan nabil ne alheri baya fita abakinki ai nafiki sanin raayin nabil Kuma da Babu wannan matsalar tashi da tataso da bazan Masa aureba har se ranar da yasoyi Dan kansa bare harnazo wajanki neman shawara Kuma yanzu zanbawa Dana shawara akai Kuma zedauka ko bayasan mace zan bashi shawara ya auri kowace macace inde zatamai maganin matsalarsa tashi yayi yafice cikin fishi
Hajiya Fatima tace Allah yaganar dku Kai da danka alhaji daga Kai harshi kunyi nisa zankira baffah na fadamasa halin da ake ciki nasan Kai bazaka fada masaba
Shatuwace takwashi zugarta sukayi dawa cikin gonakin mutane du gonar da sukaga tamusu Haka zatasa sushiga suyi musu barna sannan subar wajan du sanda tarayo Mata gonakin mutanene wajan wasanta ita da zugar kawayen ta gonar wani me mangwaro da goba suka shiga magwaran yanuna sosai sukai Masa barna sosai Kuma sukaki barin gonar suna tawasa aciki har me gonar yazo ya samesu yaga barnar da sukai Masa ransa yayi mugun baci sosai Kara dogo yadauka yahau dukan du Wanda yasamu Dakar suka,samu suka gudu du yasansu yagane fuskokinsu rainshi abace yatafi wajan megari yakaimai Karar abinda su shatuwa sukai Masa
Megari sawa yayi akakira iyayan yaran da su kansu su shatuwa har da iya seda tazo cewa tayi se tazo taga me zaayiwa jikarta
Gaba dayansu sunzo sun amsa Kiran megari Nan magari yasa me gona yafadi barnan da su shatuwa sukai Masa
Budar bakin iya tace to yanzu malam me kakeso aimaka wayace karka zagaye gonarka kai Mata kofa yanda Babu Wanda ze iya shiga lefinkane da kayi da yarannan bazasu shigarma gonaba har simaka barna yarannan kwatakwata nawa suke yaran da basugama hankaliba Dan abin kunya kakwaso jiki kakawo kararsu wajan megari yanzu Dan Allah bakaji kunyaba tsofai tsofai dakai
Megona yace ke tsohuwar banza kishiga hankalinki Daman Ina da labarinki inkinwa mutane sunbarki saboda tsufanki Ni inkinmin ba barinki zanyiba kwatakwata shekara nawa Kika bani da zanji tsoran yimiki mgn har naraga maki saboda girmanki ke ko tsoran Allah bakyaji zomuje kiga barnar da jikarki tasa akaimin agona Kuma wlh da nazone akan ajamusu kunne karsu kuma Amma wlh yamzu se anbiyani tinda Babu mutunci gobema kukara barin su suje gonar mutane suyi musu barna
Megari yace Wai ba afada kukeba kuke wannan abinba Karna karajin bakin wani anan iya gaskiya bakya kyautawa haba iya meyasa kike Haka tsufa haukane du abinda kikewa mutane in ankawo Miki Karar shatuwa nasani mutane nazuwa su fadamin ninake Basu hakuri saboda zaman mutuncin da kukayi da iyayanmu nake barinki Amma wlh Daba hakaba da matakin da zan dauka akanki ke da iyalinki da se kinyi mamaki sosai yanzu tinda kingoyi bayan jikarki shikenan zaayiwa mangwaransa da goba kudi ki biyashi ke da iyayan yaran da taja sukaje sukayi barnar Kuma du sanda suka Kuma harku iyayansu se mundau mataki akanku suma Kuma yaran bazamu barsu sutafi hakaba se nasa anmusu bulala yanda Nangaba bazasu kumaba
