Sashe 31
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan isha ya kira adda Fadila, yayi ringing sau uku, ta daga.
"Assalamu alaikum auta."
"Waalaikumus salaam. Wallahi tunda abun yau ya faru kuka koma gidajan ku ko, ke kadai kika mun magana normal. Ko qalbin Abdallah ma fushi take dani." Abdallah ya fada sadly.
"Don't be sad brother, your fav sis na tare da kai in every situation. Ka fada ma qalbin ka abun daya faru ne?
Indai ka fada ne, toh baka kyauta ba kwata kwata." Adda Fadi ta fada.
"No, ban fada mata ba, yama zan fada mata irin wannan abun, ita da tsoron ta kenan, shi yasa tace na fada masu, mu san inda muka dosa." Ya fada weakly.
"Kai ! Subhanallah, this is not good at all, gwanda ma da baka fada mata ba. Gashi tsoron ta yazo true, kuma am pretty sure in ta sani, maybe tace kuyi breakup. Kuma wallahi ba zan ga laifin ta ba, what is the need of staying in a relationship din da yan uwan guy din basu son ki. Amma yayi kyau da baka fada mata ba, maybe su zo su yarda in adda Zee ta masu magana.
"Toh Allah yasa su yarda, saboda da ta kira ni, ta tambaya ko na fada masu Abba, sai na mata karya nace a'a, shi ne fa tayi fushi, wai ni na takura mata, har sanda ta fada ma mahaifiyar ta, amma ni in fada ma su Umma ya zama matsala. Wai ina mata wasa da hankali." Abdallah ya fada.
"Allah sarki, ta matsu ne ta san level din relationship din ku, if it's going to make a progress or not. Amma it's still good da baka fada mata ba, muma sai muyi kokarin ganin su abba sun yarda, saboda gaskiya ni kam ina son ta, bazan iya jure rashin ka da ita ba, wallahi ta gama tafiya da zuciya na." Adda Fadila ta fada.
"Da zuciyar ki ko nawa. Ai irin soyayyan da nake ma qalbi, in su abba suka hana ni ita na auri wata, toh ko min son da nake mata ba zai taba kai na qalbi na ba, saboda she owns my heart." Abdallah ya fada.
"Allah sarki kani na, kar ka damu, komai zai yi daidai, ka kwantar da hankalin ka, saboda Olamide taka ce In Sha Allah." Adda Fadila ta fada.
"Amin, nagode sosai da support din ku, Allah ya bar mun ku." Abdallah ya fada.
"Amin amin." Adda Fadi ta fada.
"Toh mu kwana lafiya, bari in kira qalbi na." Abdallah ya fada.
"Toh, agaishe ta, mun ma dade bamu yi waya ba, maybe in kira ta gobe." Adda Fadi ta fada.
"Okay. Dan Allah in kun yi waya, ki kara kwantar mata da hankali please, kice mata ta daina damuwa, very thing will be alright In Sha Allahu." Abdallah ya fada.
"Toh naji, amma in kun yi waya, kai ma ka kwantar mata da hankali."
"In Sha Allah. Bye." Abdallah ya fada.
"Allah ya tashe mu lafiya, bye." Adda Fadila ta fada, sai ta kashe wayar.
Da suka gama waya, sai ya nemo sunan qalbin sa, yana gani, zuciyar sa ya fara tsinkewa, Allah yasa dai ta daga. Yayi dialing din numbern, ya ita ringing baa daga ba, Olamide ta gani, ta ki dagawa, sanda ya kira sau uku, Nafisa tayi forcing din ta ta daga. Rai abace ta daga, tayi sallama.
"Waalaikumus salaam qalbin na." Abdallah ya amsa sallaman ta.
Sai kuma shuru ya biyo baya, ba wanda yayi magana acikin su, da abun ya ishi Mide, tace "daman ka kira ni ne kawai, ba dan kayi magana da ni ba ko?
Toh na gode, bari in kashe....." Bai bari ta gama magana ba, ya ce " ba haka bane qalbi, wallahi I just became speechless ne, amma am sorry for the silence." Abdallah ya fada.
"Toh. Ina jin ka." Olamide ta fada without emotion.
"Daman na kira ne in baki hakuri qalbi na." Abdallah fada.
"Hmm ifemi kenan, lokacin da zan fada ma mummy, ka sani a gaba, in dai fada. Amma ka fada masu abba ya gagara. Toh me kake son inyi, dole nayi fushi ai. Ni wallahi gani nake kaman kana wasa da hankali na ne kawai." Olamide ta fada.
