Sashe 16
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Haba Olami, kin san fa zan maki magana, amma shi ne kika bar wajan ko"? Abdallah ya fada.
"Bahaka bane". Olamide ta fada kan ta a sunkuye.
"Toh meye Olamin auta". Ya fada yana murmushi.
"Babu". Ta fada still kan ta a sunkuye.
"Akwai aiki, indai haka zaki dinga yi". Abdallah ya fada. Ita ko tayi shuru bata fadi komai ba.
"Hmm so how was your night".? Abdallah ya tambaya
"Fyn alhamdulilah, yours"? Olamide ta fada.
"It was fyn alhamdulilah too, but I kept dreaming about you over and over again, and even when I woke up today, you were on my mind, ana daurin auren nan, ji nake kaman na mu ake daurawa. Gaskiya a ranan namu, ban san yanda zan yi ba, dan sai kowa ya san Fa'iza ta zama mata a dakin Abdallah. I can't just stop thinking about you. Crazy right, daga haduwan mu jiya, har ace na fara irin tunanin nan, but I want you to know that ina son ki so fisabilillah, kuma baa matsayin budurwa nake son ki ba, instead ina son ki a matsayin mata ta ta sunnah, ina son ki zama uwar yaya na, I want to get old with you, I want our love to be till jannah, where there is no death, where love and happiness exist without any test, where life is everlasting. All I want is your love and trust, and also your cooperation, then everything will go well. Kuma nima In Sha Allah I will love you, trust you, and give you the care and affection you need". Abdallah ya fada.
"Kai! Let's take baby steps please, you are just talking, iyayen mu ma basu san we are both in a relationship ba, ka fada ma iyayen ka, nima zan sanar wa mahaifiya ta, duk abun da suka ce, sannan we will know if to take it forward or not, because gaskiya bazan so ace na baka zuciya ta ba, at the end kuma inzo ina regretting ba, dan gaskiya my heart have been broken so many times, even without the relationship going forward, it's either a week or days, saboda bamu kai conclusion ba, amma ni kuma na riga na sa rai". Olamide ta fada.
"It's okay with me, amma ina son ki sani, hakan ba zai faru ba In Sha Allah, ina son ki yarda da ni". Abdallah ya fada.
"Allah yasa" Olamide ta fada tana murmushi.
"Amma kuma ina son ki Sani, this life comes along with a lot of challenges, so zamu dinga samun sabani, dan zaman rayuwa zo mu zauna zo mu saba ne. Kuma ina son in haka ta faru, kar ki ce zaki bar ni, kuma nima bazan bar ki ba, instead muyi sorting out din problem din mu kin ji qalbin Abdallah". Abdallah ya fada.
"Qalbi kuma, har na zama zuciyar ka?
Anyways, In Sha Allah I will, kuma nima zan so ka so ni so na gaskiya, so tsakanin ka da Allah, kar kayi wasa da zuciya ta, saboda zuciya akwai rauni, ni kuma ina da saurin yarda, gashi ina fara son mutum, I love them with my whole heart, shi yasa I get heartbroken, even when the person am in love with don't know, am found of having one sided love". Olamide ta fada.
"Kar ki damu, baza ayi hakan ba, saboda you are my first love, kuma have never had a one sided love like you deed, and I hate the fact that you have had that, amma ina son ki sani In Sha Allahu, I will give you the love you need, da har zaki manta da one sided loves din da kika yi. Su kuma da suka sa kika yi one side love, ina son ki san sun yi asara, saboda sunyi missing din innocent and pure love din ki". Abdallah ya fada.
"Toh Allah yasa".
"Amin Abdallah's qalbi".
Su na cikin hira, Safina ta zo ta kira Nafisa da Olamide, wai ana kiran su aciki, sannan ta kare ma Abdallah kallo, sai ta ce "ba kai ne crush dina ba"? Ta tambaye shi.
"Ni kuma"? Shima ya tambaye ta.
"Ae kai". Ta amsa tana murguda baki.
"A'a bani bane". Abdallah ya fada.
Sai Olamide tace "Safina muje".
"A'a aunty, bari na mai explaining ko zai gane". Safina ta fada.
Kawai sai Olamide taja hannun ta, suka bar wajan. Ita kuma Fisa, ta dinga dariya, sanda Olamide ta harare ta, ta daina.
