← Book details Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 22

Sashe 20

Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

dariya kowa yasa nabil yace Dan Allah su baffah kuyiwa iya mgn tadena kirana da Dan miss miss daddy Kuma Wai miss miss take kiranshi nace Mata bahaka ake fadaba Taki yarda nace in Bata iya kiraba takirani da ainahin sunana nabil shima din da tatashi Kira se da tabata sunan Wai nabilu se kace wani tsoho kuma iya daga yau sunan matata Aisha kidena kiranta da wata Shatuwa nasoke wannan sunan daga yau

Iya tace ko sannu babana wlh baka isaba Shatuwa take Kuma Haka NASA Mata tin tana yarinya ban,yarda ana kiranta da aishaba kaima in nakiraka nabilu in kaki amsawa wlh Dan miss miss Zan kiraka dashi aikaine kakira kanka da sunan tin ranar da aka kawo Shatuwa gidannan Kuma naji mutane da yawa na kiranka da Dan miss miss shi Kuma ubanka Miss Miss ake kiranshi ko amazagai haka kowa yake cemasa ko bahakaba usuman

Baffah yai dariya yace hakane iya rabu dashi kowa yasanshi da Dan miss miss

Nabil hannun Shatuwa yakama yace zo mutafi Aisha baffah ma yakoma bin raayin iya su daddy se da safe mun tafi gida iya se goben in kinzo dada ganin gidanmu baffah Dan Allah karka tafi ban saniba

Ficewarsu sukayi zuwa gida Shatuwa se sunkuyar da Kai kasa ake ba bakin mgn

Iya tace a lanlai Shatuwa Dan Miss Miss ya fitsareki yakwace,minke da gaske ku ganifa ko akanta ba tadamu zata bishiba murnama Naga tanayi Kuma mun Dade bamu haduba ko tace aguna zata kwana tarufe Ido tabi mijinta ko kunya Babu ko sallama Babu se wani sunsunkuyar da Kai dake kasa kamar taiwa sarki karya zamu hadu gobene to Wai yaushema suka Fara San junansu Miss Miss ko kasani

Kunyace takama minister Dakyar yake mgn du kunyar hajiya Fatima da baffah yakeji yace Nima ban saniba iya loci Daya Naga sun kamu da San junansu musamman nabil kema shedace Kinga irin halin da yashiga da Babu Shatuwa se gashi Shatuwa itama tana San nabil nayi mamaki sosai da Haka yafaru iya Daman inaso nabaki hakuri Akan du abinda yafaru akan auran nabil da Shatuwa da rigingimun da mukayi abaya Dan Allah du amanta da komai yawuce yanzu mun Zama Daya mun koma Yan uwan juna Dan Allah kiyi hakuri Kuma tare zamu koma mazaigai naje har gida mu gaisa da mahaifin Shatuwa da mahaifiyarta nai musu godiya Kuma Suma yadace sozo suga gidan nibil da Shatuwa su samusu albarka baffah kaima bazan gaji da baka hakuriba Akan abinda yafaru abaya Mata tagari Fatima godiyata gareki se Ni dake nabiya Mana kujerar aikin hajji gada,dayanmu har da iyayan Shatuwa da kema iya har da su nabil du tare zamu tafi aikin hajjin bana shine tikwicina na auran nabil da Shatuwa

Godiya suke Kai Masa sosai iya har da kuka tace Allah sarki rayuwa daman akwai ranar da zanje maka Kuma ta dalilin Shatuwa da Dan miss miss nagode Allah yasaka da alheri Miss Miss ka gama,min komai arayuwata ta duniya wlh nahakura Akan abinda yafaru Nima kayi hakuri da abinda yafaru Ashe dai Miss Miss ana da kirki da mutunci ko kaifa ashedai Nima mukaminka na Kiran maguna agwaunati ze min Rana ban saniba gashi har maka kabiya Mana zamuje ai dole naci gaba da taramaka maguna wlh sunanan nasa anware wani kewaye agidan umaru Ina taramasu nasan wasuma yanzu Kan na koma gida sun haihu du se kataho da su in kaje in ka kaiwa gwaunati magunan tabiyaka kudinsu nabar maka Kai anfani da kudinka nakane Ni nabaka Ta fashewa da kuka

