Sashe 27
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da Nafisa ta gama waya, taji shashakan kuka, ta tashi ta je katifan Olamide da gudu, ta daga kan ta. "Habibty me ke damun ki, ko iyayen shi basu yarda bane, dan naji kuna maganan iyaye?" Nafisa ta tambaya.
Sanda tayi kukan ta, har hankalin Nafisa ya tashi, itama idanuwan ta sun yi ja'a, sannan ta ce "a'a, amma ina jin shi a jiki na kaman baza su yarda ba." Olamide ta fada, wasu sabon hawayen na zuba.
"Kar ki ce haka please, tunda bai ma fada masu ba, just be positive, nifa I thought basu yarda bane, kuma kun rabu. Please stop crying, I will cry too if you continue crying." Nafisa ta fada tana goge mata hawaye.
"Naji habibty, amma ina jin tsoro kar hakan ya faru." Olamide ta fada.
"In Sha Allahu hakan bazai faru ba. Toh me ma ya fada maki daya saki kuka haka, nifa indai tun ba'a kai ko ina ba, zaki fara koke koke in kuka gama waya, ni kam ku rabu." Nafisa ta fada jokingly.
"Ji bakin ki, kema ki rabu da Asim mana." Olamide ta fada tana hararan ta, sannan ta labarta mata komai.
Data gama, Nafisa tayi hugging din ta, ta ce "kar ki damu, wannan hanyan da zai yi using ma is okay, kinga idan yayyin sa suka sani, kuma yayi convincing din su suka so ki, toh baza'a samu matsala ba." Nafisa ta fada tana comforting din ta.
"I know, but am just scared wallahi, am very scared." Olamide ta fada, idanuwan ta suka kara cikowa da ruwa.
"Don't be please, don't be scared, just pray for the best." Nafisa ta fada tana hugging din ta.
Haka Nafisa ta ita consoling din ta, har ta daina kuka, suka dan yi hira, sannan suka yi barci.
Cikin dare, suka tashi suka yi sallah, tun daga lokacin suka fara shirin lectures, saboda by 7:30am suna da lectures. Suka ita shire shire. Da suka gama shiri, kowanan su ta dau side bag din ta, tayi slinging din shi a shoulders din ta, duka fita, nan suka hadu da su Hafsat, suka gaisa, su kama hanyar school.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
Shi kuma Abdallah, tunda ya dawo daga aiki, bai wani yi hira dasu ( umma da Abba) ba, saboda yau daga aiki straight gida ya dawo. Yana ta aikin tunani, ya rasa daga inda zai fara, koya fada masu Umma ne ko a'a, nan wata zuciyar ta bashi wai ya fara fada ma yan'uwan sa, amma banda adda Wasila, saboda kanwar Dajjo ce, zata bata alamarin, so hamma Sudais da adda zee kawai suka rage ya fadama, tunda ya gama da side din adda Fadila.
Haka dai ya ita sa'ke sa'ke a zuciyar sa, lokacin sallah yayi, suka tafi tare da Abba.
Although iyayen sa sun yi noticing din shuru shurun da yake yi, basu wani damu ba, saboda daya dawo, ce wa yayi, shi ya gaji sosai, so suma basu wani dame shi ba.
Da suka dawo daga sallan Isha shi da Abba, dinning straight suka nufa, nan ya je kitchen, ya taimaka ma Umma, har suka yi arranging din dinning, suka ci abincin su in peace, ba hayaniya. Da suka gama ma, ya kwashe plates, ya kai kitchen, shi ma yaje ya same su a parlor, dan ya masu sai da safe.
Daya shiga parlorn, Umma da Abba na zaune, suna kallon Islam channel, sai yace "Umma na, Abba na, sai da safen ku."
"Sai da safe kuma?
Yau din ba hira ne, ko gajiyan ne?" Abba ya tambaya.
"Toh shi ne nima na gani ai, wani irin gajiya ne haka?" Umma ma ta tambaye shi.
"Normal gajiya ne fa, am just tired ne kawai, and I will like to rest." Abdallah ya fada.