Da suka isa dakin, har zuhur yayi, kowa yayi sallah, Nabila ta sake wanka, aka chanza mata kaya, tasa atamfa Exclusive, wanda aka dinka shi da style mai kyau, ga kayan sun zauna ajikin ta, sunyi kyau, aka sake mata makeup, alokacin kuma anfara shiri, zaa akai amarya dakin ta a garin Gombe. Sanda aka gama mata, aka kai ta wajan manyan Familyn su, suka mata nasiha one by one. Nabila ta ci kuka, bari ma lokacin da Ummin su ke mata. Haka suka rungume juna suna kuka, ita ma Safina tayi joining din su. Shi ma Faeeq, yayi hugging din ta, kaman ba zai sake ta ba. Sanda Faeeq ya ma Farouq warning, kaman ma basu da alaka, daman shi Faeeq, ba ruwan shi, duk abun da yazo bakin sa yake fada.
Da zaa sa amarya a mota ma, sanda aka sha drama. Daman amarya da ango, da abokan sa guda biyu, da kawayen amarya biyu, ta jirgi zasu, sauran kuma su bi ta hanya.
Nabila kam ko da suka shiga jirgi, suka zauna, taga jirgin ya tashi, ta fara new version din kuka. Tana ganin fa jirgi ya tashi, tasan bye to kano, sai dai inta dawo, bayan two weeks kuma.
Olamide da Nafisa kuwa, suna can suna ta shirmen su. Suna ta ma juna dariya, wai first time din da zasu hau jirgi, iye, auran Nabila kam yayi favouring din su sosai.
Sai tabe tabe suke, suna dariya kadan kadan dan kar aji su.
Kafun kace me, har sun isa Gombe, suka fara sauka agidan iyayen ango. Daman wayanda zasu bi jirgi ba, sun riga sun fara tafiya, saboda su isa Kafin su Amarya.
Da aka gama komai, by 4:00pm, aka kai ta gidan ta. MashaAllah gidan yayi kyau Sosai, gaskiya Farouq yayi kokari sosai.
"Kai Nabila a gidan flower zaki zauna". Nafisa ta fada yanda su uku kawai zasu ji, sai suka fashe da dariya, kallo kuma ya dawo kan su, sai suka yi shuru da suka ga yanayin kallon.
Cikin gidan ma shi ma mashaAllah kawai, dan gaskiya Ummi tayi ma Nabila kaya sosai ba kadan ba, ko ina yayi kyau, kayan suka yi rhyming da kalan gidan, so cikin gidan ma ya bada light sosai. Gidan three bedroom flat ne, da dan guestroom din sa a parlor. So da dare yayi, tunda familyn da suka rako ta, almost dukan su a Gombe suke, wayanda aure kuma ya kai su wani gari, suka je family house din su, nan suka kwana, yan gari kuma suka koma gidaje su. Su Olamide kuma, suka kwashi kafafuwan su sai guest room.
Da suka shiga room din, sun samu shima a gyare, komai yayi dai dai, yayi kyau. Kan gado su biyu suka fada, sai Olamide tace "wallahi your bed and pillow are among those things that give you comfort, without asking for anything in return".
"Gaskiya kika fada habibty. Ko wani irin gajiya ka kwaso, toh bed and pillow will make you forget, by comforting you to sleep". Nafisa ta fada.
"Am telling you. Kinga duk da cewa bed and pillow are comforting, shima wanka is comforting. So bari inyi wanka, in chanza into night wear, inba haka ba, I may wakeup sick, saboda and soo exhausted". Olamide ta fada, tana mika, sannan ta tashi ta shiga toilet, tayi wanka, ta fito ta shafa mai, sannan ta sa nightyn ta. Ita ma Nafisa ta shiga wanka, ta zo ta shirya cikin nighty, basu ma wani tsaya hira ba, kowannan su tasa kai akan pillow, su kayi azkar, sai suka lula cikin duniyan barci.
```Thanks for reading, and also been patient with me for not updating when I was meant to.```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
______________________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
______________________________________
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
```Dedicated to precious lady and Ummu Jannan❤❤❤❤❤❤. Comment din ku na nishadar dani💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽❤❤❤❤❤❤❤, thanks so much.```
1️⃣9️⃣&2️⃣0️⃣
"Bahaka bane". Olamide ta fada kan ta a sunkuye.
