Sashe 9
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Daya bayan daya ta kawo mai drink, da snacks ta sa mai agaba. Data gama jera mai komai, ta zauna akan kujeran da ke opposite da Abdallah, ta sa Irfan akan kafan ta.
"Toh me kake son fada mun"? Ta tambaye shi tana daga mai gira.
Sanda ya numfasa, sannan ya ce "Daman akan Kawu zanyi. Gaskiya abunda yake ma Abba mu ba kyau kwata kwata, ya bi ya raina mana iyaye". Abdallah ya fada ran sa a bace.
"Hmm bari kawai brother, abun na kona mun rai sosai wallahi". Ta fada, ta dafa goshin, tana jijjiga kai.
"Wallahi fa, yana bata mun rai. Kin san abun da ya ma Abba mu ne jiya"?
"Sai ka fada. Amma kuma kardai wani rashin mutuncin ya masa, kasan meeting ya kusa, yana neman abun da zai yi disgracing din iyayen mu ne". Adda Fadila ta fada.
"Ai kuwa, saboda su samu abun fada ba. Yace ma Abba wai yaushe zanyi aure, Abba yace lokaci ne baiyi ba, ya hau Abba da fada, wai baga yara a family ba, mai ya sa bazan zaba daya daga cikin su ba. Kuma to be frank, keh ma kin san basu game ni ba ko kadan. Abba yace bai sani ba, sai yace wai Abba bai bamu tarbiya ba, dukan mu da salon mu muke zuwa,maganganu dai na rainin hankali. Wallahi Fadi, sai kin ga yanda Abba yake magana, zaki san ransa ya baci sosai ba ka dan ba. Daya fada mana ma, keh ma dai kin san Umma, ta fara magana, nan suka ce mun wai I shouldn't be in a hurry, Allah zai bani in lokaci na yayi, kuma ba dole sai bafulatana ba, ko bahaushiya ce, zan aure ta, kuma ko kawu ya ce shi bazai yarda a mai taro agida ba, toh a zo gidan mu ayi". Yanda Abdallah ya ke magana, kasan ransa ya baci sosai.
Ita kuma Adda Fadila mai saurin kuka, har idanuwan ta sun kada. Sai ta kira Afra, ta bata Irfan, su ta fi daki tare, kafun ta yi magana. "Wai ni ya zamu yi ne mu karban ma iyayen mu yancin su a cikin family, ae mun yarda Abban mu is not flowing in dollars, amma bai taba zuwa gidan ko wannan su roko ba, amma sun bi sun raina shi saboda wannan azalimin da yake babban gidan Yero Family. Shifa in bai ga kana flowing in naira's ba, toh fa kai ba kowa bane, kuma rainin hankali kala kala zai dinga ma. Wallahi ko ni am in support, Allah ya baka bahaushiya, alokacin zai san bawai Abban mu bai san abun da yake yi bane, kawai barin sa yake. Amma kasan abun mamaki brother, suna mugun son hamma Sudais, adda Bilkisu da adda Wasila. Kasan shi hamma, duk da cewa baya biye mai, amma ya auri yar family. Ita kuma adda Bilkisu, saboda abubuwan da take basu, inta dawo daga dubai, in suka zo hutu. Ita kuma Adda Wasila, saboda mijin ta akwai kudi, kuma tana masu kyauta, sannan sun maida ta money making machine, suna washe mata baki anyhow, suna wani bata girman karya, ita kuma abubuwan na ruda ta". Ta fada, kaman zatayi hawaye.
"Toh ai shi ne, wallahi adda Wasila na bani mamaki sosai. In fada maki, yanzu dai daga gidan ta nake". Abdallah ya fada.
Nan ya kwashe mata komai, ya fada mata.
Adda Fadila bata san lokacin data fara kuka ba, ta ce "wani wata irin zuciya gare ta, adinga raina maki iyaye, amma ki ce su din kike so".
"Ki daina kuka adda'am, komai mai wucewa ne, kuma In Sha Allahu, sai na karban ma iyayen mu yancin su. Kar ki damu kin ji masoyiyar auta, mai ji da shi, amarya a gidan Sadiq, Mummy Rukayya da Irfan, yar gaban goshin Goggo Khadija". Abdallah ya fada yana murmushi.