Kafin megari yagama yanke kudin da su iya zasu biya Sega wasu masu gonar Suma sunkawo karar su shatuwa Haka megari yahada yasa iyayan yaran da na shatuwa suka biya kudadan barnar da sukayiwa masu gonakin megari yasa dogarinsa yaiwa su shatuwa bulala sosai ihu shatuwa take kurmawa haka iya ma take kurma ihu daga anzubawa shatuwa bulala Haka iya zata takarkara tazuba nata ihun du sukabi suka cika wajan da ihu
shidai umaru mahaifin shatuwa takaici yahanashi mgn ga takaicin uban kudin da akasu suka biya gana shatuwa da na iya tinanin irin hukuncin da zeyiwa shatuwa in sun koma gida yakeyi
Nabil be farka daga bacciba se wajan magariba Yana tashi yafito bega kowaba bangaransu yashige yaje yai wanka yafito Yana zaune afalo alhaji sani yashigo shi da hajiya Fatima suka zauna kusa dshi
Alhaji sani yace nabil yajikin naka
Yace da sauki daddy
Nan alhaji sani yafadawa nabil abinda Dr yafada Akan cutarsa yaku Gaya Masa shawar da suka yanke nayi Masa sure
Dariya nabil yayi sosai sannan yahade Rai yafara mgn yace daddy kafasan matsalata da raayina natsanar du wata yarinya mace Ni Babu wani aure da zanyi wlh Dan Zan iya lahanta Yar mutane abanza wlh Dan ko gida daya Bata Isa mu zauna tareba Ni fa daddy bani da raayin aure bazan yiba mezanyi da mace nasan daddy wannan ba raayin kabane raayin mommy ne da wannan tsohon faffah Yama gangara kowa yahuta yaki mutun se shegen taurin Rai yaki mutuwa wlh du sanda tsohonnan yamutu Babu kukan da zanyi Kuma in har aka dauramin aurannan da kowace yarinyace sedai faffah yazauna da ita ko mommy ko Kai daddy Danni bani kuka aurawaba Bari kuga yauma Ni ba agidannan Zan kwanaba a otal Zan kwana muna da cashiya da bazaniba Amma saboda kun batamin Rai Dole nabar muku gidan Wai yau meyake faruwa da nine ake tabatamin Rai gobe America Zan tafi nahuta da nanjeria gabadaya Dan nasan wannan tsohun zeyi kirana naje Kuma bazaniba Nan da sati biyu ma muna da fatin da zamu agidan gonarka na mazagai
tashi yayi yaje yashirya yai ficewarsa ko sallama bewa iyayan nashiba yai ficewarsa yabarsu zaune afalo
Hajiya Fatima tace kunfi kusa alhamdulillah tinda har mahaifinka be bariba bare Kai kaga tafiyata ai bani da tacewa akan Dan gwal tashi tayi tabar alhaji sani Tai tafiyarta abinda zemata anfani
Alhaji sani kanshine yadau caji Yana ta tinanin yanda ze yiwa nabil aure saboda bayaso yarasashi afili yace nabil kayi hakuri banaso narasaka Dan Zan shiga wani Hali kilama Nima nabika Dan bazan jure rashin ganin,kaba nabil yanzu menene abinyi ita Fatima Ina zuwa wajanta zatahau gayamin bakar mgn tahau yiwa mutane waazi Zan ta rarrashinka nabil har seka yarda da mgnar aurannan
Yau nabil yadawo daga America satinsa biyu Acan shi da abokansa beso dawowaba saboda fatin da zasuyi na murnar ranar haihuwarsa a gidan gona na mazagai zaayi Dan Haka yadawo shi yace anan yake so yayi shagalin murnar ranar haihuwarsa saboda San gidan gonar da yakeyi kwansa biyu da dawowa aka hada shagalin
