Sashe 5
Dan Minister Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shatuwa tace au Wai tsoransa kuke Amma kun bani kunya wannanne zebaku tsoro Toni Bari naimaka dandaudu meshigar Mata rabi aljani rabi namiji nandaudu matamaza kowa yatabamu se munrama
nice shatuwa
Kafin takarasa nabil yadauketa da wani mahaukacin Mari Dan bakin cikin abinda Tai Masa yarasa wana kalar hukunci zemata hannu yasa yashake Mata wuya menai muku meyasa Mata kuke Bina kintaba ganina a Ina Kika sanni sekin fadamin meyasa Mata du inda naje se sunbini se Kuma sun batamin Raina kifadamin Kona sumar da ke meyasa Kika batamin ranar haihuwata kinsan dogwan burin da nadauka Akan wannan ranar kinsan daga Ina nadawo Dan wannan ranar inajin kwatar da aka zubamin nasan wlh Babu meyimin haka se mace Ni bana shiga harkarku Mata Amma ku se kun shiga tawa meyasa kifadamin
Shatuwa takasa mgn Dan azaba se Ido da take zarewa Dan azaba sakinta yayi yakama hannunta na dama yamurde se da hannun yaikara ya tambatar yakarya hannun shatuwa sannan yasaki hannunta
wani mahaukacin Kara shatuwa tasaki Dan azaba tace mugu maye ze kasheni Daman matamaza dandaudu nada karfi haka kasheni zakayi da kakemin wannan tambayar Ni Ina nasani ni kasan mekamin dabaka tsokaneniba da bazan biyoka naramaba ka karyamin hannu wlh Nima Sena karya naka ko Nan gabane ta karasa mgnar tana mai da numfashi Dan azaba
Kuma Dan taurin Kai irin na shatuwa bakinta yaki mutuwa rashin kuya take tamasa shikuma Yana dada tinzira zuciyarshi na dada baci kowa Ido yazuba musu anrasa me Basu hakuri saboda tsoran nabil da bakar zuciyarshi Dan in ransa yabaci abin bakyau baa iya rarrashinsa
Nabil yakalli yaransa yace mekuke jira da wayannan mahaukatan kudakarmin su harse sun jigata kekuma bakinki yaki mutuwa ko to Bari kiga mezansa aimiki yanzu waiyau Ni nabil nine nataba mace haka da hannuna Amma yarinyarnan kin cuceni kingama Dani natsaneki kece mace tafarko da nafara tabawa da hannuna Kuma insha allahu kece takarshe Sena barmiki tarihi yau kamar yanda Kika barmin ya kalli yaransa kubarsu Haka ai sunyi sanyi ku je ku kwasomin buhunhuna acan dakin kukawomin kuga me zanmusu
Ana kawo buhunhunan yace kubude kufara samin wannan marakunyar da na karya ku kullemin ita kusata abutdin mota ku rufeta ita kadai sauranma du ku zirasu abuhu kusasu abut dasu zamu tafi ni nasan inda zamu kaisu
Andaga shatuwa kenan zaasata abuhu kakansa malam usuman yashigo gurin yaga danyan aikin da jikansa yasa yaransa sunayi cikin tashin hankali yadaka musu tsawa
Yace ku kisankai zakuyi nashiga uku nabil ze jamin mgn zaman garinnan zefi karfina adalilinka rainawa zaku kashe da banzoba mekuke Shirin aikatawa Haka nabil abin naka yakai Haka tinda labari yazomin kashigo garin katara mutane awajannan hankalina yaki kwanciya nace Bari nazo nagani wace tsiyar kake aikatawa Dan nasan halinka Dole sekayi abin fada me wayannan yaran sukai maka har wajan susu ashirin yanzu da ban zoba duka kashesu zakuyi ko Yaya nidai nasan indai akasa mutun abuhu baze shaki iska sosaiba nabil kafadamin mezakai da yarannan ko kafara satar mutane bamu saniba