"Haba qalbi, me zai sa inyi wasa da hankalin ki, you are too specially in maki haka." Abdallah ya fada.
"Am not! Because if I was ba zaka dinga mun haka ba. Kullum sai kace you love me, amma you are finding it hard ka fada ma su abba mu san inda muka dosa. Bana son situation din da zan zo in sake da yawa, su zo su ce basu son ka auri kabila." Olamide ta fada.
"Kar ki damu masoyiya ta, hakan ba zai faru ba, ina son ki kara hakuri, nida siblings dina mun na plan ne akan yanda zamu fada masu da baza'a samu damuwa ba." Abdallah ya fada.
"Ni kam ban yarda ba, gani nake kaman kana wasa da hankali na ne kawai. Amma ba damuwa, I will be patient, but you should know, next time ba zan ji komai ba, we will just find our ways kawai." Olamide ta fada.
"Hakan ma bazai taba faruwa ba In Sha Allah. Ki kwantar da hankalin ki please, saboda kwanciyan hankalin ki shi ne nawa." Abdallah ya fada.
Da kyar ya samu ya shawo kan ta, har suka dan taba hira kadan kafun tace ta gaji barci take ji, suka yi sallama, ya kashe wayar.
"Ya ilahi, Allah kaga niyya na, bana son yin karya, amma ya na iya, this is the only way I can keep the love of my life. Bana son situation din da zai raba ni da ita. Na san yanzu dai su Abba are in shock ne, amma they will come around, har su zo su yarda da soyayyan mu. Kuma In Sha Allah zan yi duk a bun daya kamata, har su zo su gane ina son qalbi na, kuma qalbi na nada hankali, ga illimin addini, ga dabi'a mai kyau, ga respect. Kuma ai ko wani yare nada salihi da dan iska, ba yarbawa kadai keda su ba. Nama rasa abun daya sa iyaye suke irin wannan tunanin, kuma na rasa abun dayasa aka sa ma yarbawa lakanin nan. Ya Allah please guide me through, I hope our love conquers." Abdallah ya fada yana thinking aloud.
Haka ya ita tunani, har barci ya dauke shi.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
Olamide kuwa da suka yi sallama ya kashe wayar, ta kalli Nafisa dake kwance kusa da ita, tace "na kasa yarda da shi, ina jin shi ajiki na kaman karya yake mun, kaman akwai abun da yake boye mun, saboda da safen nan fa ya kira ni ya fada mun wai bayan zuhur zasu hadu, amma in kira sa bayan asr kuma yace mun basu hadu ba, wani wai yana barci ne, kuma muryar sa bai yi kamada wanda yayi barci ba sannan yanzu kuma yana wani ce mun wai suna planning din yanda zasu masu magana just imagine habibty, is this not suspicious?" Olamide ta fada.
Ita kuma Nafisa inba kallon Mide ba, ba abun da take.
"Habibty fa dake nake." Olamide ta fada tana daga mata gira.
"Toh me zan ce?" Nafisa ta tambaye ta.
"Mele." Olamide ta fada tana murguda mata baki.
"Toh, amma you should trust him, relationships don't work without trust." Nafisa ta fada.
"I know, but am just finding it hard, saboda yanda yake magana ma zaka san there is something he is hiding, but I will put my trust in Allah, dan na san he is the only one that will never disappoint me." Olamide ta fada.
"Yes he is. Ki kwantar da hankalin ki kin jin bibtyn Fisa?"
"Naji bibtyn Fa'iza."
Suka ci gaba da hira, Nafisa na ta bata advice, har suka gaji, Nafisa ta koma kan katifan ta, kowannan su tayi barci.
```Thanks for reading and been patient, wallahi abubuwa suka mun yawa .```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_
```Dedicating this chap to my sweet and lovely cousins aunty Jamila and Jamila. I love you guys sooo much💕💕💕💕❤❤❤❤❤.```
3️⃣3️⃣&3️⃣4️⃣
_Bismillah_
Ranan Friday, tunda short day ne, Abdallah ya dawo da wuri, nan ya samu, har sisters din sa, da matar hamma Sudais da jikokin gidan duka sun zo, amma banda na adda zee, saboda basu countryn.
Ya na fita daga motar sa, kananan yaran suka zo suna mai oyoyo, one after the other ya rinka daukan su.
Manyan kuma, suka zo suna gaishe shi. Haka suka bi sa a baya, ya gaishe da kowa da kowa, kafun ya tafi dakin sa, saboda yayi wanka, sannan ya chanza kaya.
