Sashe 13
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Fatima ce tashigo tasamu nabil tace nabil katashi yajikin naka
Yace da sauki mommy
Tace to alhamdulillah nabil yau sonake nabaka shawara da Kuma Yar nasiha Zan maka nabil wacece mahaifiyarka
Yace mommy wace irin tambayace wannan kece mahaifiyata bani da wata bayan ke kece dai bakya Sona bansan meyasaba Kuma wlh abin na damuna sosai Naga ke da su anty Amina bakwa fada kina sansu sosai kodan Ni ba mace bace ko Danni namijine bansaniba mommy abokaina in naji suna hira atsakaninsu suna fadin abinda iyayansu Mata suke musu kuma suke nuna musu so da gata har mamaki nake mommy meyasa Ni du bana samu daga wajanki kecefa daya daga cikin wayanda sukasa na tsani mace aduniya bazan boye mikiba kecema mace ta farko da tasa min akidar kin du wata mace saboda kece Kika haifeni Amma baka nunamin so kamar yanda daddy yake nunamin ke kullin cikin yimin fada da hantara kikemin ko Abu daddy yai min na kudi ko na siyaiya se kinmai fada ko Ni kinmin Kuma Naga bakyawa Yan uwana Mata da Suma kekika haifesu Kuma in sone Ni yadace kifi so saboda da nine auta saboda naji ance anfisan auta Anfi Kuma nuna Masa so amma ni meyasa du bana samu daga wajanki se wajan daddy kullin daddy ne ke sani farinciki kekuma kece mesani bacin Rai Dan Haka nasawa kaina akidar kin du wata mace saboda uwar da tahaifenima ta nunamin tsana Bata sona to wace macace zata Soni Kuma du da tsanar da nayiwa du wata mace narasa meyasa ke nakasa tsanarki azuciyarta na gwada na gwada Amma nakasa tsanar taki suma Yan uwana Mata na gwada na tsanesu Amma Suma nakasa tsanar tasu du da Suma basona sukeba kullin cikin kina da tsanata suke mommy irin abinda kike min Suma shi suke min natashi Babu kauna tsakanina da uwata da Yan uwana Mata me yasa meyasa mommy wlh Ina sanki azamanki na mahaifiyata innaTina da Ni bakya Sona acikin yaran da Kika haifa kinsan irin kukan da nakeyi
Kasa karasa mgnar yayi yafashe da kuka kamar karamin yaro itama kukan tasa taje ta rungumeshi tana rarrashinsa har tasamu yafara shuru tinani ta fara azuciyarta tafara mgn tace gaskiya Nima Ina da lefi babba dolene nai kokarin gyara komai Dan na samu ka gyaru Allah sarki Ashe yanajin zafin abinda nake Masa nikuma Allah yagani Dan yagyaru neke Masa wasu abubuwan dolene najaka ajiki sosai nabil Dina har kagane Nima ina sanka alhamdulillah Allah nagode ma da kafara ansar addu'a ta Akan nabil saura alhaji sautin kukan sane ya dawo da ita daga tinanin da takeyi
Cikin karfin Hali tace ya Isa Haka Mana haba nabil Dina Ina kataba jin uwa ta haifi danta tace bataso se dai taki halinsa wlh nabil ni kuwace me sanka kasan yanda nake ji araina saboda rashin jituwar da take tsakanina da Kai Sam Babu jituwa da fahinta tsakanina da Kai kaki ka gane abinda kake yi ba Abu bane me Kyau wlh kullin mutane na kuka da Kai da rashin mutuncinka da iko da takama irin naka du ba Abu bane mekyau du bana so kake yinshi kuma ko na maka nasihah bajina kakeba kasan ya uwa takeji in taga danta nayin Abu mara kyau kasan ya nake ji in na saka ahanyar gyara kaki ji nabil meyasa kana Jin mgnar mahaifinka amma Ni Kuma baka Jin tawa mgnar ai yadace Kai