Nabil yace shikenan hanaruwa gudu kazo komai yakuma baci faffah me yakawoka Nan Wana munafikinne yaje yafada ma meyasa daddy ya sai gidan gona anan yanzu Dan Allah faffah me yakawoka wajannan kokazo kunyatani acikin abokaina wlh faffah Ina raga maka Dan Kai Kaka nane Babu yanda zanyi dakai kasan me sukai min yau kasan wace ranace awajena Kai basanin mahimmanci ranar kayiba bazaka ganeba ko na fadama nifa kasan dokata na tsani Mata banasan Mata meyasa zasu zo su yimin haka Ni Babu abinda zanyi dasu Kano Zan kaisu nayardasu acan Nan yafadawa faffah abinda su shatuwa sukai Masa
Faffah yace nabil meyasa baka da hakuri meyasa kake wulakanta mutane du wannan halayan naka Babu meshi akaf iyalina sekai a Ina kasamo wannan mugun halin kayi kuskuran kula yarinyarnan bakasan itama wacece itaba yanda kake fitinanne itama haka take fitinanniya agarinnan da datayi maka Haka da baka kulataba kazo kafada min ko ka kaiwa iyayanta Kara ko megari Amma yanzu kaga abinda zuciya ta ebeka kayi ka karya musu yarinya kawayanta kasa anmusu mugun duka yanzu da ban zoba Ina zaka dasu kukama masu bin nashi manyan banza se abinda yace muku kuyi kukeyi saboda Kuna karkashinsa ana biyanku kudi acikinku kusan dukanku kun girmeshi Amma anrasa mebashi shawara tagari Dan Kuna tsoransa kace bansan ko yau wace ranace awajankaba nikuwa nasan ko waje ranace yau awajanka ba bikin murnar haihuwarka kakeba yau to nazo tayaka murna nakuma karama biki Daya akan Wanda kakeyi yau Zan karama wani farinciki yanda nasan bazaka taba mantawa da ranarba yanzu da ka karyata me kake nufi kana nufin ka karya banza baka isaba nabil baka karya banzaba kasan karya yarinyarnan me kahadawa kanka ranar auranka ka hadawa kanka wlh yanda ka karyata Kaine mijinta baka karya banzaba yau ka karyataka yau zaka aureta Zan daura maka aure da ita kaga taro biyu kenan Ni nakarama biki Daya Kar Wanda yatafi anan du kubiyomu zuwa gidan megari Dan halartar daurin auran nabil azamanku na abokansa muna gaiyatarku daurin auran nabil sani DAN MINISTER kuzo mutafi
Faffah kanlan mazan da yazo dasu yayi yace Kai kaje ka kiramin umaru baban shatuwa da Kuma iya kakarta suzo gidan megari cikin gaggawa ana nemansu Kai Kuma kaje kataho min da me gyaran karaya zuwa gidan megari
Yan uwan alhaji sani ne wayannan mutanan majiya karfi faffah sasu yayi suka daukarmai nabil cak suka samaishi amota akasa shatuwa itama amota da zugar kawayanta suka ja zuwa gidan megari du abokan nabil da sukazo fatin nashi suka bi bayansu zuwa gidan megari Dan ganewa idansu wannan auran mamakin da zaa daurawa nabil shi
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA*馃コ馃拑
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹
馃憼
馃拕馃拝 *DAN MINISTER* 馃拝馃拕
馃馃
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
5-6
Megari nazaune akofar gida akarkashi wata katuwar bishiya shi da jamaarsa segani sukayi motoci nata jeruwa suna tsayawa akofar gidan shi kallan ikwan Allah suka tsaya yi can Kuma sukaga faffah da yafito awata motar gakuma nabil ga shatuwa du anfito dsu amotar anrukosu zuwa gaban megari ana Haka Sega umaru da iya Suma sun iso wajan
Salati umaru baban shatuwa yafara yace wlh nasani shatuwa ce iya kinganiko abin naki shatuwa yaci gaba har da tsokano gari guda Daman ana cewa muzo ana kiranmu akofar gidan megari nasan shatuwa tayi halin wlh badaniba yau iya sedai koke inzaki iya baruwana wlh