Sai ta goge hawayen, kalaman, su kwantar mata da hankali. Duk da cewa shi ke bin ta, basu wani fadan nan na masu bin juna, instead, suna nuna ma juna soyayya ne sosai, basu taba son ganin bacin ran wani daga cikin su. Har yan'biyu ake kiran su, saoda shekara daya Fadila ta girme shi dashi, ga kaman da suke, kaman identical twins.
"Kin san me adda Fadi"?
"Sai ka fada autan mu".
"Auran Farouq fa saura sati biyu".
"Sati biyu?
Ba bayan yarinyar ta gama first semester dinnan za'a yi ba"? Ta tambaya surprisely.
"Ae, amma wai sunce ayi in two weeks time, kuma kaman za'a mata transfer ne ta dawo nan".
"Hmmm, toh Allah ya kai mu, kace kana da zuwa journey kenan, ga shi kai ne babban abokin ango, sai kai ma ka bude ido ka neman mana wata a kano, amma fa banda yar bleaching, duk da nasan kowani gari akwai masu yi, amma na kanawa is just too extraordinary".
"In Sha Allahu, kar ki damu". Abdallah ya fada.
Suka fara wani sabon hira kuma, bayan sallan Asr, ya bar gidan, ya koma gida. Nan ya sami Abba da Umma, suna hira, yayi complain din gajiya, Umma ta yi mitan ta, Abba kuma yayi supporting din sa. Yayi route din sa, sannan lokacin barci yayi, yayi barci.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
"Madam ki tashi, an mana fixing din lectures fa". Nafisa ta fada tana tada Olamide.
"Keh! Wani irin lectures kuma, ba ana registration ba har yanzu"?
"Ae anayi, amma ai this is not the first week, third week fa kenan ". Nafisa ta amsa.
"Toh sai me, ni ki kyale ni, barci nake ji". Olamide ta fada.
"Okay in kyale ki ba, salon in kika tashi ki mun masifa ba, ai baki isa ba, you must wake up". Nan Nafisa ta ita jijjiga ta, tana "wake up sleepy head, wake up sleepy".
"Ohhhhh, keh fa habibty, disturbance din ki na iya sa sabon ciki zubewa haba". Olamide ta fada.
"Oho, ko tsofon ciki ne, ni dai ki tashi, by 11 mu ke da lectures din zuwa 1". Nafisa ta fada, still tana jijjiga ta.
"Mo daran(na shiga uku)! Dan Allah ki kyale ni. Me ta ma yanzu?
Indai 9:30 bai yi ba, toh ki bari inyi barci har 9:30, I promise kina tada ni zan tashi". Olamide ta fada.
"Yanzu dai it's 8:15. Kinyi promising, kar kiyi breaking din shi, ina tashin ki, ki tashi". Nafisa ta fada seriously.
"Ba wanka na da shiryawa ne kike tsoro ba, ai na chanza yanzu, bana bata lokaci kuma". Olamide ta fada.
"Allah yasa. Bari in bar ki kiyi barci ko habibtyn Fisa"?
"Yauwa habibtyn Fai'za". Olamide ta fada.
9:30 dot Nafisa ta tada Olamide. "Ki tashi, it' 9:30 now".
Da'a zata yi masifa, sai ta tuna ita tayi alkawarin zata tashi alokacin. Olamide ta tashi, ta shiga toilet, tayi wanka, sannan ta dawo ta shafa mai, ta sa wani red colour satin, mai belt. Data sa kayan, ta daura belt.
"MashaAllah, babibty, yau kam na yarda kin chanza. Within 30mins har kin shirya, keda almost 1 hour kina shiri. And yes, nima irin wannan zan sa". Nafisa ta fada tana tura baki.
"Kina wani tura baki, ba ni ya kamata ayi ma shagwaba ba. Ki sa mana, wani kaya zaki sa da'a. Kema kin san indai we both have the dress, we wear them on the same day". Olamide ta fara ana demonstrating da hannun ta.
"Yauwa kin ga wanka kawai nayi, na kara sa night wear, bari in sa nima". Nafisa ta fada.
Sharp sharp, sun gama shiri, suka shafa powder, da lip gloss a lebe, sannan suka dauki Black hijabs, suka saka, suka sa black flat shoes, sai suka dauki red side bags, suka yi slinging din shi a shoulders din su. Suna gama shiri, suka fito, nan suka hadu da su Hafsat da Halima, su ma zasu shiga school, suka tafi tare.
