Sashe 10
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Suna sauka a adaidaita, suka raba hanya da su Halima, dan su sun zo ida registration din su ne, su kuma suka wuce inda zasu yi lectures.
Suna zaune, wata black beauty, ta shigo, taje inda suke zaune, tayi taping din shoulder din Olamide.
"Ore'mi(kawata) yarinyar ta fada.
"Hahhhhh, ashe kin zama bayarbiya bamu sani ba". Nafisa dake ta ciki ta amsa, saboda Olamide ke ta baki, shi yasa tayi taping din ta.
"Su Bila beauty, an shigo yau". Olamide ta fada.
"Ni dai ku masa mun in zauna, kafun ku tsare ni da surutu, kar adinga kallo na". Nabila ta fada.
"Awww, bari in matsa, kema habibty sai ki matso ko"? Nafisa ta fada.
"Butan kashi, wato ni in zauna a tsakiya, akan wannan karfe, toh naki". Olamide ta fada.
"Kai Ore, kin san fa ke ce siririyar cikin mu, kuma ai karfen baya tokarin mutum". Nabila ta fada.
"A'a, naki, ban ki in zauna ata baki bakin nan ba, amma naki in zauna aciki". Olamide ta fada tana wani murda baki.
"Toh yana iya dake, matsa mun in shiga". Nabila ta fada.
Olamide ta tashi, Nabila ta samu ta shiga, sannan Olamide ta zauna a baki bakin. Da suka gama balance, Nabila tace "daman ina son mu hadu ne, kafun in maku wata magana, saboda zan so ace muna tare, shi yasa ban fada maku ta waya ba". Nabila ta fada.
"Toh muna sauraro ko habibtyn Fisa"? Nafisa ta tambaya.
"Ae habibtyn Fai'za".
"Toh daman kun san biki na, is suppose to be done after this semester is finished, amma Baffan mu, yace wai ayi yanzu, that is two weeks to come, kuma iyayen yaya Farouq sun yarda". Nafisa ta fada ta na rufe fuska, wai ita nan mai kunya.
" Ashe abun ya matso, ina ankon"? Nafisa ta tambaya.
"Kai habibty, ai ba maganan anko zaki fara mata ba, ai kya ce Allah ya sanya alheri tukun. Yauwa Bila, don't be shy. Amma ina da tambaya. Toh in kika yi auren, ya batun school, ko zaki bar mu kenan"?
"A'a, zan cigaba anan, kin san cousin dina ne, so anyi magana da iyayen sa, ance inayi kaman two weeks acan, sai indwo. Amma zan dinga zuwa once in a while. Ga shi kinsan asalin mu yan gombe ne, so zan hadu da familyn mu da yawa". Nabila ta fada tana murmushi.
"Toh amarya Farouq bada kan ki asare". Nafisa ta fada.
"Toh ai ta riga ta bada. Am soooo happy ore, at least zamu cigaba da haduwa da Bilan mu aunty Bils". Olamide ta fada. Itako Nabila, sai ta rufe fuskar ta da hannun ta.
"Am soooo happy for you oren mu, Allah ya sanya alheri, ya kawo zuriya daiyiban. Allah sa kyawawan maza su zo, inyi wuf da daya". Nafisa ta fada.
"Amin ya rab". Nabila ta amsa.
"Amma ni habibty, me ke damun ki ne, yanzu baki da kunya"? Olamide ta fada.
"Toh me ke ciki, ni kam ki tsaya awajan, zaki ga nayi wuf da wani, ke kina nan ". Nafisa ta fada.
"Ai kuwa, babban abokin yaya, handsome ne sosai, kin gan shi ne, gashi shima doctor ne".
"Wow mashaAllah, kice dai in fara shiri, because am ready to do za wuf with him". Nafisa ta fada.
"Gaskiya kam ki shirya, sai kuyi wuf da juna. Ke Olamide ba zaki yi wuf da wani ba, ina fa da handsome cousins". Nabila ta fada.