Mana adalci Ni da mahaifinka in kaji tashi mgnar Nima kaji tawa Kuma ka zauna kayi tinani da mgnta da ta mahaifinka wancece zata saka ahanya ma daidaiciya daga yau ka zauna kana tinani in na fadama mgn Kai bani bama har su baffah du Wanda yaima nasiha kana Zama kana nazari akai kaji Kuma nabil du Wanda yaima nasiha wlh masoyin,kane ba makiyinkaba daga Ni har Yan uwanka Mata wlh du muna sanka muna kaunarka ka canja kagani daga yau kaga in bakaji dadin Zama da muba Kuma zaka gane mune masoyanka na ainahi shima alhaji bawai nace baya sankaba aa Amma San da yake maka yasa idansa yarufe baya gayama gaskiya kome kayi Wanda ba dedaiba se dai yagoyi bayanka baze taba yima fadaba Dan ka gyara Kuma har ga Allah ba gata yake nunamaba nabil kullalin burina Naga ka gyaru kazama kamilin mutun Wanda kowa Zena alfahari da Kai Kuma kowa Yana yabanka baka tabayin tinani kaga yanda kowa yake tsoranka Kuma abayan idanka kasan zagi da tsinuwar da kake Sha awajan mutane musamman talakawa ko ga Yan aikin gidannan baka yimusu adalci kana wulakantasu kana cimusu mutunci Dan kawai Allah yamaka arziki sukuma suna Zama karkashinku karfa ka manta du kanmu dayane Allahne ya yomu yanzu in har kana sona kamar yanda kace to kana jin mgnta Nima kamar yanda kake Jin ta mahaifinka kaji Allah yasa du kaji abinda nace daga yau in dai zaka na Jin mgnta mun koma kamar abokai zakaga gatan da Zan na nunama Kai Sema kafi samun gata Akan sauran abokanka yanzu nice abokiyar shawararka Dana Allah yai maka albarka ai du kajini ko
Yace eh mommy to kiyi hakuri daga yau na Dena du wani abinda ba kyaso in dai Nima Zaki Soni kamar yanda kowace uwa take San danta Ni kullin burina da tinanina Naga Nima kina nunamin gata da kulawa kamar sauran Yan uwana yanzu me kikeso na Dena kuma ki fadamin wlh Zan Dena
Hawayan farincikine yafara zuba a idanta hajiya Fatima kuka me karfi tasaki Dan murna
Dasauri yaje yahau goge Mata hawaye Yana rarrashinta shima Yana hawaye yace mommy kina dagamin hankali Dan Allah kiyi shuru wlh indai nine nadena
Tace nabil kasan kukan me nakeyi kukan farin ciki nake yau Allah yaamshi addu'ar da nakeyi akanka safe dare cikin dare kullin se na Hana idona bacci Ina rokwan Allah Akan yashirya,min Kai Kuma kullin ban finda Raiba nasan Allah me amsa addu'ar bayinsane musamman addu'ar uwa Akan danta yanzu Ni Akan tsakaninka da shatuwa nake so kudena fada sonake kadena kulata kome Tai maka karka daga Ido ka kalleta bare har Kai Mata mgn Kaine mijinta baasan megida da kula matarsa suna raba abin kunyaba kaga yanzu raini na neman shiga tsakaninka da ita Dan baka Kama girmanka
Kuma kabi nasihar da baffah yake maka se Kuma Kan Yan aikin gidannan Suma ka Dena musu abinda kake musu ka Dena takura musu
Yace to mommy du Zan Dena ko ban Dena dukaba Zan Dena wasu daga ciki in har Zakiji Dadi aranki ki dena min abinda kike min du Zan Dena Amma gaskiya nifa wannan yarinyar bana Santa kema kin sani yarinyar kina ganin abinda take min Bata da kunya Kuma Ni gaskiya bazan iya kwana da ita daki dayaba Dan lokacin da Zan karkaryata ma bazan saniba Kuma gashi kince na,Dena kulata in ta batamin Rai se dai in nakoma dakin da ke kusa da ita tinda da komai adakin shima Dan Ni bazan iya komawa dakin da ta kwana aciki ammafa du da nace yanzu in ta min lefi na Dena kulata ammafa du ranar da ta kaini bango nako gaji da abinda take min wlh se na bata mamaki itama kija Mata kunne tanena shiga har kata
