Sashe 23
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Da suka shiga, Afra ta ita rarraba ido tana kallon su, Adda fadi tace da ita "baki iya gaisuwa bane?"
Sai tace "ina ini".
"Ina gajiya, ya kike?" Nafisa da Olamide suka fada tare.
"Lafiya kalau alhamdulilah". Ta amsa.
Aunty Fadi tace ku zauna mana". Ta fada tana murmushi.
Da Abdallah ya shigo, Afra taje wajan sa da gudu, tayi hugging din shi, tana fadan "oyoyo uncle'am".
Shi kuma chewing gum din mummy, ya je ya boye a ta kafan Adda Fadi.
Abdallah ya daga Afra sama, tana ta dariya, sannan shima ya nemi wuri ya zauna. Ya ce "ni kam meye ruwa na da kai, kaje can ka karata da Mummyn ka".
Adda Fadi tace "oho dai, my son ya fi ka kyau, ko Irfi?" Shi kuma ya kada kai.
Adda Fadi ta tashi, ta je kitchen, ta kawo masu chilled drinks da ruwa, da snacks, tasa masu a gaba.
Sai tace "banda pulako fa, ku fara taba wannan".
Nafisa tace "toh".
Abdallah yace da Afra, "kinga amaryar uncle and future mummyn ki In Sha Allah."
"Wacce acikin su uncle?"
"Kiyi guessing, zan baki dairy milk".
"Allah zaka bani dairy milk?" Ta tambaye shi excitedly.
"Uncle ya taba saba alkawar?"
"A'a. Bari in nuna maka ita toh."
All this while, Olamide nata satan kallon su, tana son irin wannan relationship din su, bisa duka alamu, Ife(love) nada son yara, so he will make a good father In Sha Allah.
Tana cikin tunani, taji hannun Afra cikin nata, tace "ita ce wannan ko uncle?"
"Very good, saboda wannan task din da kika yi passing, zan siya maki packet din dairy milk."
"Woo" ta fada exictedly.
Sai ta kalli Olamide da Nafisa, tace "kuna da kyau sosai kaman uncle dina".
Kunya ya kama Olamide, Nafisa ko tace "ki dai fadi gaskiya, kice tana da kyau kaman Uncle din ki " ta fada tana pointing din Olamide.
"A'a tana kama dani dai, ai nafi Uncle kyau, ko Uncle?" Ta fada tana kallon Abdallah.
Duk suka fashe da dariya. Shiko Irfan, ya bi ya makale da mummyn sa.
"Ku ci fa." Adda Fadi ta fada tana pointing din abun da tasa masu agaba.
"Ai In law din ki akwai kunya." Abdallah ya fada.
"A'a, kima cire kunyan nan, dan ba inda zaki in baki ci ba."
"Zan ci." Ta fada a kunyance.
Da kyar ta bude ruwan, ta sa a cup ta fara sha, Nafisa sai kallon ikon God take, ashe habibty nada irin kunya nan.
"Ya kuke ya school?" Adda Fadi ta tambaya.
"Alhamdulilah." Suka amsa tare.
"Wallahi da ba dan bro yace mun ke bayarbiya ce ba ko, wallahi da fulani zan kira ki".
Sai Olamide tayi murmushi, tace "haka ake cewa".
"Gaskiya kam, dole afada. Amma ke kam fullo ce ko?" Ta tambayi Nafisa.
"Ae daga Bauchi."
"Ashe ma bamu da nisa. Gaskiya in law, kin shiga mun rai sosai, am sure su Abba ma will be excited ta accept you In Sha Allah. Bari in kira maku Abban su Afra ku gaisa ko?"
"Toh" suka amsa.
Da Adda Fadi ta bar wajan, sai Abdallah yace "qalbin Abdallah, dan Allah ki sake kin ji?"
"I will". Ta fada tana murmushi.
"You should please. Adda Fadila bata da matsala wallahi, kuma in kika sake, zaki ji dadin ta. Inma so kike in bar ku tare ne anjima inzo in dauke ku, am okay with that, I just want you to be comfortable."
"No, ba sai ka bar gidan ba, In Sha Allahu zan yi kokarin sakewa. Kuma tunda ina tare da habibty, sakewa kam ya zama dole."