Hajiya Fatima da baffah me zasuyi in ba dariyaba shima minister dariya yake tayi

Hajiya Fatima tace iya me abin dariya aikuwa Dole Miss Miss in yaje yataho da magunan da Kika taramasa kije ki kwanta kihuta gobe se zuwa gidan su Shatuwa zaman daki ko kin fasa yimusu zaman daki

Baffah yace Kinga Fatima wlh karki zugota Kinga ta manta Kar azo tafiya tace Baza tatafiba kinsan rigimarta

Tashi kowa yayi zuwa bacci hajiya Fatima nashiga daki minister yabiyo bayanta yashigo dakin se jitayi anrungumota murmushi tayi tace miss miss abokin iya ikwan Allah sirikin Shatuwa uba awajan nabil

Yace hm aini Fatima yanzu bani da bakin mgn wlh kunyarki nakeji da ta baffah ga Shatuwa itama ko ya zata daukeni Fatima Allah yaimiki albarka ke Mata ta garice Kuma uwa tagari kinyi kokarin ganar Dani Akan abubuwa da dama Amma idona yarufe se yanzu Allah yaganar da Ni gaskiya wlh naji dadin yanda Naga nabil yacanja Kuma naji dadin yanda kowa ke yabansa mutane da dama na tarata su yimin godiya Akan abinda nabil yake musu na alheri Nima Naga canji ta yanda yanzu muke mgn dshi yanzu nabil har gaisheni yake har kasa Kuma yanzu Naga du yadena halayansa me kikeso nai Miki Dan na nuna Miki irin Jin dadin da nayi na kokarin doramu ahanya da kikayi kome kikeso ki fada zanmiki kishiya dai Babu ita Dan ke kadaice muradina bani da raayin Kara aure Kuma Ni yanzu mijin tacene ke Kan tacema du nine

Tace mijina Ni Kai nakeso da yarana kune abin Sona fatana Ni dai ka Dore abin haryar gaskiya daga Kai har yaranmu komai na jin dadin duniya ka wadatani dshi rokona Daya ka tayani gyara rayuwar nabil bisa hanya madaidaiciya da sauran Yan uwansa shine rokona agareka

Yace angama uwar gidana Kuma amaryata masoyiyata kome kikace shi zaayi

Dariya tasa tace alhaji Kenan munfa girma da wannan yanzu se saban jini su nabil da Shatuwa jikoki nawa yanzu muke dsu ai tsufa yakamamu

Yace bawani tsufa wlh se in kece Kika tsufa barima kigani

MINISTER yakoroni yahanani ganin komai 🤧🤧😜

Kafin su nabil su karasa gida se da suka ratsa yai Mata siyaiya me yawa yajido Mata Kaya kamar ba gobe daga naci har nasawa daganan gida suka shige motocinsu na tsayawa yaransa suka bude musu kofa suka fito agabansu beji kunyaba yarike Mata hannu dayaga bemasaba karata yayi da jikinsa yarungumeta da hannu daya kamar wani ze kwace Mai ita suka shige cikin gida

Me yaransa zasuyi inba dariyaba sukace oga mafa yabi hanya kuga Wanda kullin ikirarinsa yatsani du wata mace aduniya Amma yanzu shine me rawar jiki Akan mace bama yaso akallemai ita se wani haderai yake Yana wani kakkareta Dan Kar agane Masa Mata abinda yafi bamu dariya matar da aka dauramai ita dakyar akasha faman fada Akan auran Wai yanzu shine yadawo San matarsa itama kuga yanda take ta shinshige Masa sun dawo San junansu ai mu yanzu se godiyar Allah oganmu yadawo mutumin kirki munajin dadin aiki dashi

Daya daga cikinsu yace kunga mukwashi kayannan mushiga da su Kar oga yaji shuru mu batamasa Rai Kuma muma yafita namu hakkin yabamu kudi muyiwa namu matan siyaiya dadane ai oga baze bamuba