Shuru Hajiya Fatima tayi azuciyarta tace alhamdulillah komai yakusa zuwa karshe insha allahu
Yace mommy yanaga kinyi shuru ko abinda nace be mikiba
Tace yamin Mana nabil bakomai kana kwana adaya dakin Allah yaimaka albarka Allah yadada shiryamin Kai itama shatuwa Zan sameta nai Mata fada sosai akanka Suma su Amina du za su Dena yima abinda suke maka maza tashi Kai wanka muje muci abinci tare
Dadine yakamashi yahau murna yace ngd mommy wlh yau kin sani farinciki Ashe dai kina Sona da gaske bandaki yashige yana ta fara,a yau mommy Bata Bata Mai raiba
Yau shatin shatuwa biyu agidan minister bakaramin hakuri nabil yakeyi da itaba ko Hajiya Fatima shedace gawata tsanarta minister da nabil suke dada nunawa Hajiya Fatima Jin dadinta yanzu nabil bayashiga harkar shatuwa tin ranar da tamai nasiha akanta shine bekara kulata sunyi fadaba yadan rage kadan daga cikin halayanshi ko Yan aikin gidan suma sunsan nabil yacanja Akan da har mamaki suke itadai Hajiya Fatima har yanzu tana kai kukanta awajan Allah akan Allah yadada shirya Mata shi yakuma dedaita tsakaninsu da shatuwa Dan in nabil yafara San shatuwa minister ze hakura da akidar da yasawa ransa Akan shatuwa Amina ma na iya yinta Kan shatuwa Babu lefi tadan rage wani abin Hajiya Fatima Kiran yaranta na kasar waje tayi taimusu nasiha Akan nabil su jashi ajiki sosai Dan yacire zargin da yakeyi akansu amina ma yanzu tadage wajan Jan nabil ajiki tana nuna kulawarta akansa tahaka itama take samu take bashi shawarwari cikin dabara Kuma alhamdulillah Yana dauka hakan yasa Hajiya Fatima cikin farinciki du wannan bidirin minister be saniba musamman ma kwanannan da aiyuka sukai,mai yawa nabil yanzu Yana Jin dadin yanda Yan uwasa Mata da mahaifiyarsa suke nunamasa so da kulawa basa Kuma numa suna kinshi saboda halayanshi
yaune baffah yazo da me gyaran karaya Dan yaga ya hannun shatuwa ko ta warke Kuma shima yaga irin zaman shatuwa da nabil me gyara yakunce daurin da ke hannun shatuwa alhamdulillah gyara ya gyaru dayake me dorin kwararrene
baffah yakebe da Hajiya Fatima da Amina Akan yaji Yaya zaman nabil da shatuwa da Kuma halayansu ko sun gyaru su Hajiya Fatima sun Masa bayani Akan nasarorin da aka samu baffah yaji Dadi sosai se dai sum masa bayani har yanzu shatuwa Bata Dena tsokanar nabil ba Dan Haka yakara jamata kunne ta dena yakuma ji Dadi da akasamu yanzu tanajin mgnar Amina shi Kuma nabil najin mgnar Hajiya Fatima
Baffah bayan ya sallami me gyaran karaya shi be tafiba se da yajira dansa minister yadawo wajan yamma sosai yadawo se dadandare suka samu Zama tare yace to sani nadawo Akan bakata na acikin gidajanka kazabi Daya kabawa nabil yatare da matarsa Kuma gobe gobe nakeso subar gidannan tinda matarsa ta warke su koma saban gidansu Dan su samu fahimtar juna sosai Kuma du wani Kayan dakin shatuwa Kaine nake so kadau nauyi gaba,daya saboda Kaine yanzu ubanta Kuma befi karfinkaba Dan Haka bazan bar garinnan ba se Naga sun tare Naga gidan da suke ciki