yau akeyin taran yagaiyaci manyamanyan abokansa du zasuzo bakaramin kudi akakashe awannan taran murnar haihuwar tasaba fadama Bata bakine du wannan abinba akeyi hajiya Fatima da malam usuman kakan nabil du Basu saniba taro yayi taro kowa yazo shikadai kawai ake jira motocinsane suka jero Akan layi sababbi dal alhaji sani ne ya canjamai su motocin masu dankaran kudi daga kasar waje aka kawosu shigarsama tawannan ranar daban take Haka motocinnan suka shigo garin mazagai dagudu suna badawa mutane kura kowa se kaucewa yake lokacin shatuwa da zugar kawayanta sunfito zasu Wasa sukazo zasu shige tagabansu motocin saura kadan su buge shatuwa akwai wani ruwa dake tare ahanya takai motocin sukabi tacikin ruwan gabadaya wannan ruwa yabatawa shatuwa jiki motar har tana gogarta shatuwa seda tafadi kasa ta kurje abin yayi mugun batawa shatuwa Rai motar da nabil yake ciki ita tafi ballatsawa shatuwa ruwa ko su tsaya suka shigesu warsu dagudu
Abin yamugun konawa shatuwa Rai tace Kan uba wayannan suwaye yau senaga ko suwaye musamman wannan motar da tafi kowacce Kyau aciki wlh bazan yardaba Sena Rama yau zasuga mezan musu
Kawayan nata sukace Kai jikan faffah usuman ne wlh karki yarda sekin Rama muje murakaki muma zamu tayaki
Dagudu sukabi motocin har motocin suka shiga gidan gonar ahankali su shatuwa suka faki idan mutane suka shiga gidan gonar Suma Babu Wanda yakula dasu
nabil aka budewa kofa yafito habawa Nan guri yadau shewa anamasa oyoyo su shatuwa Baki suka saki suna kallan ikwan Allah namiji suka gani da wata shiga Wanda Basu santaba harda su sarka yahade Rai sewani Shan kamshi yake
Me shatuwa zatayi inba dariyaba sauran kawayantama dariya suka fara nabil jiyayi kamar anamasa dariya juyawa yayi bega kowaba cigaba yayi da tafiya wajan da aka tanadar Masa Dan zama
Anfara gudanar da shagali du su shatuwa nagani wajan tayoyin motar da nabil yafito ciki shatuwa taje dakanta tanemi kusa ta fanfasa duka hudun bayan tagama Kai tsaye wajan nabil tadosa tabayanshi taje da ruwan kwata dauke ahannunta acikin wani gwangwani tabayanshi Tatsaya
tace Kai Dan daudu rabi aljani rabi namiji rabi Dan daudu juyo kaganni nicenan shatuwa masifa tsokana jikar iya ikwan Allah kowa yaci tuwo Dani Miya yasha
Nabil cikin mamaki dajin maganar shatuwa yajuyo ai shatuwa batayi watawataba tajuyemai ruwan kwatarnan akansan da jikinshi
Tace baamin ban ramaba da yau banrama abinda kaminba dako bacci bazan iyayiba saboda takaici gababa in kazo garinran in kaganni kakara watsamin ruwa ka bugeni nafadi su jinmai kuyi Masa Wakar danace zamuyi masa
Nan suka faramasa Waka dandaudu meshigar Mata rabi aljani rabi namiji Dan daudu matamaza meshgar mahaukata kowa yatabomu semun Rama katabo shatuwa jikar iya ikwan Allah
Dan mamaki da takaici wata Kara nabil yasa yaikansu dagudu zedaka kallone yakoma kansu kowa na mamakin meya hadasu Kuma yaakai yaran suka shigo wajan dakyar Nabil yakama shatuwa sukuma yaransa suka Kama kawayan shatuwa kida nabil yasa aka kashe
Nabil yace yau Wana irin hukunci zan muku yau me zan muku nahuce ni kuka batawa ranar haihuwata ke Yar kyauye mezubin mahaukata nikika yiwa haka da ruwan kwata Kika batawa jikina kusake Wakar da naji kunayi min
Shuru kawayan shatuwa sukayi suka kasa mgn saboda yanda nabil ya tsoratasu dukansu jikinsu rawa yake Dan sun tsorata dashi sosai