Megari yace iya Isa umaru kajira muji meke faruwa ko mu Nan bamusan meyafaruba ganinsu kawai mukayi
Baffah yace du ku kwantar da hankalinku bawani abin tashin hankali bane sosai alheri ne yakawomu dukanmu Nan yanzu megari Ina neman alfarma dakai da liman da mahaifin shatuwa umaru da Kuma wayannan dattawan garin namu da suke wajannan inaso mudan koma gefe Dan da bayanin da nazo dshi zan muku alheri ne insha Allahu Allah yasa ku goyi bayana Amma Banda iya tadan jiramu tukunna in mungama tantaunawa itama akirata afada Mata aji raayinta
Megari yace to alhamdulillah du kutashi muje wayanda yace yanaso suji mgnar
Haka du suka tashi zuwa wani daki dake soran megari du suka samu waje suka zauna
Baffah ne yafara mgn yai sallama yabude da addu'a yace wani abune yau yafaru tsakanin jikana da shatuwa agidan gonar Dana sani Nan yabasu labarin abinda yafaru tindaga farko har karshe Kuma Ni na hango wani Abu alheri ne inhar kungoyi bayana Dan shima jikan nawa irin shatuwa ne ko ma nace yafi shatuwa da mugun Hali Dan tawani wajan halinsu yazo Daya tawani wajan kuma sun banbanta ta halaye Dan Haka hadin da nakeso ayi zezo dedai kowa acikin susu biyun zasu gyara junansu insha Allahu Dan na hango alheri alamarin Ni malam usuman mahaifi ga alhaji sani Kaka ga nabil Ina neman alfarma agabanku malam umaru mahaifin shatuwa yabawa jikana auran yarshi shatuwa adau rashi yau anan kofar gidan megari saboda abinda yafaru tsakaninsu Dan sukara hankali gaba ga tawagar munan nazo da ita ta Yan daurin aure Ina bawa malam umaru hakuri Akan abinda jikana yaiwa yarshi shatuwa insha Allahu ba ze kumaba Kuma Ni malam usuman namaka alkawari agaban su megari nabil da mu damgin nabil zamu rike shatuwa tsakani da Allah har karshan rayuwarta
Megari yace to fa wannan mgn batamu bace takace umaru Dan Kaine mahaifin shatuwa mu shawara ce tamu aciki Kai muke jira umaru muji raayinka akai
Malam umaru yace to gaskiya Ni wannan hadin auran baze yuwoba ban yarda dashiba Dan kowa yasanni agarinnan bawani kudi gareni ba se rufin asiri Kai Kuma baffah kowa yasanka Kai da ahalinka masu kudine barinma danka sani yafi kowa kudi azuriarka Kuma kowa yasan jikanka nibil da irin halinshi in yashigo garinnan itama Kuma shatuwa kowa yasanta da ita da iya da irin halinsu gankiya Ina gudun abinda zeje yadawo kunfi karfinmu ta ko Ina faffah shima Kuma nabil yafi karfin shatuwa ta ko Ina Dan da ba akasar Nan yai karatuba akasar waje yai karatu shatuwa fa da ko makarantar Allo batayiba bare ta boko wannan hadin baze yuwuba da matsala babba in akayishi kagafa faffah tashin farko haduwarsu me yafaru bare Kuma aka hadasu gida daya suyi zaman aure tare Kuma basan junansu sukeba Kuma nawa shatuwa take Bata wani girmaba Ina da dogwan buri akan shatuwa in Allah yabani iko Ina da burin shatuwa tayi karatu me zurfi sosai Kuma inaso in gyara ta ta Dena wannan halin nata Kuma yanzu ya zaayi da iya da ko tinanin rabuwa da shatuwa batayi ba Dan da kauna me karfi tsakaninta da shatuwa bazama ta taba Yarda da maganar aurannanba Dan bazata yarda arabata da shatuwa ba se dai kukira iya kuji nata ko zata yarda
Baffah yace karka damu umaru mudai yardarka kawai mukeso da sa albarkarka amatsayinka na uba awajan shatuwa iya kuma Ni da megari munsan yanda zamuyi mu rarrasheta ta yarda da auran Kai dai in tashigo kayi shuru karkasa Baki amaganar