Yace da sauki mommy
Tace to alhamdulillah nabil yau sonake nabaka shawara da Kuma Yar nasiha Zan maka nabil wacece mahaifiyarka
Yace mommy wace irin tambayace wannan kece mahaifiyata bani da wata bayan ke kece dai bakya Sona bansan meyasaba Kuma wlh abin na damuna sosai Naga ke da su anty Amina bakwa fada kina sansu sosai kodan Ni ba mace bace ko Danni namijine bansaniba mommy abokaina in naji suna hira atsakaninsu suna fadin abinda iyayansu Mata suke musu kuma suke nuna musu so da gata har mamaki nake mommy meyasa Ni du bana samu daga wajanki kecefa daya daga cikin wayanda sukasa na tsani mace aduniya bazan boye mikiba kecema mace ta farko da tasa min akidar kin du wata mace saboda kece Kika haifeni Amma baka nunamin so kamar yanda daddy yake nunamin ke kullin cikin yimin fada da hantara kikemin ko Abu daddy yai min na kudi ko na siyaiya se kinmai fada ko Ni kinmin Kuma Naga bakyawa Yan uwana Mata da Suma kekika haifesu Kuma in sone Ni yadace kifi so saboda da nine auta saboda naji ance anfisan auta Anfi Kuma nuna Masa so amma ni meyasa du bana samu daga wajanki se wajan daddy kullin daddy ne ke sani farinciki kekuma kece mesani bacin Rai Dan Haka nasawa kaina akidar kin du wata mace saboda uwar da tahaifenima ta nunamin tsana Bata sona to wace macace zata Soni Kuma du da tsanar da nayiwa du wata mace narasa meyasa ke nakasa tsanarki azuciyarta na gwada na gwada Amma nakasa tsanar taki suma Yan uwana Mata na gwada na tsanesu Amma Suma nakasa tsanar tasu du da Suma basona sukeba kullin cikin kina da tsanata suke mommy irin abinda kike min Suma shi suke min natashi Babu kauna tsakanina da uwata da Yan uwana Mata me yasa meyasa mommy wlh Ina sanki azamanki na mahaifiyata innaTina da Ni bakya Sona acikin yaran da Kika haifa kinsan irin kukan da nakeyi
Kasa karasa mgnar yayi yafashe da kuka kamar karamin yaro itama kukan tasa taje ta rungumeshi tana rarrashinsa har tasamu yafara shuru tinani ta fara azuciyarta tafara mgn tace gaskiya Nima Ina da lefi babba dolene nai kokarin gyara komai Dan na samu ka gyaru Allah sarki Ashe yanajin zafin abinda nake Masa nikuma Allah yagani Dan yagyaru neke Masa wasu abubuwan dolene najaka ajiki sosai nabil Dina har kagane Nima ina sanka alhamdulillah Allah nagode ma da kafara ansar addu'a ta Akan nabil saura alhaji sautin kukan sane ya dawo da ita daga tinanin da takeyi
Cikin karfin Hali tace ya Isa Haka Mana haba nabil Dina Ina kataba jin uwa ta haifi danta tace bataso se dai taki halinsa wlh nabil ni kuwace me sanka kasan yanda nake ji araina saboda rashin jituwar da take tsakanina da Kai Sam Babu jituwa da fahinta tsakanina da Kai kaki ka gane abinda kake yi ba Abu bane me Kyau wlh kullin mutane na kuka da Kai da rashin mutuncinka da iko da takama irin naka du ba Abu bane mekyau du bana so kake yinshi kuma ko na maka nasihah bajina kakeba kasan ya uwa takeji in taga danta nayin Abu mara kyau kasan ya nake ji in na saka ahanyar gyara kaki ji nabil meyasa kana Jin mgnar mahaifinka amma Ni Kuma baka Jin tawa mgnar ai yadace Kai Mana adalci Ni da mahaifinka in kaji tashi mgnar Nima kaji