"Assalamu alaikum auta."
"Waalaikumus salaam. Wallahi tunda abun yau ya faru kuka koma gidajan ku ko, ke kadai kika mun magana normal. Ko qalbin Abdallah ma fushi take dani." Abdallah ya fada sadly.
"Don't be sad brother, your fav sis na tare da kai in every situation. Ka fada ma qalbin ka abun daya faru ne?
Indai ka fada ne, toh baka kyauta ba kwata kwata." Adda Fadi ta fada.
"No, ban fada mata ba, yama zan fada mata irin wannan abun, ita da tsoron ta kenan, shi yasa tace na fada masu, mu san inda muka dosa." Ya fada weakly.
"Kai ! Subhanallah, this is not good at all, gwanda ma da baka fada mata ba. Gashi tsoron ta yazo true, kuma am pretty sure in ta sani, maybe tace kuyi breakup. Kuma wallahi ba zan ga laifin ta ba, what is the need of staying in a relationship din da yan uwan guy din basu son ki. Amma yayi kyau da baka fada mata ba, maybe su zo su yarda in adda Zee ta masu magana.
"Toh Allah yasa su yarda, saboda da ta kira ni, ta tambaya ko na fada masu Abba, sai na mata karya nace a'a, shi ne fa tayi fushi, wai ni na takura mata, har sanda ta fada ma mahaifiyar ta, amma ni in fada ma su Umma ya zama matsala. Wai ina mata wasa da hankali." Abdallah ya fada.
"Allah sarki, ta matsu ne ta san level din relationship din ku, if it's going to make a progress or not. Amma it's still good da baka fada mata ba, muma sai muyi kokarin ganin su abba sun yarda, saboda gaskiya ni kam ina son ta, bazan iya jure rashin ka da ita ba, wallahi ta gama tafiya da zuciya na." Adda Fadila ta fada.
"Da zuciyar ki ko nawa. Ai irin soyayyan da nake ma qalbi, in su abba suka hana ni ita na auri wata, toh ko min son da nake mata ba zai taba kai na qalbi na ba, saboda she owns my heart." Abdallah ya fada.
"Allah sarki kani na, kar ka damu, komai zai yi daidai, ka kwantar da hankalin ka, saboda Olamide taka ce In Sha Allah." Adda Fadila ta fada.
"Amin, nagode sosai da support din ku, Allah ya bar mun ku." Abdallah ya fada.
"Amin amin." Adda Fadi ta fada.
"Toh mu kwana lafiya, bari in kira qalbi na." Abdallah ya fada.
"Toh, agaishe ta, mun ma dade bamu yi waya ba, maybe in kira ta gobe." Adda Fadi ta fada.
"Okay. Dan Allah in kun yi waya, ki kara kwantar mata da hankali please, kice mata ta daina damuwa, very thing will be alright In Sha Allahu." Abdallah ya fada.
"Toh naji, amma in kun yi waya, kai ma ka kwantar mata da hankali."
"In Sha Allah. Bye." Abdallah ya fada.
"Allah ya tashe mu lafiya, bye." Adda Fadila ta fada, sai ta kashe wayar.
Da suka gama waya, sai ya nemo sunan qalbin sa, yana gani, zuciyar sa ya fara tsinkewa, Allah yasa dai ta daga. Yayi dialing din numbern, ya ita ringing baa daga ba, Olamide ta gani, ta ki dagawa, sanda ya kira sau uku, Nafisa tayi forcing din ta ta daga. Rai abace ta daga, tayi sallama.
"Waalaikumus salaam qalbin na." Abdallah ya amsa sallaman ta.
Sai kuma shuru ya biyo baya, ba wanda yayi magana acikin su, da abun ya ishi Mide, tace "daman ka kira ni ne kawai, ba dan kayi magana da ni ba ko?
Toh na gode, bari in kashe....." Bai bari ta gama magana ba, ya ce " ba haka bane qalbi, wallahi I just became speechless ne, amma am sorry for the silence." Abdallah ya fada.
"Toh. Ina jin ka." Olamide ta fada without emotion.
"Daman na kira ne in baki hakuri qalbi na." Abdallah fada.
"Hmm ifemi kenan, lokacin da zan fada ma mummy, ka sani a gaba, in dai fada. Amma ka fada masu abba ya gagara. Toh me kake son inyi, dole nayi fushi ai. Ni wallahi gani nake kaman kana wasa da hankali na ne kawai." Olamide ta fada.