"That's good. Habibty ki sa ta sake sosai please."
"Baka da case ai." Ta fada tana murmushi.
Sai Afra ta zo kusa da Olamide, tace " kece wife din Uncle, wai kunyi dinner ne?"
Maganan ta ya basu dariya, Nafisa ta ce "Afi bama aure ba, dinner suka yi."
"Ae, ai dinner shi ne aure, ko Uncle?" Ta fada tana kallon Abdallah.
"Ni kam ban san wannan ba Afin uncle, amma maybe qalbin uncle ta sani." Ya fada yana kallon Olamide.
"Sunan ta kenan qalbi?"
"Ae sunan ta kenan qalbin Abdallah, amma zaki iya kiran ta qalbi." Ya fada still idon shi na kan Mide.
Sai taje kusa da Olamide kuma, tace "qalbi ai dinner shi ne aure ko?"
Olamide ta kalli Nafisa, ta kalli Afra, ta kara kallon Nafisa, ta kara kallon Afra.
"Ki fada mata mana, tana jiran amsan ki qalbi." Nafisa ta fada.
Olamide taji kunya sosai. Data ga still Afra na kallon ta in a way that says I need an answer.
"Amm Afra baby, dinner ba shi ne aure ba, dinner is just a party which takes place during wedding functions. Shi kuma aure, is the coming together of two different people, to become one."
"Okay toh. Amma kuma zaku yi dinner?"
"A'a" suka hada baki.
Sai kuma suka kalli juna suka yi dariya.
"Toh aure kawai zaku yi kenan?"
"In Sha Allahu." Abdallah ya amsa.
Sai ta kara komawa wajan Nafisa, tace "kema sunan ki qalbi ne?
Kema zaki auri uncle ne?"
"A'a ni kam sunana Nafisa, kuma wani uncle din zan aura In Sha Allahu ba wannan ba. Ai wanan na habibty ne ita kadai." Nafisa ta fada tana taba kumatun ta.
"Wacece habibty kuma?" Tayi tambaya confusely.
"Aww sorry, amma qalbi habibty ta ce, kuma qalbin uncle din ki."
"Toh naji."
Suna cikin hira, Afra na masu questions, su kuma suna amsawa, Adda Fadi da mijin ta suka yi sallama.
"Ina ini" Olamide da Nafisa suka fada tare.
Sanda ya zauna, yace "an yi ni lafiya"
"Lafiya kalau. Mun same ku lafiya?" Su biyu suka fada.
"Lafiya kalau alhamdulilah. Kun zo lafiya, ya gajiyan biki?"
"Lafiya kalau alhamdulilah." Suka amsa.
"Toh MashaAllah. Ina amaryar mu acikin ku, ko bata zo ba ne?" Mijin Adda Fadi uncle Isah ya tambaya.
"Kai love, wannan kuma wani irin tambaya ne. Ga amaryar nan mai jallabiya bakin nan."
"Haba dan Allah! Wannan ai bafulatana ce." Ya fada in shock.
"Kai ma dai zaka fada. Wallahi da Abdallah bai fada mun asalin ta ba, da ban yarda ba."
"Ni dai haryanzu I find it hard to believe. Zan baki dan wani assignment amaryar mu, ki yi tambaya agida, afada maku asalin ku, dan ko kawu Dajjo ya gan ki, kuma ba'a fada masa yaran ki ba, bazai sani ba."
"Haka ake cewa, kuma munyi tambaya, duk wanda muka tambaya, suce mu yarbawa ne".
"MashaAllah. Shi yasa discrimination ba kyau, Allah mai yanda yake so da bawan sa. Allah ya kai mu lokacin auren ku."
"Amin"Abdallah ya fada da karfi.
"Kai auta ko kunya" Adda Fadi ta fada.
"Toh kunyan me zan ji, addu'a aka yi kuma na amsa.
"Toh yayi". Ta fada tana hararan shi.
Haka suka ita hira, suna dariya, har Olamide tazo ta sake. Cikin hiran ma suna ta tambayan ta questions, kuma alhamdulilah tana amsawa yanda ya kamata. Sun ci sun sha, saboda Adda Fadi bata bar su ba, sanda taga suna ci, kuma suna shan duk abubuwan data kawo masu.