"Wa zai yi wuf da yar yarbawa, sai dai kuyi wuf da juna, nima in jira yoruba prince dina yayi wuf da ni". Olamide ta fada.
"Kai habibty, ni kam in kika koma gida, ki tambayi Mummy, hanya ba karere kuke ba, saboda kina kama da fulani tooo much. Kuma me ke ciki in kika auri bafulatani, ai Allah ya halice mu duka". Nafisa ta fada
"Gaskiya kam, Allah created us all, kuma bai banbanta mu ba. Wallahi da muka fara haduwa da ke ko, I thought fa ke fulani ce, sai lokacin da kika fada mun yoruba name din ki, na yarda ke yoruba ce". Nabila ta fada.
"Haka ake cewa, amma nasan I claim Niger state kawai, because that's where we know, ba mu ma san hanyar garin yarbawa ba". Olamide ta fada.
"Toh it's maybe possible maybe garin yarbawan ma kunje ne. Saboda duk wayanda kike nuna mana as family, suna kama da fulani ne, especially cousin din ki din nan, aunty Hasinah". Nafisa ta fada.
"Oho, mu kam abun da aka fada mana zamu yarda da shi".Olamide ta fada.
Aiko tana rufe baki, lecturan su ya shigo.
Ana gama lectures, suk fita. "Yauwa my ore's, yaushe zaku fitar anko ne, kun san kune manyan kawaye fa". Nabila ta fada.
"Ko gobe ko jibi". Nafisa ta fada tana kallon Olamide.
"Ae hakan yayi. Kuma mu sanar ma yan dept din mu, da kawayan mu". Olamide ta amsa
"Toh mashaAllah. Ba zaku zo gaida hajiyar ku bane". Nabila ta tambaya.
"Ai gaisuwa ya zama dole, ala ma mu biki yau ko habibtyn Fai'za". Olamide ta tambayi Nafisa.
"Hakan ma yayi". Nafisa ta amsa.
```Thanks for reading.```
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
```Dedicating this chapter to my jikoki, Fatima and Ayusha (Jiks 1 and 2)🤭🤭🤭🤭🤭🤭🤭🤭. Your comments make my day.```
1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣
_Bismillah_
Suka fita daga school premises, suka nemi kekeh da zai kai su anguwan su Nabila.
Da aka sauka su awani dan madaidaicin gida, amma fa gidan akwai kyau sosai, tun daga wajan gidan har ciki, akayi decorating din shi da flowers, so flowers din sun fito da kyaun gidan sosai.
Nabila ta kwankwasa kofar, aka mude masu.
"Sannu baba" suka fada a tare.
"Yauwa sannun ku, kunzo lafiya"? Ya tambayi su Olamide.
"Lafiya kalau". Nafisa da Olamide suka amsa.
Cikin wani kofa suka shiga, nan suka cire takallaman su, sannan suka shiga parlor da sallama.
Suna shiga, suka samu mahaifiyar Nabila, kanwar ta Safina da yayan ta Faeeq.
Da sallam suka shiga, Hajiya Hajara na ganin su, ta ce "sannu ku da zuwa my daughters".
A kunyance suka tsuguna a gaban Hajiya, suka gaishe ta. Ita kuma Safina, ta rungume su, ta ce "nayi zaton ko ba zaku zo kuga autar Hajiya bane".
"Mun isa"? Nafisa ta tambaya.
"A'a bamu isa ba" Olamide ta fada.
"Toh ni baza ku gaishe ni bane?
Especially wannan bayarbiyar". Yaya Faeeq ya fada.
"Ina wuni yaya Faeeq. Ni dai na gaishe ka, saura yoruba princess din ka".
"Tab!! Allah ya kiyaye".Olamide da Yaya Faeeq suka fada tare
"Ni kam Faeeq ka bar mun ya'a fa. Zo ki zauna kusa dani yar'lele ta". Hajjiya ta fada. Da sauri Olamide taje ta zauna kusa da ita.