"Toh meye Olamin auta". Ya fada yana murmushi.
"Babu". Ta fada still kan ta a sunkuye.
"Akwai aiki, indai haka zaki dinga yi". Abdallah ya fada. Ita ko tayi shuru bata fadi komai ba.
"Hmm so how was your night".? Abdallah ya tambaya
"Fyn alhamdulilah, yours"? Olamide ta fada.
"It was fyn alhamdulilah too, but I kept dreaming about you over and over again, and even when I woke up today, you were on my mind, ana daurin auren nan, ji nake kaman na mu ake daurawa. Gaskiya a ranan namu, ban san yanda zan yi ba, dan sai kowa ya san Fa'iza ta zama mata a dakin Abdallah. I can't just stop thinking about you. Crazy right, daga haduwan mu jiya, har ace na fara irin tunanin nan, but I want you to know that ina son ki so fisabilillah, kuma baa matsayin budurwa nake son ki ba, instead ina son ki a matsayin mata ta ta sunnah, ina son ki zama uwar yaya na, I want to get old with you, I want our love to be till jannah, where there is no death, where love and happiness exist without any test, where life is everlasting. All I want is your love and trust, and also your cooperation, then everything will go well. Kuma nima In Sha Allah I will love you, trust you, and give you the care and affection you need". Abdallah ya fada.
"Kai! Let's take baby steps please, you are just talking, iyayen mu ma basu san we are both in a relationship ba, ka fada ma iyayen ka, nima zan sanar wa mahaifiya ta, duk abun da suka ce, sannan we will know if to take it forward or not, because gaskiya bazan so ace na baka zuciya ta ba, at the end kuma inzo ina regretting ba, dan gaskiya my heart have been broken so many times, even without the relationship going forward, it's either a week or days, saboda bamu kai conclusion ba, amma ni kuma na riga na sa rai". Olamide ta fada.
"It's okay with me, amma ina son ki sani, hakan ba zai faru ba In Sha Allah, ina son ki yarda da ni". Abdallah ya fada.
"Allah yasa" Olamide ta fada tana murmushi.
"Amma kuma ina son ki Sani, this life comes along with a lot of challenges, so zamu dinga samun sabani, dan zaman rayuwa zo mu zauna zo mu saba ne. Kuma ina son in haka ta faru, kar ki ce zaki bar ni, kuma nima bazan bar ki ba, instead muyi sorting out din problem din mu kin ji qalbin Abdallah". Abdallah ya fada.
"Qalbi kuma, har na zama zuciyar ka?
Anyways, In Sha Allah I will, kuma nima zan so ka so ni so na gaskiya, so tsakanin ka da Allah, kar kayi wasa da zuciya ta, saboda zuciya akwai rauni, ni kuma ina da saurin yarda, gashi ina fara son mutum, I love them with my whole heart, shi yasa I get heartbroken, even when the person am in love with don't know, am found of having one sided love". Olamide ta fada.
"Kar ki damu, baza ayi hakan ba, saboda you are my first love, kuma have never had a one sided love like you deed, and I hate the fact that you have had that, amma ina son ki sani In Sha Allahu, I will give you the love you need, da har zaki manta da one sided loves din da kika yi. Su kuma da suka sa kika yi one side love, ina son ki san sun yi asara, saboda sunyi missing din innocent and pure love din ki". Abdallah ya fada.
"Toh Allah yasa".
"Amin Abdallah's qalbi".
Su na cikin hira, Safina ta zo ta kira Nafisa da Olamide, wai ana kiran su aciki, sannan ta kare ma Abdallah kallo, sai ta ce "ba kai ne crush dina ba"? Ta tambaye shi.
"Ni kuma"? Shima ya tambaye ta.
"Ae kai". Ta amsa tana murguda baki.
"A'a bani bane". Abdallah ya fada.
Sai Olamide tace "Safina muje".
"A'a aunty, bari na mai explaining ko zai gane". Safina ta fada.
Kawai sai Olamide taja hannun ta, suka bar wajan. Ita kuma Fisa, ta dinga dariya, sanda Olamide ta harare ta, ta daina.