Sai tace "ina ini".
"Ina gajiya, ya kike?" Nafisa da Olamide suka fada tare.
"Lafiya kalau alhamdulilah". Ta amsa.
Aunty Fadi tace ku zauna mana". Ta fada tana murmushi.
Da Abdallah ya shigo, Afra taje wajan sa da gudu, tayi hugging din shi, tana fadan "oyoyo uncle'am".
Shi kuma chewing gum din mummy, ya je ya boye a ta kafan Adda Fadi.
Abdallah ya daga Afra sama, tana ta dariya, sannan shima ya nemi wuri ya zauna. Ya ce "ni kam meye ruwa na da kai, kaje can ka karata da Mummyn ka".
Adda Fadi tace "oho dai, my son ya fi ka kyau, ko Irfi?" Shi kuma ya kada kai.
Adda Fadi ta tashi, ta je kitchen, ta kawo masu chilled drinks da ruwa, da snacks, tasa masu a gaba.
Sai tace "banda pulako fa, ku fara taba wannan".
Nafisa tace "toh".
Abdallah yace da Afra, "kinga amaryar uncle and future mummyn ki In Sha Allah."
"Wacce acikin su uncle?"
"Kiyi guessing, zan baki dairy milk".
"Allah zaka bani dairy milk?" Ta tambaye shi excitedly.
"Uncle ya taba saba alkawar?"
"A'a. Bari in nuna maka ita toh."
All this while, Olamide nata satan kallon su, tana son irin wannan relationship din su, bisa duka alamu, Ife(love) nada son yara, so he will make a good father In Sha Allah.
Tana cikin tunani, taji hannun Afra cikin nata, tace "ita ce wannan ko uncle?"
"Very good, saboda wannan task din da kika yi passing, zan siya maki packet din dairy milk."
"Woo" ta fada exictedly.
Sai ta kalli Olamide da Nafisa, tace "kuna da kyau sosai kaman uncle dina".
Kunya ya kama Olamide, Nafisa ko tace "ki dai fadi gaskiya, kice tana da kyau kaman Uncle din ki " ta fada tana pointing din Olamide.
"A'a tana kama dani dai, ai nafi Uncle kyau, ko Uncle?" Ta fada tana kallon Abdallah.
Duk suka fashe da dariya. Shiko Irfan, ya bi ya makale da mummyn sa.
"Ku ci fa." Adda Fadi ta fada tana pointing din abun da tasa masu agaba.
"Ai In law din ki akwai kunya." Abdallah ya fada.
"A'a, kima cire kunyan nan, dan ba inda zaki in baki ci ba."
"Zan ci." Ta fada a kunyance.
Da kyar ta bude ruwan, ta sa a cup ta fara sha, Nafisa sai kallon ikon God take, ashe habibty nada irin kunya nan.
"Ya kuke ya school?" Adda Fadi ta tambaya.
"Alhamdulilah." Suka amsa tare.
"Wallahi da ba dan bro yace mun ke bayarbiya ce ba ko, wallahi da fulani zan kira ki".
Sai Olamide tayi murmushi, tace "haka ake cewa".
"Gaskiya kam, dole afada. Amma ke kam fullo ce ko?" Ta tambayi Nafisa.
"Ae daga Bauchi."
"Ashe ma bamu da nisa. Gaskiya in law, kin shiga mun rai sosai, am sure su Abba ma will be excited ta accept you In Sha Allah. Bari in kira maku Abban su Afra ku gaisa ko?"
"Toh" suka amsa.
Da Adda Fadi ta bar wajan, sai Abdallah yace "qalbin Abdallah, dan Allah ki sake kin ji?"
"I will". Ta fada tana murmushi.
"You should please. Adda Fadila bata da matsala wallahi, kuma in kika sake, zaki ji dadin ta. Inma so kike in bar ku tare ne anjima inzo in dauke ku, am okay with that, I just want you to be comfortable."
"No, ba sai ka bar gidan ba, In Sha Allahu zan yi kokarin sakewa. Kuma tunda ina tare da habibty, sakewa kam ya zama dole."
"That's good. Habibty ki sa ta sake sosai please."