"Toh shikenan Allah ya tashe mu lafiya." Umma da Abba suka fada.
"Amin ya amsa masu, ya koma daki, alokacin ya kira Mide, suka yi magana.
Da suka gama waya, ya fara tunani, hanya tayi trusting din shi on these kuwa, hanya ba gani take kaman baya son ta ba?
Ya ilahi, this is not easy at all, he is trying to do everything in his power, yaga bata samu matsala da iyayen sa da yayyin sa ba. Indai na sauran family ne, shi bai damu ba, amma iyayen sa are a big part of his life, and he will like them to accept what he wants without problem, amma in suka ki, ya shiga uku, dan bazai so saba ma su ba.
Ahaka ya ita tunani, har ya fara jin barci, ya tashi yayi alwala, ya dawo ya kwanta akan gadon sa, yayi azkar, bai san lokacin da barci barawo ya dauke shi ba.
Cikin dare, ya tashi, ya ita nafils, yana ta addu'a, Allah ya taimake shi, Allah yasa soyayyan su yayi winning, kar Allah yasa a raba su, Allah yasa siblings din sa da iyayen sa su yi accepting din su. Haka ya ita addu'a harda hawaye.
Da lokacin fajr yayi, suka hada hanya suka tafi masjid tare.
Da suka dawo, ya fara shirin aiki, saboda yana morning duty ne, ya shirya cikin suit, ya dau briefcase din sa, da coat din sa, ya shiga kitchen, ya hada ma kan sa shayi, ya zauna a dinning ya shanye, ya dauki lunch din sa, sannan ya je dakin su Umma ya sallame su, daga nan, ya tafi asibiti straight.
```Thanks for reading, nasan pejin yayi kadan, kuyi maneji please.
```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_
```Dedicating this chapter to zeexee's novel group one and two, I love you guys so much, Allah ya bar mun ku.```
3️⃣1️⃣&3️⃣2️⃣
_Bismillah_
*BAYAN SATI BIYU*
"Mun yi magana da adda Zee, kuma kin san surprising thing din?" Ya tambaya.
"A'a ban sani ba, sai ka fada."
"Ina fada mata, tace mashaAllah, at least someone in our family has liver." Ya fada yana dariya, itama ta fashe da dariya.
"Wato kai ne first to break the rules."
"Exactly, haka hamma ma ya fada, wai zasu bani award."
"Gaskiya kam ya kamata." Ta fada.
"Hmm, kin san me?" Ya tambaye ta.
"A'a." Ta amsa.
"Naji dadi lokacin dana kira Hakeem, kuma ya mun magana with respect, amma fa yayi warning dina, wai in na sake na bari aka wulakanta ki, ko kuma na saki kuka, toh indai shi ya ji, sai ya manta da cewa na girme sa, shi zai mun tatas." Abdallah ya fada yana dariya.
"Haba! Gaskiya ne, ashe yana so na, baya son bacin rai na." Olamide ma ta fada tana murmushi kaman yana ganin ta.
"Gaskiya yana mugun son ki, ya mun warning fa da yawa, wasu are a secret."
"Toh ai tsakani na da kai ba secrets." Olamide ta fada.
"Haqqun babu, amma wannan tsakani na da junior bro dina ne." Abdallah ya fada yana danna dariyar sa.
"Toh shikenan, ai nima ina da snr bro yanzu, ga snr sisters."
"Oho dai, nima ina da junior sis ai." Abdallah ya fada.
"Ca'an ta matse maku. Ni dai yanzu su Abba suka rage a picture din, yaushe zaka masu magana." Olamide ta fada worryingly.
"Me kike ci na baka na zuba ne sweety, kinga yanzu yayyi na sun yarda, kuma they are in support, kinga na su Umma minor ne, ga adda Wasila kuma, amma karki damu zamu yi maganin ta." Ya fada
"Na ji, amma wallahi ina tsoro. Athough mummy ta yarda, bata da wani matsala, amma kasan without su Abba, our relationship is still in the root, shi yasa na damu, ina son in san position din relationship din mu." Tana gama magana ta numfasa.