Yace to shikenan Bari naje na kirata tashigo taji meyake faruwa
nice shatuwa
Kafin takarasa nabil yadauketa da wani mahaukacin Mari Dan bakin cikin abinda Tai Masa yarasa wana kalar hukunci zemata hannu yasa yashake Mata wuya menai muku meyasa Mata kuke Bina kintaba ganina a Ina Kika sanni sekin fadamin meyasa Mata du inda naje se sunbini se Kuma sun batamin Raina kifadamin Kona sumar da ke meyasa Kika batamin ranar haihuwata kinsan dogwan burin da nadauka Akan wannan ranar kinsan daga Ina nadawo Dan wannan ranar inajin kwatar da aka zubamin nasan wlh Babu meyimin haka se mace Ni bana shiga harkarku Mata Amma ku se kun shiga tawa meyasa kifadamin
Shatuwa takasa mgn Dan azaba se Ido da take zarewa Dan azaba sakinta yayi yakama hannunta na dama yamurde se da hannun yaikara ya tambatar yakarya hannun shatuwa sannan yasaki hannunta
wani mahaukacin Kara shatuwa tasaki Dan azaba tace mugu maye ze kasheni Daman matamaza dandaudu nada karfi haka kasheni zakayi da kakemin wannan tambayar Ni Ina nasani ni kasan mekamin dabaka tsokaneniba da bazan biyoka naramaba ka karyamin hannu wlh Nima Sena karya naka ko Nan gabane ta karasa mgnar tana mai da numfashi Dan azaba
Kuma Dan taurin Kai irin na shatuwa bakinta yaki mutuwa rashin kuya take tamasa shikuma Yana dada tinzira zuciyarshi na dada baci kowa Ido yazuba musu anrasa me Basu hakuri saboda tsoran nabil da bakar zuciyarshi Dan in ransa yabaci abin bakyau baa iya rarrashinsa
Nabil yakalli yaransa yace mekuke jira da wayannan mahaukatan kudakarmin su harse sun jigata kekuma bakinki yaki mutuwa ko to Bari kiga mezansa aimiki yanzu waiyau Ni nabil nine nataba mace haka da hannuna Amma yarinyarnan kin cuceni kingama Dani natsaneki kece mace tafarko da nafara tabawa da hannuna Kuma insha allahu kece takarshe Sena barmiki tarihi yau kamar yanda Kika barmin ya kalli yaransa kubarsu Haka ai sunyi sanyi ku je ku kwasomin buhunhuna acan dakin kukawomin kuga me zanmusu
Ana kawo buhunhunan yace kubude kufara samin wannan marakunyar da na karya ku kullemin ita kusata abutdin mota ku rufeta ita kadai sauranma du ku zirasu abuhu kusasu abut dasu zamu tafi ni nasan inda zamu kaisu
Andaga shatuwa kenan zaasata abuhu kakansa malam usuman yashigo gurin yaga danyan aikin da jikansa yasa yaransa sunayi cikin tashin hankali yadaka musu tsawa
Yace ku kisankai zakuyi nashiga uku nabil ze jamin mgn zaman garinnan zefi karfina adalilinka rainawa zaku kashe da banzoba mekuke Shirin aikatawa Haka nabil abin naka yakai Haka tinda labari yazomin kashigo garin katara mutane awajannan hankalina yaki kwanciya nace Bari nazo nagani wace tsiyar kake aikatawa Dan nasan halinka Dole sekayi abin fada me wayannan yaran sukai maka har wajan susu ashirin yanzu da ban zoba duka kashesu zakuyi ko Yaya nidai nasan indai akasa mutun abuhu baze shaki iska sosaiba nabil kafadamin mezakai da yarannan ko kafara satar mutane bamu saniba
Nabil yace shikenan hanaruwa gudu kazo komai yakuma baci faffah me yakawoka Nan Wana munafikinne yaje yafada ma meyasa daddy ya sai gidan gona anan yanzu Dan Allah faffah me yakawoka wajannan kokazo kunyatani acikin abokaina wlh faffah Ina raga maka Dan Kai Kaka nane Babu yanda zanyi dakai kasan me sukai min yau kasan wace ranace awajena Kai basanin mahimmanci ranar kayiba bazaka ganeba ko na fadama nifa kasan dokata na tsani Mata banasan Mata meyasa zasu zo su yimin haka Ni Babu abinda zanyi dasu Kano Zan kaisu nayardasu acan Nan yafadawa faffah abinda su shatuwa sukai Masa