"Ni wallahi Ummi shiyasa bana son zuwa gidannan in yaya Faeeq na nan". Ta fada a shagwabe.
"Ki kyale shi. Ni nasan yana son ki ne, kuma bazan bashi ke ba". Hajiya ta fada tana murmushi.
Duk yanda yaya Faeeq yake da keyi da Olamide, dukan su ke noticing. Abun kadan sai yayi maganan ta, ko tana nan ko bata nan. Ga shi yanayi da yake mata magana ma ya bayyana.
"Allah ya kiyaye, me zanyi da ita". Yaya Faeeq ya fada.
"Nima Allah tsare ni nayi soyayya da kai". Olamide ta fada tana hararrar sa.
"Ki shiga hankalin ki dani, ki bar ganin ke ba muharama ta bace, zan dake ki ne black and blue". Ya fada yana ya making serious face.
"Kai!! Wani baku gajiya ne?
Kullum ku dinga fada kaman cat and dog. Yaya Faeeq mun san kana son Olamide ne, ba sai kamana corner corner ba. So ka fada mata kawai, kunga sai ahada auran ku". Safina ta fada.
Tas taji abayan ta. "Ina wasa dake ne"? Yaya Faeeq ya tambaya.
"Faeeq!! Bazan yi tolerating din haka ba. Ka tashi ka bar mana parlor, I want to have a girlie moment with my girls, kaga ya dade bamu hadu ba". Hajiya ta fada.
"Bai sai kin fada ba Ummi, daman ina da niyyan tashi, amma naso in koyama bayarbiyar nan hankali. But anyways gwanda in bar ta da halin ta". Yaya Faeeq ya fada. Sai yayi pointing din Nafisa, ya ce "ke kuma lokacin biki, kar ki yi wuf da wani ki gani, zan neman maki tsoho. So it's better ayi da yaro kafun ran Faeeq ya baci. Yaya Faeeq na gama magana, ya bar wajan.
Yana tafiya kaman wanda kafafuwan sa bazasu taba kasa ba, yi yake kaman yana tsoron in suka taba kasa, zasu bata.
Suna zaune, wata black beauty, ta shigo, taje inda suke zaune, tayi taping din shoulder din Olamide.
"Ore'mi(kawata) yarinyar ta fada.
"Hahhhhh, ashe kin zama bayarbiya bamu sani ba". Nafisa dake ta ciki ta amsa, saboda Olamide ke ta baki, shi yasa tayi taping din ta.
"Su Bila beauty, an shigo yau". Olamide ta fada.
"Ni dai ku masa mun in zauna, kafun ku tsare ni da surutu, kar adinga kallo na". Nabila ta fada.
"Awww, bari in matsa, kema habibty sai ki matso ko"? Nafisa ta fada.
"Butan kashi, wato ni in zauna a tsakiya, akan wannan karfe, toh naki". Olamide ta fada.
"Kai Ore, kin san fa ke ce siririyar cikin mu, kuma ai karfen baya tokarin mutum". Nabila ta fada.
"A'a, naki, ban ki in zauna ata baki bakin nan ba, amma naki in zauna aciki". Olamide ta fada tana wani murda baki.
"Toh yana iya dake, matsa mun in shiga". Nabila ta fada.
Olamide ta tashi, Nabila ta samu ta shiga, sannan Olamide ta zauna a baki bakin. Da suka gama balance, Nabila tace "daman ina son mu hadu ne, kafun in maku wata magana, saboda zan so ace muna tare, shi yasa ban fada maku ta waya ba". Nabila ta fada.
"Toh muna sauraro ko habibtyn Fisa"? Nafisa ta tambaya.
"Ae habibtyn Fai'za".
"Toh daman kun san biki na, is suppose to be done after this semester is finished, amma Baffan mu, yace wai ayi yanzu, that is two weeks to come, kuma iyayen yaya Farouq sun yarda". Nafisa ta fada ta na rufe fuska, wai ita nan mai kunya.