Da suka isa dakin, har zuhur yayi, kowa yayi sallah, Nabila ta sake wanka, aka chanza mata kaya, tasa atamfa Exclusive, wanda aka dinka shi da style mai kyau, ga kayan sun zauna ajikin ta, sunyi kyau, aka sake mata makeup, alokacin kuma anfara shiri, zaa akai amarya dakin ta a garin Gombe. Sanda aka gama mata, aka kai ta wajan manyan Familyn su, suka mata nasiha one by one. Nabila ta ci kuka, bari ma lokacin da Ummin su ke mata. Haka suka rungume juna suna kuka, ita ma Safina tayi joining din su. Shi ma Faeeq, yayi hugging din ta, kaman ba zai sake ta ba. Sanda Faeeq ya ma Farouq warning, kaman ma basu da alaka, daman shi Faeeq, ba ruwan shi, duk abun da yazo bakin sa yake fada.
Da zaa sa amarya a mota ma, sanda aka sha drama. Daman amarya da ango, da abokan sa guda biyu, da kawayen amarya biyu, ta jirgi zasu, sauran kuma su bi ta hanya.
Nabila kam ko da suka shiga jirgi, suka zauna, taga jirgin ya tashi, ta fara new version din kuka. Tana ganin fa jirgi ya tashi, tasan bye to kano, sai dai inta dawo, bayan two weeks kuma.
Olamide da Nafisa kuwa, suna can suna ta shirmen su. Suna ta ma juna dariya, wai first time din da zasu hau jirgi, iye, auran Nabila kam yayi favouring din su sosai.
Sai tabe tabe suke, suna dariya kadan kadan dan kar aji su.
Kafun kace me, har sun isa Gombe, suka fara sauka agidan iyayen ango. Daman wayanda zasu bi jirgi ba, sun riga sun fara tafiya, saboda su isa Kafin su Amarya.
Da aka gama komai, by 4:00pm, aka kai ta gidan ta. MashaAllah gidan yayi kyau Sosai, gaskiya Farouq yayi kokari sosai.
"Kai Nabila a gidan flower zaki zauna". Nafisa ta fada yanda su uku kawai zasu ji, sai suka fashe da dariya, kallo kuma ya dawo kan su, sai suka yi shuru da suka ga yanayin kallon.
Cikin gidan ma shi ma mashaAllah kawai, dan gaskiya Ummi tayi ma Nabila kaya sosai ba kadan ba, ko ina yayi kyau, kayan suka yi rhyming da kalan gidan, so cikin gidan ma ya bada light sosai. Gidan three bedroom flat ne, da dan guestroom din sa a parlor. So da dare yayi, tunda familyn da suka rako ta, almost dukan su a Gombe suke, wayanda aure kuma ya kai su wani gari, suka je family house din su, nan suka kwana, yan gari kuma suka koma gidaje su. Su Olamide kuma, suka kwashi kafafuwan su sai guest room.
Da suka shiga room din, sun samu shima a gyare, komai yayi dai dai, yayi kyau. Kan gado su biyu suka fada, sai Olamide tace "wallahi your bed and pillow are among those things that give you comfort, without asking for anything in return".
"Gaskiya kika fada habibty. Ko wani irin gajiya ka kwaso, toh bed and pillow will make you forget, by comforting you to sleep". Nafisa ta fada.
"Am telling you. Kinga duk da cewa bed and pillow are comforting, shima wanka is comforting. So bari inyi wanka, in chanza into night wear, inba haka ba, I may wakeup sick, saboda and soo exhausted". Olamide ta fada, tana mika, sannan ta tashi ta shiga toilet, tayi wanka, ta fito ta shafa mai, sannan ta sa nightyn ta. Ita ma Nafisa ta shiga wanka, ta zo ta shirya cikin nighty, basu ma wani tsaya hira ba, kowannan su tasa kai akan pillow, su kayi azkar, sai suka lula cikin duniyan barci.
```Thanks for reading, and also been patient with me for not updating when I was meant to.```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
______________________________________
https://www.facebook.com/Tambari-writers-Association-106058867819812/
______________________________________
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
```Dedicated to precious lady and Ummu Jannan❤❤❤❤❤❤. Comment din ku na nishadar dani💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽❤❤❤❤❤❤❤, thanks so much.```
1️⃣9️⃣&2️⃣0️⃣