tawa Kuma ka zauna kayi tinani da mgnta da ta mahaifinka wancece zata saka ahanya ma daidaiciya daga yau ka zauna kana tinani in na fadama mgn Kai bani bama har su baffah du Wanda yaima nasiha kana Zama kana nazari akai kaji Kuma nabil du Wanda yaima nasiha wlh masoyin,kane ba makiyinkaba daga Ni har Yan uwanka Mata wlh du muna sanka muna kaunarka ka canja kagani daga yau kaga in bakaji dadin Zama da muba Kuma zaka gane mune masoyanka na ainahi shima alhaji bawai nace baya sankaba aa Amma San da yake maka yasa idansa yarufe baya gayama gaskiya kome kayi Wanda ba dedaiba se dai yagoyi bayanka baze taba yima fadaba Dan ka gyara Kuma har ga Allah ba gata yake nunamaba nabil kullalin burina Naga ka gyaru kazama kamilin mutun Wanda kowa Zena alfahari da Kai Kuma kowa Yana yabanka baka tabayin tinani kaga yanda kowa yake tsoranka Kuma abayan idanka kasan zagi da tsinuwar da kake Sha awajan mutane musamman talakawa ko ga Yan aikin gidannan baka yimusu adalci kana wulakantasu kana cimusu mutunci Dan kawai Allah yamaka arziki sukuma suna Zama karkashinku karfa ka manta du kanmu dayane Allahne ya yomu yanzu in har kana sona kamar yanda kace to kana jin mgnta Nima kamar yanda kake Jin ta mahaifinka kaji Allah yasa du kaji abinda nace daga yau in dai zaka na Jin mgnta mun koma kamar abokai zakaga gatan da Zan na nunama Kai Sema kafi samun gata Akan sauran abokanka yanzu nice abokiyar shawararka Dana Allah yai maka albarka ai du kajini ko
Yace eh mommy to kiyi hakuri daga yau na Dena du wani abinda ba kyaso in dai Nima Zaki Soni kamar yanda kowace uwa take San danta Ni kullin burina da tinanina Naga Nima kina nunamin gata da kulawa kamar sauran Yan uwana yanzu me kikeso na Dena kuma ki fadamin wlh Zan Dena
Hawayan farincikine yafara zuba a idanta hajiya Fatima kuka me karfi tasaki Dan murna
Dasauri yaje yahau goge Mata hawaye Yana rarrashinta shima Yana hawaye yace mommy kina dagamin hankali Dan Allah kiyi shuru wlh indai nine nadena
Tace nabil kasan kukan me nakeyi kukan farin ciki nake yau Allah yaamshi addu'ar da nakeyi akanka safe dare cikin dare kullin se na Hana idona bacci Ina rokwan Allah Akan yashirya,min Kai Kuma kullin ban finda Raiba nasan Allah me amsa addu'ar bayinsane musamman addu'ar uwa Akan danta yanzu Ni Akan tsakaninka da shatuwa nake so kudena fada sonake kadena kulata kome Tai maka karka daga Ido ka kalleta bare har Kai Mata mgn Kaine mijinta baasan megida da kula matarsa suna raba abin kunyaba kaga yanzu raini na neman shiga tsakaninka da ita Dan baka Kama girmanka
Kuma kabi nasihar da baffah yake maka se Kuma Kan Yan aikin gidannan Suma ka Dena musu abinda kake musu ka Dena takura musu
Yace to mommy du Zan Dena ko ban Dena dukaba Zan Dena wasu daga ciki in har Zakiji Dadi aranki ki dena min abinda kike min du Zan Dena Amma gaskiya nifa wannan yarinyar bana Santa kema kin sani yarinyar kina ganin abinda take min Bata da kunya Kuma Ni gaskiya bazan iya kwana da ita daki dayaba Dan lokacin da Zan karkaryata ma bazan saniba Kuma gashi kince na,Dena kulata in ta batamin Rai se dai in nakoma dakin da ke kusa da ita tinda da komai adakin shima Dan Ni bazan iya komawa dakin da ta kwana aciki ammafa du da nace yanzu in ta min lefi na Dena kulata ammafa du ranar da ta kaini bango nako gaji da abinda take min wlh se na bata mamaki itama kija Mata kunne tanena shiga har kata