Alhaji sani yace kefa matsalata dke Kenan indai akan nabil ne alheri baya fita abakinki ai nafiki sanin raayin nabil Kuma da Babu wannan matsalar tashi da tataso da bazan Masa aureba har se ranar da yasoyi Dan kansa bare harnazo wajanki neman shawara Kuma yanzu zanbawa Dana shawara akai Kuma zedauka ko bayasan mace zan bashi shawara ya auri kowace macace inde zatamai maganin matsalarsa tashi yayi yafice cikin fishi
Hajiya Fatima tace Allah yaganar dku Kai da danka alhaji daga Kai harshi kunyi nisa zankira baffah na fadamasa halin da ake ciki nasan Kai bazaka fada masaba
Shatuwace takwashi zugarta sukayi dawa cikin gonakin mutane du gonar da sukaga tamusu Haka zatasa sushiga suyi musu barna sannan subar wajan du sanda tarayo Mata gonakin mutanene wajan wasanta ita da zugar kawayen ta gonar wani me mangwaro da goba suka shiga magwaran yanuna sosai sukai Masa barna sosai Kuma sukaki barin gonar suna tawasa aciki har me gonar yazo ya samesu yaga barnar da sukai Masa ransa yayi mugun baci sosai Kara dogo yadauka yahau dukan du Wanda yasamu Dakar suka,samu suka gudu du yasansu yagane fuskokinsu rainshi abace yatafi wajan megari yakaimai Karar abinda su shatuwa sukai Masa
Megari sawa yayi akakira iyayan yaran da su kansu su shatuwa har da iya seda tazo cewa tayi se tazo taga me zaayiwa jikarta
Gaba dayansu sunzo sun amsa Kiran megari Nan magari yasa me gona yafadi barnan da su shatuwa sukai Masa
Budar bakin iya tace to yanzu malam me kakeso aimaka wayace karka zagaye gonarka kai Mata kofa yanda Babu Wanda ze iya shiga lefinkane da kayi da yarannan bazasu shigarma gonaba har simaka barna yarannan kwatakwata nawa suke yaran da basugama hankaliba Dan abin kunya kakwaso jiki kakawo kararsu wajan megari yanzu Dan Allah bakaji kunyaba tsofai tsofai dakai
Megona yace ke tsohuwar banza kishiga hankalinki Daman Ina da labarinki inkinwa mutane sunbarki saboda tsufanki Ni inkinmin ba barinki zanyiba kwatakwata shekara nawa Kika bani da zanji tsoran yimiki mgn har naraga maki saboda girmanki ke ko tsoran Allah bakyaji zomuje kiga barnar da jikarki tasa akaimin agona Kuma wlh da nazone akan ajamusu kunne karsu kuma Amma wlh yamzu se anbiyani tinda Babu mutunci gobema kukara barin su suje gonar mutane suyi musu barna
Megari yace Wai ba afada kukeba kuke wannan abinba Karna karajin bakin wani anan iya gaskiya bakya kyautawa haba iya meyasa kike Haka tsufa haukane du abinda kikewa mutane in ankawo Miki Karar shatuwa nasani mutane nazuwa su fadamin ninake Basu hakuri saboda zaman mutuncin da kukayi da iyayanmu nake barinki Amma wlh Daba hakaba da matakin da zan dauka akanki ke da iyalinki da se kinyi mamaki sosai yanzu tinda kingoyi bayan jikarki shikenan zaayiwa mangwaransa da goba kudi ki biyashi ke da iyayan yaran da taja sukaje sukayi barnar Kuma du sanda suka Kuma harku iyayansu se mundau mataki akanku suma Kuma yaran bazamu barsu sutafi hakaba se nasa anmusu bulala yanda Nangaba bazasu kumaba