"Toh me kake son fada mun"? Ta tambaye shi tana daga mai gira.
Sanda ya numfasa, sannan ya ce "Daman akan Kawu zanyi. Gaskiya abunda yake ma Abba mu ba kyau kwata kwata, ya bi ya raina mana iyaye". Abdallah ya fada ran sa a bace.
"Hmm bari kawai brother, abun na kona mun rai sosai wallahi". Ta fada, ta dafa goshin, tana jijjiga kai.
"Wallahi fa, yana bata mun rai. Kin san abun da ya ma Abba mu ne jiya"?
"Sai ka fada. Amma kuma kardai wani rashin mutuncin ya masa, kasan meeting ya kusa, yana neman abun da zai yi disgracing din iyayen mu ne". Adda Fadila ta fada.
"Ai kuwa, saboda su samu abun fada ba. Yace ma Abba wai yaushe zanyi aure, Abba yace lokaci ne baiyi ba, ya hau Abba da fada, wai baga yara a family ba, mai ya sa bazan zaba daya daga cikin su ba. Kuma to be frank, keh ma kin san basu game ni ba ko kadan. Abba yace bai sani ba, sai yace wai Abba bai bamu tarbiya ba, dukan mu da salon mu muke zuwa,maganganu dai na rainin hankali. Wallahi Fadi, sai kin ga yanda Abba yake magana, zaki san ransa ya baci sosai ba ka dan ba. Daya fada mana ma, keh ma dai kin san Umma, ta fara magana, nan suka ce mun wai I shouldn't be in a hurry, Allah zai bani in lokaci na yayi, kuma ba dole sai bafulatana ba, ko bahaushiya ce, zan aure ta, kuma ko kawu ya ce shi bazai yarda a mai taro agida ba, toh a zo gidan mu ayi". Yanda Abdallah ya ke magana, kasan ransa ya baci sosai.
Ita kuma Adda Fadila mai saurin kuka, har idanuwan ta sun kada. Sai ta kira Afra, ta bata Irfan, su ta fi daki tare, kafun ta yi magana. "Wai ni ya zamu yi ne mu karban ma iyayen mu yancin su a cikin family, ae mun yarda Abban mu is not flowing in dollars, amma bai taba zuwa gidan ko wannan su roko ba, amma sun bi sun raina shi saboda wannan azalimin da yake babban gidan Yero Family. Shifa in bai ga kana flowing in naira's ba, toh fa kai ba kowa bane, kuma rainin hankali kala kala zai dinga ma. Wallahi ko ni am in support, Allah ya baka bahaushiya, alokacin zai san bawai Abban mu bai san abun da yake yi bane, kawai barin sa yake. Amma kasan abun mamaki brother, suna mugun son hamma Sudais, adda Bilkisu da adda Wasila. Kasan shi hamma, duk da cewa baya biye mai, amma ya auri yar family. Ita kuma adda Bilkisu, saboda abubuwan da take basu, inta dawo daga dubai, in suka zo hutu. Ita kuma Adda Wasila, saboda mijin ta akwai kudi, kuma tana masu kyauta, sannan sun maida ta money making machine, suna washe mata baki anyhow, suna wani bata girman karya, ita kuma abubuwan na ruda ta". Ta fada, kaman zatayi hawaye.
"Toh ai shi ne, wallahi adda Wasila na bani mamaki sosai. In fada maki, yanzu dai daga gidan ta nake". Abdallah ya fada.
Nan ya kwashe mata komai, ya fada mata.
Adda Fadila bata san lokacin data fara kuka ba, ta ce "wani wata irin zuciya gare ta, adinga raina maki iyaye, amma ki ce su din kike so".
"Ki daina kuka adda'am, komai mai wucewa ne, kuma In Sha Allahu, sai na karban ma iyayen mu yancin su. Kar ki damu kin ji masoyiyar auta, mai ji da shi, amarya a gidan Sadiq, Mummy Rukayya da Irfan, yar gaban goshin Goggo Khadija". Abdallah ya fada yana murmushi.