Shuru Hajiya Fatima tayi azuciyarta tace alhamdulillah komai yakusa zuwa karshe insha allahu
Yace mommy yanaga kinyi shuru ko abinda nace be mikiba
Tace yamin Mana nabil bakomai kana kwana adaya dakin Allah yaimaka albarka Allah yadada shiryamin Kai itama shatuwa Zan sameta nai Mata fada sosai akanka Suma su Amina du za su Dena yima abinda suke maka maza tashi Kai wanka muje muci abinci tare
Dadine yakamashi yahau murna yace ngd mommy wlh yau kin sani farinciki Ashe dai kina Sona da gaske bandaki yashige yana ta fara,a yau mommy Bata Bata Mai raiba
Yau shatin shatuwa biyu agidan minister bakaramin hakuri nabil yakeyi da itaba ko Hajiya Fatima shedace gawata tsanarta minister da nabil suke dada nunawa Hajiya Fatima Jin dadinta yanzu nabil bayashiga harkar shatuwa tin ranar da tamai nasiha akanta shine bekara kulata sunyi fadaba yadan rage kadan daga cikin halayanshi ko Yan aikin gidan suma sunsan nabil yacanja Akan da har mamaki suke itadai Hajiya Fatima har yanzu tana kai kukanta awajan Allah akan Allah yadada shirya Mata shi yakuma dedaita tsakaninsu da shatuwa Dan in nabil yafara San shatuwa minister ze hakura da akidar da yasawa ransa Akan shatuwa Amina ma na iya yinta Kan shatuwa Babu lefi tadan rage wani abin Hajiya Fatima Kiran yaranta na kasar waje tayi taimusu nasiha Akan nabil su jashi ajiki sosai Dan yacire zargin da yakeyi akansu amina ma yanzu tadage wajan Jan nabil ajiki tana nuna kulawarta akansa tahaka itama take samu take bashi shawarwari cikin dabara Kuma alhamdulillah Yana dauka hakan yasa Hajiya Fatima cikin farinciki du wannan bidirin minister be saniba musamman ma kwanannan da aiyuka sukai,mai yawa nabil yanzu Yana Jin dadin yanda Yan uwasa Mata da mahaifiyarsa suke nunamasa so da kulawa basa Kuma numa suna kinshi saboda halayanshi
yaune baffah yazo da me gyaran karaya Dan yaga ya hannun shatuwa ko ta warke Kuma shima yaga irin zaman shatuwa da nabil me gyara yakunce daurin da ke hannun shatuwa alhamdulillah gyara ya gyaru dayake me dorin kwararrene
baffah yakebe da Hajiya Fatima da Amina Akan yaji Yaya zaman nabil da shatuwa da Kuma halayansu ko sun gyaru su Hajiya Fatima sun Masa bayani Akan nasarorin da aka samu baffah yaji Dadi sosai se dai sum masa bayani har yanzu shatuwa Bata Dena tsokanar nabil ba Dan Haka yakara jamata kunne ta dena yakuma ji Dadi da akasamu yanzu tanajin mgnar Amina shi Kuma nabil najin mgnar Hajiya Fatima
Baffah bayan ya sallami me gyaran karaya shi be tafiba se da yajira dansa minister yadawo wajan yamma sosai yadawo se dadandare suka samu Zama tare yace to sani nadawo Akan bakata na acikin gidajanka kazabi Daya kabawa nabil yatare da matarsa Kuma gobe gobe nakeso subar gidannan tinda matarsa ta warke su koma saban gidansu Dan su samu fahimtar juna sosai Kuma du wani Kayan dakin shatuwa Kaine nake so kadau nauyi gaba,daya saboda Kaine yanzu ubanta Kuma befi karfinkaba Dan Haka bazan bar garinnan ba se Naga sun tare Naga gidan da suke ciki