Kafin megari yagama yanke kudin da su iya zasu biya Sega wasu masu gonar Suma sunkawo karar su shatuwa Haka megari yahada yasa iyayan yaran da na shatuwa suka biya kudadan barnar da sukayiwa masu gonakin megari yasa dogarinsa yaiwa su shatuwa bulala sosai ihu shatuwa take kurmawa haka iya ma take kurma ihu daga anzubawa shatuwa bulala Haka iya zata takarkara tazuba nata ihun du sukabi suka cika wajan da ihu
shidai umaru mahaifin shatuwa takaici yahanashi mgn ga takaicin uban kudin da akasu suka biya gana shatuwa da na iya tinanin irin hukuncin da zeyiwa shatuwa in sun koma gida yakeyi
Nabil be farka daga bacciba se wajan magariba Yana tashi yafito bega kowaba bangaransu yashige yaje yai wanka yafito Yana zaune afalo alhaji sani yashigo shi da hajiya Fatima suka zauna kusa dshi
Alhaji sani yace nabil yajikin naka
Yace da sauki daddy
Nan alhaji sani yafadawa nabil abinda Dr yafada Akan cutarsa yaku Gaya Masa shawar da suka yanke nayi Masa sure
Dariya nabil yayi sosai sannan yahade Rai yafara mgn yace daddy kafasan matsalata da raayina natsanar du wata yarinya mace Ni Babu wani aure da zanyi wlh Dan Zan iya lahanta Yar mutane abanza wlh Dan ko gida daya Bata Isa mu zauna tareba Ni fa daddy bani da raayin aure bazan yiba mezanyi da mace nasan daddy wannan ba raayin kabane raayin mommy ne da wannan tsohon faffah Yama gangara kowa yahuta yaki mutun se shegen taurin Rai yaki mutuwa wlh du sanda tsohonnan yamutu Babu kukan da zanyi Kuma in har aka dauramin aurannan da kowace yarinyace sedai faffah yazauna da ita ko mommy ko Kai daddy Danni bani kuka aurawaba Bari kuga yauma Ni ba agidannan Zan kwanaba a otal Zan kwana muna da cashiya da bazaniba Amma saboda kun batamin Rai Dole nabar muku gidan Wai yau meyake faruwa da nine ake tabatamin Rai gobe America Zan tafi nahuta da nanjeria gabadaya Dan nasan wannan tsohun zeyi kirana naje Kuma bazaniba Nan da sati biyu ma muna da fatin da zamu agidan gonarka na mazagai
tashi yayi yaje yashirya yai ficewarsa ko sallama bewa iyayan nashiba yai ficewarsa yabarsu zaune afalo
Hajiya Fatima tace kunfi kusa alhamdulillah tinda har mahaifinka be bariba bare Kai kaga tafiyata ai bani da tacewa akan Dan gwal tashi tayi tabar alhaji sani Tai tafiyarta abinda zemata anfani
Alhaji sani kanshine yadau caji Yana ta tinanin yanda ze yiwa nabil aure saboda bayaso yarasashi afili yace nabil kayi hakuri banaso narasaka Dan Zan shiga wani Hali kilama Nima nabika Dan bazan jure rashin ganin,kaba nabil yanzu menene abinyi ita Fatima Ina zuwa wajanta zatahau gayamin bakar mgn tahau yiwa mutane waazi Zan ta rarrashinka nabil har seka yarda da mgnar aurannan
Yau nabil yadawo daga America satinsa biyu Acan shi da abokansa beso dawowaba saboda fatin da zasuyi na murnar ranar haihuwarsa a gidan gona na mazagai zaayi Dan Haka yadawo shi yace anan yake so yayi shagalin murnar ranar haihuwarsa saboda San gidan gonar da yakeyi kwansa biyu da dawowa aka hada shagalin