"Baka da case ai." Ta fada tana murmushi.
Sai Afra ta zo kusa da Olamide, tace " kece wife din Uncle, wai kunyi dinner ne?"
Maganan ta ya basu dariya, Nafisa ta ce "Afi bama aure ba, dinner suka yi."
"Ae, ai dinner shi ne aure, ko Uncle?" Ta fada tana kallon Abdallah.
"Ni kam ban san wannan ba Afin uncle, amma maybe qalbin uncle ta sani." Ya fada yana kallon Olamide.
"Sunan ta kenan qalbi?"
"Ae sunan ta kenan qalbin Abdallah, amma zaki iya kiran ta qalbi." Ya fada still idon shi na kan Mide.
Sai taje kusa da Olamide kuma, tace "qalbi ai dinner shi ne aure ko?"
Olamide ta kalli Nafisa, ta kalli Afra, ta kara kallon Nafisa, ta kara kallon Afra.
"Ki fada mata mana, tana jiran amsan ki qalbi." Nafisa ta fada.
Olamide taji kunya sosai. Data ga still Afra na kallon ta in a way that says I need an answer.
"Amm Afra baby, dinner ba shi ne aure ba, dinner is just a party which takes place during wedding functions. Shi kuma aure, is the coming together of two different people, to become one."
"Okay toh. Amma kuma zaku yi dinner?"
"A'a" suka hada baki.
Sai kuma suka kalli juna suka yi dariya.
"Toh aure kawai zaku yi kenan?"
"In Sha Allahu." Abdallah ya amsa.
Sai ta kara komawa wajan Nafisa, tace "kema sunan ki qalbi ne?
Kema zaki auri uncle ne?"
"A'a ni kam sunana Nafisa, kuma wani uncle din zan aura In Sha Allahu ba wannan ba. Ai wanan na habibty ne ita kadai." Nafisa ta fada tana taba kumatun ta.
"Wacece habibty kuma?" Tayi tambaya confusely.
"Aww sorry, amma qalbi habibty ta ce, kuma qalbin uncle din ki."
"Toh naji."
Suna cikin hira, Afra na masu questions, su kuma suna amsawa, Adda Fadi da mijin ta suka yi sallama.
"Ina ini" Olamide da Nafisa suka fada tare.
Sanda ya zauna, yace "an yi ni lafiya"
"Lafiya kalau. Mun same ku lafiya?" Su biyu suka fada.
"Lafiya kalau alhamdulilah. Kun zo lafiya, ya gajiyan biki?"
"Lafiya kalau alhamdulilah." Suka amsa.
"Toh MashaAllah. Ina amaryar mu acikin ku, ko bata zo ba ne?" Mijin Adda Fadi uncle Isah ya tambaya.
"Kai love, wannan kuma wani irin tambaya ne. Ga amaryar nan mai jallabiya bakin nan."
"Haba dan Allah! Wannan ai bafulatana ce." Ya fada in shock.
"Kai ma dai zaka fada. Wallahi da Abdallah bai fada mun asalin ta ba, da ban yarda ba."
"Ni dai haryanzu I find it hard to believe. Zan baki dan wani assignment amaryar mu, ki yi tambaya agida, afada maku asalin ku, dan ko kawu Dajjo ya gan ki, kuma ba'a fada masa yaran ki ba, bazai sani ba."
"Haka ake cewa, kuma munyi tambaya, duk wanda muka tambaya, suce mu yarbawa ne".
"MashaAllah. Shi yasa discrimination ba kyau, Allah mai yanda yake so da bawan sa. Allah ya kai mu lokacin auren ku."
"Amin"Abdallah ya fada da karfi.
"Kai auta ko kunya" Adda Fadi ta fada.
"Toh kunyan me zan ji, addu'a aka yi kuma na amsa.
"Toh yayi". Ta fada tana hararan shi.
Haka suka ita hira, suna dariya, har Olamide tazo ta sake. Cikin hiran ma suna ta tambayan ta questions, kuma alhamdulilah tana amsawa yanda ya kamata. Sun ci sun sha, saboda Adda Fadi bata bar su ba, sanda taga suna ci, kuma suna shan duk abubuwan data kawo masu.