"Kar ki damu, bana son inga ki cikin damuwa, kawai mu ci gaba da addu'a, sannan face your book, kinga kun fara test, ba zan so ki samu matsala ba, cause I won't be happy about that." Abdallah ya fada seriously.
"Toh naji, amma gaskiya hankali na bazai kwanta ba sai naji reaction din su suma." Olamide ta fada.
"Kar ki damu, keh dai ki ci gaba da yin addu'a, everything will be alright, In Sha Allah kaman yanda muka yi nasara akan sauran, haka zamu yi nasara akan su Abba ma." Abdallah ya fada.
"Amin. Kaga gobe ina da test, bari inyi karatu." Olamide ta fada.
"Okay toh, Allah ya baku sa'a ke da habibty, ayi karatu fa da kyau, amma kar kiyi stressing din kan ki, sannan kuma ki kwantar hankalin ki, everything will ba alright In Sha Allah." Abdallah ya fada in a comforting way.
"In Sha Allah naji, kar ka damu, zan yi focusing."
"Yauwa Olami. Bari in bar ki kiyi karatu, sai fijir yide am, meaning good night my love."
"Good night, Allah ya tashe mu lafiya." Olamide ta fada, sannan ta kashe wayan.
Ran da Olamide ta fada ma Mummy, Mummy taji dadi sosai, dan Olamide bata taba mata maganan saurayi ba, she was so happy, especially ma data ce he is ready for marriage, no wastage of time. Lokacin da ta fada mata bafulatani ne, Olamide was somehow expecting ta nuna damuwa, but to her surprise, bata ce komai ba, she was just so happy.
Data fada ma Hakeem ma, he was happy, yayi supporting din ta.
Da suka yi waya da Abdallah, ta fada mai, yaji dadi sosai a ranan, yana ta gode ma Allah, bai iya rufe baki ba, yana ta murna. Nan yace ta bashi numbern Hakeem, ta ce mai zata tura mai. Suna gama waya, ta tura mai, ta kira Hakeem ma ta fada mai.
Sanda tayi kukan ta, har hankalin Nafisa ya tashi, itama idanuwan ta sun yi ja'a, sannan ta ce "a'a, amma ina jin shi a jiki na kaman baza su yarda ba." Olamide ta fada, wasu sabon hawayen na zuba.
"Kar ki ce haka please, tunda bai ma fada masu ba, just be positive, nifa I thought basu yarda bane, kuma kun rabu. Please stop crying, I will cry too if you continue crying." Nafisa ta fada tana goge mata hawaye.
"Naji habibty, amma ina jin tsoro kar hakan ya faru." Olamide ta fada.
"In Sha Allahu hakan bazai faru ba. Toh me ma ya fada maki daya saki kuka haka, nifa indai tun ba'a kai ko ina ba, zaki fara koke koke in kuka gama waya, ni kam ku rabu." Nafisa ta fada jokingly.
"Ji bakin ki, kema ki rabu da Asim mana." Olamide ta fada tana hararan ta, sannan ta labarta mata komai.
Data gama, Nafisa tayi hugging din ta, ta ce "kar ki damu, wannan hanyan da zai yi using ma is okay, kinga idan yayyin sa suka sani, kuma yayi convincing din su suka so ki, toh baza'a samu matsala ba." Nafisa ta fada tana comforting din ta.
"I know, but am just scared wallahi, am very scared." Olamide ta fada, idanuwan ta suka kara cikowa da ruwa.
"Don't be please, don't be scared, just pray for the best." Nafisa ta fada tana hugging din ta.
Haka Nafisa ta ita consoling din ta, har ta daina kuka, suka dan yi hira, sannan suka yi barci.
Cikin dare, suka tashi suka yi sallah, tun daga lokacin suka fara shirin lectures, saboda by 7:30am suna da lectures. Suka ita shire shire. Da suka gama shiri, kowanan su ta dau side bag din ta, tayi slinging din shi a shoulders din ta, duka fita, nan suka hadu da su Hafsat, suka gaisa, su kama hanyar school.
〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
Shi kuma Abdallah, tunda ya dawo daga aiki, bai wani yi hira dasu ( umma da Abba) ba, saboda yau daga aiki straight gida ya dawo. Yana ta aikin tunani, ya rasa daga inda zai fara, koya fada masu Umma ne ko a'a, nan wata zuciyar ta bashi wai ya fara fada ma yan'uwan sa, amma banda adda Wasila, saboda kanwar Dajjo ce, zata bata alamarin, so hamma Sudais da adda zee kawai suka rage ya fadama, tunda ya gama da side din adda Fadila.
Haka dai ya ita sa'ke sa'ke a zuciyar sa, lokacin sallah yayi, suka tafi tare da Abba.
Although iyayen sa sun yi noticing din shuru shurun da yake yi, basu wani damu ba, saboda daya dawo, ce wa yayi, shi ya gaji sosai, so suma basu wani dame shi ba.
Da suka dawo daga sallan Isha shi da Abba, dinning straight suka nufa, nan ya je kitchen, ya taimaka ma Umma, har suka yi arranging din dinning, suka ci abincin su in peace, ba hayaniya. Da suka gama ma, ya kwashe plates, ya kai kitchen, shi ma yaje ya same su a parlor, dan ya masu sai da safe.
Daya shiga parlorn, Umma da Abba na zaune, suna kallon Islam channel, sai yace "Umma na, Abba na, sai da safen ku."
"Sai da safe kuma?
Yau din ba hira ne, ko gajiyan ne?" Abba ya tambaya.
"Toh shi ne nima na gani ai, wani irin gajiya ne haka?" Umma ma ta tambaye shi.
"Normal gajiya ne fa, am just tired ne kawai, and I will like to rest." Abdallah ya fada.
"Toh shikenan Allah ya tashe mu lafiya." Umma da Abba suka fada.
"Amin ya amsa masu, ya koma daki, alokacin ya kira Mide, suka yi magana.
Da suka gama waya, ya fara tunani, hanya tayi trusting din shi on these kuwa, hanya ba gani take kaman baya son ta ba?
Ya ilahi, this is not easy at all, he is trying to do everything in his power, yaga bata samu matsala da iyayen sa da yayyin sa ba. Indai na sauran family ne, shi bai damu ba, amma iyayen sa are a big part of his life, and he will like them to accept what he wants without problem, amma in suka ki, ya shiga uku, dan bazai so saba ma su ba.
Ahaka ya ita tunani, har ya fara jin barci, ya tashi yayi alwala, ya dawo ya kwanta akan gadon sa, yayi azkar, bai san lokacin da barci barawo ya dauke shi ba.
Cikin dare, ya tashi, ya ita nafils, yana ta addu'a, Allah ya taimake shi, Allah yasa soyayyan su yayi winning, kar Allah yasa a raba su, Allah yasa siblings din sa da iyayen sa su yi accepting din su. Haka ya ita addu'a harda hawaye.
Da lokacin fajr yayi, suka hada hanya suka tafi masjid tare.
Da suka dawo, ya fara shirin aiki, saboda yana morning duty ne, ya shirya cikin suit, ya dau briefcase din sa, da coat din sa, ya shiga kitchen, ya hada ma kan sa shayi, ya zauna a dinning ya shanye, ya dauki lunch din sa, sannan ya je dakin su Umma ya sallame su, daga nan, ya tafi asibiti straight.
```Thanks for reading, nasan pejin yayi kadan, kuyi maneji please.
```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_
```Dedicating this chapter to zeexee's novel group one and two, I love you guys so much, Allah ya bar mun ku.```
3️⃣1️⃣&3️⃣2️⃣
_Bismillah_
*BAYAN SATI BIYU*
"Mun yi magana da adda Zee, kuma kin san surprising thing din?" Ya tambaya.
"A'a ban sani ba, sai ka fada."