Su nabil nashiga falan gidansu daukan Shatuwa yayi kamar wata jaririyaba yai dakinshi da ita Akan gadan dakinsa ya kwantar da ita shima yabita yakwanta kurawa juna Ido sukai suna murmushi Shatuwa kasa daure kanlan da yake Mata tayi tasa hannunta duka biyun tarufe fuskarta dashi tana cigaba da murmushi

hannu nabil yasa yacire Mata hannayanta ya rungumeta yasumbaci lebenta yace karkimin Haka Aisha farin cikina Dan Allah kidena rufemin kyakkyawar fuskarnan Taki kinsan irin kewar da nayi Taki kuwa Aisha ban taba sanin Mata rahamaneba Kuma Ni,imane ku se ranar da nashiga kogin zumarki me tadi da ruda tinani tin daga ranar nagane darajar da kuke dashi awajanmu maza wanna ranar bazan taba mantawa da itaba takafa tarihi Bamba arayuwata Kuma wanna ranar tasani gyara abubuwa dadama arayuwata Kuma kikazo Kika gudu Kika barni kikabar mijinki da ciwanshi da yake damunshi kusan ko da yaushe Dan Allah karki Kara nesa da Ni Dan wlh bazan jureba kitashi muje muyi wanka nifa tare zamuyi kinji yakarasa maganar da shagwaba

Mgnar Amina tatina da take cemata sefa kinyi hakuri da mijinki Dan wlh shagwabanbene tin Yana yaro nasan Kuma yanzu tinda yayi nesa da daddy kece yanzu Wanda yafi kusanci da ke nasan ke ze dawo yiwa shagwaba memakwan ke kadai kina Masa shima yimiki zeyi shawarwarin da ta ringa Bata akanshi tatuna

Iska Taki anhura Mata a ido tadawo daga tinanin da takeyi tace nifa nayi wanka agidan mommy Kan na taho Dan agajiye muka dawo kasa daurewa nayi se da nayi wankana acan kaje kayi ai muna tare wataran nanan

Shuru yayi kome yatina seyai munshari yace to Bari Ni natashi naje nayi ni kadai tashi yayi yahau cire Kayan jikinshi Shatuwa naganin haka tatashi tafice zuwa dakinta da sauri

dariyama shi tama bashi yace yarinya Zama ki Dena Jin kunyata Danni tsarina da matata Babu Yar Jin kunya Dole Nagama ciremiki ita gabadaya Dan wlh cutarmu zatayi musamman Ni

Shatuwa nashiga daki tahau dariya tace Amma Yaya nabil dinnan bayajin kunya Ni mamaki yake tabani kamar bashine masifanfannanba me haderai Kuma Naga da Yana tare da yaransa hade Rai yayi yakoma yanda yake ada muna komowa daga Ni seshi se Kuma yasaki fuskarshi kamar bashiba

Tashi tayi tacanja Kaya tasa na bacci Tai du abinda yadace turaruka kuwa tayi barinsu ajikinta ba a mgn Dan Shatuwa baabociyar kamshice tanasan kamshi sosai ga Amina tinda suka je America Bata denawa Shatuwa gyare gyaren mu na mataba Dan gyaran da taiwa Shatuwa ko Babar Shatuwa se dai haka

tana gamawa kwanciyarta tayi Tai addu'a tatofe jikinta tahau baccinta tayi nisa abacci taji ana shafata ana Mata wasu salo ajiki tatsorata sosai Kara zata saki yai maza yahade bakinsu waje Daya sundade ahaka sannan yabarta

yace matsoraciya ninefa waye ze kwanta akusa da ke in baniba

tsorone yadada kamata yanda taji muryarshi tacanja jikinshi har rawa yake Yana dada hadata da jikinshi kamar za a kwacemai ita tsoro yakuma bata jikinta yahau rawa da tatuno da ranar da Tasha wuya awajansa yanda kadai yai Mata yanzu tasan baze raga mataba yau hawayene yacika Mata Ido tafara mgn da kyar muryarta narawa

tace bacci nakeji Dan Allah kabarni na kwanta nahuta kaje dakinka kaima ka kwanta ai Naga ko Ada da muke agidannan kowa dakin kwanansa da ban
Chapter 20 · 0% Book details