Faffah yace nabil meyasa baka da hakuri meyasa kake wulakanta mutane du wannan halayan naka Babu meshi akaf iyalina sekai a Ina kasamo wannan mugun halin kayi kuskuran kula yarinyarnan bakasan itama wacece itaba yanda kake fitinanne itama haka take fitinanniya agarinnan da datayi maka Haka da baka kulataba kazo kafada min ko ka kaiwa iyayanta Kara ko megari Amma yanzu kaga abinda zuciya ta ebeka kayi ka karya musu yarinya kawayanta kasa anmusu mugun duka yanzu da ban zoba Ina zaka dasu kukama masu bin nashi manyan banza se abinda yace muku kuyi kukeyi saboda Kuna karkashinsa ana biyanku kudi acikinku kusan dukanku kun girmeshi Amma anrasa mebashi shawara tagari Dan Kuna tsoransa kace bansan ko yau wace ranace awajankaba nikuwa nasan ko waje ranace yau awajanka ba bikin murnar haihuwarka kakeba yau to nazo tayaka murna nakuma karama biki Daya akan Wanda kakeyi yau Zan karama wani farinciki yanda nasan bazaka taba mantawa da ranarba yanzu da ka karyata me kake nufi kana nufin ka karya banza baka isaba nabil baka karya banzaba kasan karya yarinyarnan me kahadawa kanka ranar auranka ka hadawa kanka wlh yanda ka karyata Kaine mijinta baka karya banzaba yau ka karyataka yau zaka aureta Zan daura maka aure da ita kaga taro biyu kenan Ni nakarama biki Daya Kar Wanda yatafi anan du kubiyomu zuwa gidan megari Dan halartar daurin auran nabil azamanku na abokansa muna gaiyatarku daurin auran nabil sani DAN MINISTER kuzo mutafi
Faffah kanlan mazan da yazo dasu yayi yace Kai kaje ka kiramin umaru baban shatuwa da Kuma iya kakarta suzo gidan megari cikin gaggawa ana nemansu Kai Kuma kaje kataho min da me gyaran karaya zuwa gidan megari
Yan uwan alhaji sani ne wayannan mutanan majiya karfi faffah sasu yayi suka daukarmai nabil cak suka samaishi amota akasa shatuwa itama amota da zugar kawayanta suka ja zuwa gidan megari du abokan nabil da sukazo fatin nashi suka bi bayansu zuwa gidan megari Dan ganewa idansu wannan auran mamakin da zaa daurawa nabil shi
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama*鉂ゐ煈�
*'YAR KWALLIYA*馃コ馃拑
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹
馃憼
馃拕馃拝 *DAN MINISTER* 馃拝馃拕
馃馃
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama*
5-6
Megari nazaune akofar gida akarkashi wata katuwar bishiya shi da jamaarsa segani sukayi motoci nata jeruwa suna tsayawa akofar gidan shi kallan ikwan Allah suka tsaya yi can Kuma sukaga faffah da yafito awata motar gakuma nabil ga shatuwa du anfito dsu amotar anrukosu zuwa gaban megari ana Haka Sega umaru da iya Suma sun iso wajan
Salati umaru baban shatuwa yafara yace wlh nasani shatuwa ce iya kinganiko abin naki shatuwa yaci gaba har da tsokano gari guda Daman ana cewa muzo ana kiranmu akofar gidan megari nasan shatuwa tayi halin wlh badaniba yau iya sedai koke inzaki iya baruwana wlh
Megari yace iya Isa umaru kajira muji meke faruwa ko mu Nan bamusan meyafaruba ganinsu kawai mukayi