yau akeyin taran yagaiyaci manyamanyan abokansa du zasuzo bakaramin kudi akakashe awannan taran murnar haihuwar tasaba fadama Bata bakine du wannan abinba akeyi hajiya Fatima da malam usuman kakan nabil du Basu saniba taro yayi taro kowa yazo shikadai kawai ake jira motocinsane suka jero Akan layi sababbi dal alhaji sani ne ya canjamai su motocin masu dankaran kudi daga kasar waje aka kawosu shigarsama tawannan ranar daban take Haka motocinnan suka shigo garin mazagai dagudu suna badawa mutane kura kowa se kaucewa yake lokacin shatuwa da zugar kawayanta sunfito zasu Wasa sukazo zasu shige tagabansu motocin saura kadan su buge shatuwa akwai wani ruwa dake tare ahanya takai motocin sukabi tacikin ruwan gabadaya wannan ruwa yabatawa shatuwa jiki motar har tana gogarta shatuwa seda tafadi kasa ta kurje abin yayi mugun batawa shatuwa Rai motar da nabil yake ciki ita tafi ballatsawa shatuwa ruwa ko su tsaya suka shigesu warsu dagudu
Abin yamugun konawa shatuwa Rai tace Kan uba wayannan suwaye yau senaga ko suwaye musamman wannan motar da tafi kowacce Kyau aciki wlh bazan yardaba Sena Rama yau zasuga mezan musu
Kawayan nata sukace Kai jikan faffah usuman ne wlh karki yarda sekin Rama muje murakaki muma zamu tayaki
Dagudu sukabi motocin har motocin suka shiga gidan gonar ahankali su shatuwa suka faki idan mutane suka shiga gidan gonar Suma Babu Wanda yakula dasu
nabil aka budewa kofa yafito habawa Nan guri yadau shewa anamasa oyoyo su shatuwa Baki suka saki suna kallan ikwan Allah namiji suka gani da wata shiga Wanda Basu santaba harda su sarka yahade Rai sewani Shan kamshi yake
Me shatuwa zatayi inba dariyaba sauran kawayantama dariya suka fara nabil jiyayi kamar anamasa dariya juyawa yayi bega kowaba cigaba yayi da tafiya wajan da aka tanadar Masa Dan zama
Anfara gudanar da shagali du su shatuwa nagani wajan tayoyin motar da nabil yafito ciki shatuwa taje dakanta tanemi kusa ta fanfasa duka hudun bayan tagama Kai tsaye wajan nabil tadosa tabayanshi taje da ruwan kwata dauke ahannunta acikin wani gwangwani tabayanshi Tatsaya
tace Kai Dan daudu rabi aljani rabi namiji rabi Dan daudu juyo kaganni nicenan shatuwa masifa tsokana jikar iya ikwan Allah kowa yaci tuwo Dani Miya yasha
Nabil cikin mamaki dajin maganar shatuwa yajuyo ai shatuwa batayi watawataba tajuyemai ruwan kwatarnan akansan da jikinshi
Tace baamin ban ramaba da yau banrama abinda kaminba dako bacci bazan iyayiba saboda takaici gababa in kazo garinran in kaganni kakara watsamin ruwa ka bugeni nafadi su jinmai kuyi Masa Wakar danace zamuyi masa
Nan suka faramasa Waka dandaudu meshigar Mata rabi aljani rabi namiji Dan daudu matamaza meshgar mahaukata kowa yatabomu semun Rama katabo shatuwa jikar iya ikwan Allah
Dan mamaki da takaici wata Kara nabil yasa yaikansu dagudu zedaka kallone yakoma kansu kowa na mamakin meya hadasu Kuma yaakai yaran suka shigo wajan dakyar Nabil yakama shatuwa sukuma yaransa suka Kama kawayan shatuwa kida nabil yasa aka kashe
Nabil yace yau Wana irin hukunci zan muku yau me zan muku nahuce ni kuka batawa ranar haihuwata ke Yar kyauye mezubin mahaukata nikika yiwa haka da ruwan kwata Kika batawa jikina kusake Wakar da naji kunayi min
Shuru kawayan shatuwa sukayi suka kasa mgn saboda yanda nabil ya tsoratasu dukansu jikinsu rawa yake Dan sun tsorata dashi sosai