Sai ta goge hawayen, kalaman, su kwantar mata da hankali. Duk da cewa shi ke bin ta, basu wani fadan nan na masu bin juna, instead, suna nuna ma juna soyayya ne sosai, basu taba son ganin bacin ran wani daga cikin su. Har yan'biyu ake kiran su, saoda shekara daya Fadila ta girme shi dashi, ga kaman da suke, kaman identical twins.
"Kin san me adda Fadi"?
"Sai ka fada autan mu".
"Auran Farouq fa saura sati biyu".
"Sati biyu?
Ba bayan yarinyar ta gama first semester dinnan za'a yi ba"? Ta tambaya surprisely.
"Ae, amma wai sunce ayi in two weeks time, kuma kaman za'a mata transfer ne ta dawo nan".
"Hmmm, toh Allah ya kai mu, kace kana da zuwa journey kenan, ga shi kai ne babban abokin ango, sai kai ma ka bude ido ka neman mana wata a kano, amma fa banda yar bleaching, duk da nasan kowani gari akwai masu yi, amma na kanawa is just too extraordinary".
"In Sha Allahu, kar ki damu". Abdallah ya fada.
Suka fara wani sabon hira kuma, bayan sallan Asr, ya bar gidan, ya koma gida. Nan ya sami Abba da Umma, suna hira, yayi complain din gajiya, Umma ta yi mitan ta, Abba kuma yayi supporting din sa. Yayi route din sa, sannan lokacin barci yayi, yayi barci.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
"Madam ki tashi, an mana fixing din lectures fa". Nafisa ta fada tana tada Olamide.
"Keh! Wani irin lectures kuma, ba ana registration ba har yanzu"?
"Ae anayi, amma ai this is not the first week, third week fa kenan ". Nafisa ta amsa.
"Toh sai me, ni ki kyale ni, barci nake ji". Olamide ta fada.
"Okay in kyale ki ba, salon in kika tashi ki mun masifa ba, ai baki isa ba, you must wake up". Nan Nafisa ta ita jijjiga ta, tana "wake up sleepy head, wake up sleepy".
"Ohhhhh, keh fa habibty, disturbance din ki na iya sa sabon ciki zubewa haba". Olamide ta fada.
"Oho, ko tsofon ciki ne, ni dai ki tashi, by 11 mu ke da lectures din zuwa 1". Nafisa ta fada, still tana jijjiga ta.
"Mo daran(na shiga uku)! Dan Allah ki kyale ni. Me ta ma yanzu?
Indai 9:30 bai yi ba, toh ki bari inyi barci har 9:30, I promise kina tada ni zan tashi". Olamide ta fada.
"Yanzu dai it's 8:15. Kinyi promising, kar kiyi breaking din shi, ina tashin ki, ki tashi". Nafisa ta fada seriously.
"Ba wanka na da shiryawa ne kike tsoro ba, ai na chanza yanzu, bana bata lokaci kuma". Olamide ta fada.
"Allah yasa. Bari in bar ki kiyi barci ko habibtyn Fisa"?
"Yauwa habibtyn Fai'za". Olamide ta fada.
9:30 dot Nafisa ta tada Olamide. "Ki tashi, it' 9:30 now".
Da'a zata yi masifa, sai ta tuna ita tayi alkawarin zata tashi alokacin. Olamide ta tashi, ta shiga toilet, tayi wanka, sannan ta dawo ta shafa mai, ta sa wani red colour satin, mai belt. Data sa kayan, ta daura belt.
"MashaAllah, babibty, yau kam na yarda kin chanza. Within 30mins har kin shirya, keda almost 1 hour kina shiri. And yes, nima irin wannan zan sa". Nafisa ta fada tana tura baki.
"Kina wani tura baki, ba ni ya kamata ayi ma shagwaba ba. Ki sa mana, wani kaya zaki sa da'a. Kema kin san indai we both have the dress, we wear them on the same day". Olamide ta fara ana demonstrating da hannun ta.
"Yauwa kin ga wanka kawai nayi, na kara sa night wear, bari in sa nima". Nafisa ta fada.
Sharp sharp, sun gama shiri, suka shafa powder, da lip gloss a lebe, sannan suka dauki Black hijabs, suka saka, suka sa black flat shoes, sai suka dauki red side bags, suka yi slinging din shi a shoulders din su. Suna gama shiri, suka fito, nan suka hadu da su Hafsat da Halima, su ma zasu shiga school, suka tafi tare.