Baffah yace du ku kwantar da hankalinku bawani abin tashin hankali bane sosai alheri ne yakawomu dukanmu Nan yanzu megari Ina neman alfarma dakai da liman da mahaifin shatuwa umaru da Kuma wayannan dattawan garin namu da suke wajannan inaso mudan koma gefe Dan da bayanin da nazo dshi zan muku alheri ne insha Allahu Allah yasa ku goyi bayana Amma Banda iya tadan jiramu tukunna in mungama tantaunawa itama akirata afada Mata aji raayinta
Megari yace to alhamdulillah du kutashi muje wayanda yace yanaso suji mgnar
Haka du suka tashi zuwa wani daki dake soran megari du suka samu waje suka zauna
Baffah ne yafara mgn yai sallama yabude da addu'a yace wani abune yau yafaru tsakanin jikana da shatuwa agidan gonar Dana sani Nan yabasu labarin abinda yafaru tindaga farko har karshe Kuma Ni na hango wani Abu alheri ne inhar kungoyi bayana Dan shima jikan nawa irin shatuwa ne ko ma nace yafi shatuwa da mugun Hali Dan tawani wajan halinsu yazo Daya tawani wajan kuma sun banbanta ta halaye Dan Haka hadin da nakeso ayi zezo dedai kowa acikin susu biyun zasu gyara junansu insha Allahu Dan na hango alheri alamarin Ni malam usuman mahaifi ga alhaji sani Kaka ga nabil Ina neman alfarma agabanku malam umaru mahaifin shatuwa yabawa jikana auran yarshi shatuwa adau rashi yau anan kofar gidan megari saboda abinda yafaru tsakaninsu Dan sukara hankali gaba ga tawagar munan nazo da ita ta Yan daurin aure Ina bawa malam umaru hakuri Akan abinda jikana yaiwa yarshi shatuwa insha Allahu ba ze kumaba Kuma Ni malam usuman namaka alkawari agaban su megari nabil da mu damgin nabil zamu rike shatuwa tsakani da Allah har karshan rayuwarta
Megari yace to fa wannan mgn batamu bace takace umaru Dan Kaine mahaifin shatuwa mu shawara ce tamu aciki Kai muke jira umaru muji raayinka akai
Malam umaru yace to gaskiya Ni wannan hadin auran baze yuwoba ban yarda dashiba Dan kowa yasanni agarinnan bawani kudi gareni ba se rufin asiri Kai Kuma baffah kowa yasanka Kai da ahalinka masu kudine barinma danka sani yafi kowa kudi azuriarka Kuma kowa yasan jikanka nibil da irin halinshi in yashigo garinnan itama Kuma shatuwa kowa yasanta da ita da iya da irin halinsu gankiya Ina gudun abinda zeje yadawo kunfi karfinmu ta ko Ina faffah shima Kuma nabil yafi karfin shatuwa ta ko Ina Dan da ba akasar Nan yai karatuba akasar waje yai karatu shatuwa fa da ko makarantar Allo batayiba bare ta boko wannan hadin baze yuwuba da matsala babba in akayishi kagafa faffah tashin farko haduwarsu me yafaru bare Kuma aka hadasu gida daya suyi zaman aure tare Kuma basan junansu sukeba Kuma nawa shatuwa take Bata wani girmaba Ina da dogwan buri akan shatuwa in Allah yabani iko Ina da burin shatuwa tayi karatu me zurfi sosai Kuma inaso in gyara ta ta Dena wannan halin nata Kuma yanzu ya zaayi da iya da ko tinanin rabuwa da shatuwa batayi ba Dan da kauna me karfi tsakaninta da shatuwa bazama ta taba Yarda da maganar aurannanba Dan bazata yarda arabata da shatuwa ba se dai kukira iya kuji nata ko zata yarda
Baffah yace karka damu umaru mudai yardarka kawai mukeso da sa albarkarka amatsayinka na uba awajan shatuwa iya kuma Ni da megari munsan yanda zamuyi mu rarrasheta ta yarda da auran Kai dai in tashigo kayi shuru karkasa Baki amaganar
Yace to shikenan Bari naje na kirata tashigo taji meyake faruwa