"Ina fada mata, tace mashaAllah, at least someone in our family has liver." Ya fada yana dariya, itama ta fashe da dariya.
"Wato kai ne first to break the rules."
"Exactly, haka hamma ma ya fada, wai zasu bani award."
"Gaskiya kam ya kamata." Ta fada.
"Hmm, kin san me?" Ya tambaye ta.
"A'a." Ta amsa.
"Naji dadi lokacin dana kira Hakeem, kuma ya mun magana with respect, amma fa yayi warning dina, wai in na sake na bari aka wulakanta ki, ko kuma na saki kuka, toh indai shi ya ji, sai ya manta da cewa na girme sa, shi zai mun tatas." Abdallah ya fada yana dariya.
"Haba! Gaskiya ne, ashe yana so na, baya son bacin rai na." Olamide ma ta fada tana murmushi kaman yana ganin ta.
"Gaskiya yana mugun son ki, ya mun warning fa da yawa, wasu are a secret."
"Toh ai tsakani na da kai ba secrets." Olamide ta fada.
"Haqqun babu, amma wannan tsakani na da junior bro dina ne." Abdallah ya fada yana danna dariyar sa.
"Toh shikenan, ai nima ina da snr bro yanzu, ga snr sisters."
"Oho dai, nima ina da junior sis ai." Abdallah ya fada.
"Ca'an ta matse maku. Ni dai yanzu su Abba suka rage a picture din, yaushe zaka masu magana." Olamide ta fada worryingly.
"Me kike ci na baka na zuba ne sweety, kinga yanzu yayyi na sun yarda, kuma they are in support, kinga na su Umma minor ne, ga adda Wasila kuma, amma karki damu zamu yi maganin ta." Ya fada
"Na ji, amma wallahi ina tsoro. Athough mummy ta yarda, bata da wani matsala, amma kasan without su Abba, our relationship is still in the root, shi yasa na damu, ina son in san position din relationship din mu." Tana gama magana ta numfasa.
"Kar ki damu, bana son inga ki cikin damuwa, kawai mu ci gaba da addu'a, sannan face your book, kinga kun fara test, ba zan so ki samu matsala ba, cause I won't be happy about that." Abdallah ya fada seriously.
"Toh naji, amma gaskiya hankali na bazai kwanta ba sai naji reaction din su suma." Olamide ta fada.
"Kar ki damu, keh dai ki ci gaba da yin addu'a, everything will be alright, In Sha Allah kaman yanda muka yi nasara akan sauran, haka zamu yi nasara akan su Abba ma." Abdallah ya fada.
"Amin. Kaga gobe ina da test, bari inyi karatu." Olamide ta fada.
"Okay toh, Allah ya baku sa'a ke da habibty, ayi karatu fa da kyau, amma kar kiyi stressing din kan ki, sannan kuma ki kwantar hankalin ki, everything will ba alright In Sha Allah." Abdallah ya fada in a comforting way.
"In Sha Allah naji, kar ka damu, zan yi focusing."
"Yauwa Olami. Bari in bar ki kiyi karatu, sai fijir yide am, meaning good night my love."
"Good night, Allah ya tashe mu lafiya." Olamide ta fada, sannan ta kashe wayan.
Ran da Olamide ta fada ma Mummy, Mummy taji dadi sosai, dan Olamide bata taba mata maganan saurayi ba, she was so happy, especially ma data ce he is ready for marriage, no wastage of time. Lokacin da ta fada mata bafulatani ne, Olamide was somehow expecting ta nuna damuwa, but to her surprise, bata ce komai ba, she was just so happy.
Data fada ma Hakeem ma, he was happy, yayi supporting din ta.
Da suka yi waya da Abdallah, ta fada mai, yaji dadi sosai a ranan, yana ta gode ma Allah, bai iya rufe baki ba, yana ta murna. Nan yace ta bashi numbern Hakeem, ta ce mai zata tura mai. Suna gama waya, ta tura mai, ta kira Hakeem ma ta fada mai.