" Ashe abun ya matso, ina ankon"? Nafisa ta tambaya.
"Kai habibty, ai ba maganan anko zaki fara mata ba, ai kya ce Allah ya sanya alheri tukun. Yauwa Bila, don't be shy. Amma ina da tambaya. Toh in kika yi auren, ya batun school, ko zaki bar mu kenan"?
"A'a, zan cigaba anan, kin san cousin dina ne, so anyi magana da iyayen sa, ance inayi kaman two weeks acan, sai indwo. Amma zan dinga zuwa once in a while. Ga shi kinsan asalin mu yan gombe ne, so zan hadu da familyn mu da yawa". Nabila ta fada tana murmushi.
"Toh amarya Farouq bada kan ki asare". Nafisa ta fada.
"Toh ai ta riga ta bada. Am soooo happy ore, at least zamu cigaba da haduwa da Bilan mu aunty Bils". Olamide ta fada. Itako Nabila, sai ta rufe fuskar ta da hannun ta.
"Am soooo happy for you oren mu, Allah ya sanya alheri, ya kawo zuriya daiyiban. Allah sa kyawawan maza su zo, inyi wuf da daya". Nafisa ta fada.
"Amin ya rab". Nabila ta amsa.
"Amma ni habibty, me ke damun ki ne, yanzu baki da kunya"? Olamide ta fada.
"Toh me ke ciki, ni kam ki tsaya awajan, zaki ga nayi wuf da wani, ke kina nan ". Nafisa ta fada.
"Ai kuwa, babban abokin yaya, handsome ne sosai, kin gan shi ne, gashi shima doctor ne".
"Wow mashaAllah, kice dai in fara shiri, because am ready to do za wuf with him". Nafisa ta fada.
"Gaskiya kam ki shirya, sai kuyi wuf da juna. Ke Olamide ba zaki yi wuf da wani ba, ina fa da handsome cousins". Nabila ta fada.
"Wa zai yi wuf da yar yarbawa, sai dai kuyi wuf da juna, nima in jira yoruba prince dina yayi wuf da ni". Olamide ta fada.
"Kai habibty, ni kam in kika koma gida, ki tambayi Mummy, hanya ba karere kuke ba, saboda kina kama da fulani tooo much. Kuma me ke ciki in kika auri bafulatani, ai Allah ya halice mu duka". Nafisa ta fada
"Gaskiya kam, Allah created us all, kuma bai banbanta mu ba. Wallahi da muka fara haduwa da ke ko, I thought fa ke fulani ce, sai lokacin da kika fada mun yoruba name din ki, na yarda ke yoruba ce". Nabila ta fada.
"Haka ake cewa, amma nasan I claim Niger state kawai, because that's where we know, ba mu ma san hanyar garin yarbawa ba". Olamide ta fada.
"Toh it's maybe possible maybe garin yarbawan ma kunje ne. Saboda duk wayanda kike nuna mana as family, suna kama da fulani ne, especially cousin din ki din nan, aunty Hasinah". Nafisa ta fada.
"Oho, mu kam abun da aka fada mana zamu yarda da shi".Olamide ta fada.
Aiko tana rufe baki, lecturan su ya shigo.
Ana gama lectures, suk fita. "Yauwa my ore's, yaushe zaku fitar anko ne, kun san kune manyan kawaye fa". Nabila ta fada.
"Ko gobe ko jibi". Nafisa ta fada tana kallon Olamide.
"Ae hakan yayi. Kuma mu sanar ma yan dept din mu, da kawayan mu". Olamide ta amsa
"Toh mashaAllah. Ba zaku zo gaida hajiyar ku bane". Nabila ta tambaya.
"Ai gaisuwa ya zama dole, ala ma mu biki yau ko habibtyn Fai'za". Olamide ta tambayi Nafisa.
"Hakan ma yayi". Nafisa ta amsa.