"Haba qalbi, me zai sa inyi wasa da hankalin ki, you are too specially in maki haka." Abdallah ya fada.
"Am not! Because if I was ba zaka dinga mun haka ba. Kullum sai kace you love me, amma you are finding it hard ka fada ma su abba mu san inda muka dosa. Bana son situation din da zan zo in sake da yawa, su zo su ce basu son ka auri kabila." Olamide ta fada.
"Kar ki damu masoyiya ta, hakan ba zai faru ba, ina son ki kara hakuri, nida siblings dina mun na plan ne akan yanda zamu fada masu da baza'a samu damuwa ba." Abdallah ya fada.
"Ni kam ban yarda ba, gani nake kaman kana wasa da hankali na ne kawai. Amma ba damuwa, I will be patient, but you should know, next time ba zan ji komai ba, we will just find our ways kawai." Olamide ta fada.
"Hakan ma bazai taba faruwa ba In Sha Allah. Ki kwantar da hankalin ki please, saboda kwanciyan hankalin ki shi ne nawa." Abdallah ya fada.
Da kyar ya samu ya shawo kan ta, har suka dan taba hira kadan kafun tace ta gaji barci take ji, suka yi sallama, ya kashe wayar.
"Ya ilahi, Allah kaga niyya na, bana son yin karya, amma ya na iya, this is the only way I can keep the love of my life. Bana son situation din da zai raba ni da ita. Na san yanzu dai su Abba are in shock ne, amma they will come around, har su zo su yarda da soyayyan mu. Kuma In Sha Allah zan yi duk a bun daya kamata, har su zo su gane ina son qalbi na, kuma qalbi na nada hankali, ga illimin addini, ga dabi'a mai kyau, ga respect. Kuma ai ko wani yare nada salihi da dan iska, ba yarbawa kadai keda su ba. Nama rasa abun daya sa iyaye suke irin wannan tunanin, kuma na rasa abun dayasa aka sa ma yarbawa lakanin nan. Ya Allah please guide me through, I hope our love conquers." Abdallah ya fada yana thinking aloud.
Haka ya ita tunani, har barci ya dauke shi.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
Olamide kuwa da suka yi sallama ya kashe wayar, ta kalli Nafisa dake kwance kusa da ita, tace "na kasa yarda da shi, ina jin shi ajiki na kaman karya yake mun, kaman akwai abun da yake boye mun, saboda da safen nan fa ya kira ni ya fada mun wai bayan zuhur zasu hadu, amma in kira sa bayan asr kuma yace mun basu hadu ba, wani wai yana barci ne, kuma muryar sa bai yi kamada wanda yayi barci ba sannan yanzu kuma yana wani ce mun wai suna planning din yanda zasu masu magana just imagine habibty, is this not suspicious?" Olamide ta fada.
Ita kuma Nafisa inba kallon Mide ba, ba abun da take.
"Habibty fa dake nake." Olamide ta fada tana daga mata gira.
"Toh me zan ce?" Nafisa ta tambaye ta.
"Mele." Olamide ta fada tana murguda mata baki.
"Toh, amma you should trust him, relationships don't work without trust." Nafisa ta fada.
"I know, but am just finding it hard, saboda yanda yake magana ma zaka san there is something he is hiding, but I will put my trust in Allah, dan na san he is the only one that will never disappoint me." Olamide ta fada.
"Yes he is. Ki kwantar da hankalin ki kin jin bibtyn Fisa?"
"Naji bibtyn Fa'iza."
Suka ci gaba da hira, Nafisa na ta bata advice, har suka gaji, Nafisa ta koma kan katifan ta, kowannan su tayi barci.
```Thanks for reading and been patient, wallahi abubuwa suka mun yawa .```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_
```Dedicating this chap to my sweet and lovely cousins aunty Jamila and Jamila. I love you guys sooo much💕💕💕💕❤❤❤❤❤.```
3️⃣3️⃣&3️⃣4️⃣
_Bismillah_
Ranan Friday, tunda short day ne, Abdallah ya dawo da wuri, nan ya samu, har sisters din sa, da matar hamma Sudais da jikokin gidan duka sun zo, amma banda na adda zee, saboda basu countryn.
Ya na fita daga motar sa, kananan yaran suka zo suna mai oyoyo, one after the other ya rinka daukan su.
Manyan kuma, suka zo suna gaishe shi. Haka suka bi sa a baya, ya gaishe da kowa da kowa, kafun ya tafi dakin sa, saboda yayi wanka, sannan ya chanza kaya.