```Thanks for reading.```
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
```Dedicating this chapter to my jikoki, Fatima and Ayusha (Jiks 1 and 2)🤭🤭🤭🤭🤭🤭🤭🤭. Your comments make my day.```
1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣
_Bismillah_
Suka fita daga school premises, suka nemi kekeh da zai kai su anguwan su Nabila.
Da aka sauka su awani dan madaidaicin gida, amma fa gidan akwai kyau sosai, tun daga wajan gidan har ciki, akayi decorating din shi da flowers, so flowers din sun fito da kyaun gidan sosai.
Nabila ta kwankwasa kofar, aka mude masu.
"Sannu baba" suka fada a tare.
"Yauwa sannun ku, kunzo lafiya"? Ya tambayi su Olamide.
"Lafiya kalau". Nafisa da Olamide suka amsa.
Cikin wani kofa suka shiga, nan suka cire takallaman su, sannan suka shiga parlor da sallama.
Suna shiga, suka samu mahaifiyar Nabila, kanwar ta Safina da yayan ta Faeeq.
Da sallam suka shiga, Hajiya Hajara na ganin su, ta ce "sannu ku da zuwa my daughters".
A kunyance suka tsuguna a gaban Hajiya, suka gaishe ta. Ita kuma Safina, ta rungume su, ta ce "nayi zaton ko ba zaku zo kuga autar Hajiya bane".
"Mun isa"? Nafisa ta tambaya.
"A'a bamu isa ba" Olamide ta fada.
"Toh ni baza ku gaishe ni bane?
Especially wannan bayarbiyar". Yaya Faeeq ya fada.
"Ina wuni yaya Faeeq. Ni dai na gaishe ka, saura yoruba princess din ka".
"Tab!! Allah ya kiyaye".Olamide da Yaya Faeeq suka fada tare
"Ni kam Faeeq ka bar mun ya'a fa. Zo ki zauna kusa dani yar'lele ta". Hajjiya ta fada. Da sauri Olamide taje ta zauna kusa da ita.
"Ni wallahi Ummi shiyasa bana son zuwa gidannan in yaya Faeeq na nan". Ta fada a shagwabe.
"Ki kyale shi. Ni nasan yana son ki ne, kuma bazan bashi ke ba". Hajiya ta fada tana murmushi.
Duk yanda yaya Faeeq yake da keyi da Olamide, dukan su ke noticing. Abun kadan sai yayi maganan ta, ko tana nan ko bata nan. Ga shi yanayi da yake mata magana ma ya bayyana.
"Allah ya kiyaye, me zanyi da ita". Yaya Faeeq ya fada.
"Nima Allah tsare ni nayi soyayya da kai". Olamide ta fada tana hararrar sa.
"Ki shiga hankalin ki dani, ki bar ganin ke ba muharama ta bace, zan dake ki ne black and blue". Ya fada yana ya making serious face.
"Kai!! Wani baku gajiya ne?
Kullum ku dinga fada kaman cat and dog. Yaya Faeeq mun san kana son Olamide ne, ba sai kamana corner corner ba. So ka fada mata kawai, kunga sai ahada auran ku". Safina ta fada.
Tas taji abayan ta. "Ina wasa dake ne"? Yaya Faeeq ya tambaya.
"Faeeq!! Bazan yi tolerating din haka ba. Ka tashi ka bar mana parlor, I want to have a girlie moment with my girls, kaga ya dade bamu hadu ba". Hajiya ta fada.
"Bai sai kin fada ba Ummi, daman ina da niyyan tashi, amma naso in koyama bayarbiyar nan hankali. But anyways gwanda in bar ta da halin ta". Yaya Faeeq ya fada. Sai yayi pointing din Nafisa, ya ce "ke kuma lokacin biki, kar ki yi wuf da wani ki gani, zan neman maki tsoho. So it's better ayi da yaro kafun ran Faeeq ya baci. Yaya Faeeq na gama magana, ya bar wajan.
Yana tafiya kaman wanda kafafuwan sa bazasu taba kasa ba, yi yake kaman yana tsoron in suka taba kasa, zasu bata.