Sashe 24
Banbancin Kabila Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
6:pm nayi, Olamide ta ma Abdallah text, wai ya koma da su, yasan dai gobe zasu koma, so they are things they will like to do before going back. Yana ganin message din ya share, yayi kaman bai gani ba, ya dago kai suka hada ido, ya dauke idon sa. Ta kara mai wani message din, yaki.
Sanda tace "ammm Adda Fadi, zamu wuce, kin san gobe zamu koma, ya kamata mu dan zauna da kawar mu kafun mu koma, kuma zamu shirya wasu abubuwan mu."
"Baki yi karya ba, amma why not ku bari anjima?"
"Haka nima nace, amma ta ki." Abadallah ya fada.
"A'a ba wai taki bane, gobe fa da sassafe zamu koma, kun ga ya kamata mu tafi yanzu." Nafisa ta fada tana murmushi.
"Toh in kuka koma, sai kuma yaushe?"
"Yaushe?" Olamide ta tambaya, sai tayi wani irin murmushin da dukan su suka yi dariya.
"Sai anyi auren kenan ko?" Adda fadi ta tambaya.
"A'a fa ban ce ba." Ta fada a kunyance, tana wani rufe ido, muryar ta kasa kasa, amma sunji ta.
"Oho dai, mu dai munsan maanan haka." Adda Fadi ta fada.
"Allah ya kaimu lokacin, ya daura ku akan duk wani makiyi, ya sa iyayen mu su yarda, kar suma su nuna banbanci, su yarda da wannan union din, saboda hadin nan In Sha Allahu zai yi kyau." Uncle Isah mijin Adda Fadi ya fada.
"Amin" kowa acikin parlorn ya amsa.
"Toh Adda zamu wuce". Abdallah ya fada.
Ai suna jin haka, suma suka tatara jiki suka tashi tsaye.
"Gaskiya ban ji dadin wucewan ku din nan ba, amma na ji dadin zuwan ku sosai alhamdulilah. My prayer is also for this union to happen wallahi, saboda kin gama mamaye zuciya na qalbin Abdallah. Allah ya sa iyeyen mu su yarda, kinga alokacin, zamu dinga haduwa anyhow. Gashi kema Fisa, idan Allah yayi, kema nan zaa kawo ki, wato three three kenan kuka yi. Allah yasa ayi auren ku kuma, ku zo Gombe, ku dinga zuwa wajan wannan addan ta ku, maybe ma by that time mun saba da Nabila, dan nasan Farouq zai kowa ta wajan fav sis din su." Ta fada tana murmushi.
"Toh Allah yasa." Olamide ta fada.
"Mu tafi." Abdallah ya fada.
Zasu fita, Adda tace ku jira ni ina zuwa, bari in sa hijab. Tana barin wajan Olamide ta mika ma Afra leda, na thank you, cike da sweets da chocolate, wafers, da dai sauran su. Tana mika ma Afra, ta gani, tace "yay chocolate, nagode sosai qalbin uncle da adda Fisa." Ta fada tana hugging din su.
Abban su ma yayi godiya, sai ga Adda Fadi ta shigo, itama da leda cikin hijab, ba zaka gane ma ba, sai ka kare mata kallo, ta ce "muje."
Duk suka fita waje, Abdallah ya bude gate, sannan, ya fita da motan sa, alokacin Adda Fadi ta jawo hannun Olamide, tace "In Sha Allah, me and him, zamu san yanda zamu yi da family members din mu, dan Allah kema kiyi kokarin convicing din mummyn ki, wallahi ban taba ganin kani na yaso wata ya mace ba haka, kuma daga bisa duka alamu, kema kina son shi. Wallahi zuwan ki yau yasa nayi clearing kai na and my thinking akan tribalism. Am soo happy I met you wallahi. In Sha Allah I will always put you guys in my du'a. Kar ki ce a'a, dan Allah ga wannan." Ta mika ma Olamide.
Olamide ta amsa, ta mata godiya. "Adda nagode sosai, Allah ya saka maki, ya raya maki yara. In Sha Allahu zan fada ma mummy, moreover, nasan ta wajan mummy bakomai, but still zan fada mata and thanks for accepting me, I can't thank you less wallahi." Olamide ta fada, bata ma san lokacin data yi hugging din Adda Fadila ba, har da wayen ta.
"A'a kar ki mun kuka Abdul ya gani yace na fada maki abu ne." Adda Fadi ta fada tana goge mata hawaye, suka ji ana horn, sai Adda tace "ga wannan ki ba habibtyn ki, mu je kafun ace ina tsungulin ki." Dariya su biyu suka yi, sannan suka fita, Olamide ta shiga gaba, daman Nafisa ta riga ta zauna a baya.
Data shiga, suna ta waving din juna, har suka bace ma juna.
```Thanks for reading.```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
2️⃣7️⃣&2️⃣8️⃣
Anyi sallah lafiya, Allah Ya maimaita mana. Haryanzu dai ba wanda ya bada goron sallah, but am still waiting lol. Allah ya naimaita mana, may we witness more and more eid's to come.
Like I promised, nace zan rubuta suran pejin nan bayan sallah, toh alhamdulilah, gashi yau na cika alkawari.
Asha karatu lafiya, kar ku manta da sharhi, because it's like an oxygen of a writer.
_Bismillah_
4:am alarm din Olamide ya fara ringing, cikin barci taji karan shi, gashi ta sa shi kusa da kunne ta, so har cikin kwakwalwar ta take jin Kara. Da sauri ta tashi, ta kashe, sannan tayi addu'an tashi daga barci, ta sauka daga kan gado, ta shiga toilet, tayi business din ta, tayi brush, sannan tayi alwala, ta fito ta tada Nafisa.
Da suka idar da sallah, suka karanta qur'ani a islam pro app, suka yi addu'an safe da maraici, kafun Olamide ta fara shiga wanka, sannan Nafisa ma ta shiga.
Suna cikin shiri, Nabila tayi sallama ta shigo, tace "kaman kun san nazo duba ku ne ko kun shirya, gashi Allah yayi kun shirya. Amma yaya yace sai kaman 7-7:30 zai kai ku park. So in kuka gama dressing, akwai kwai a kitchen, ku soya, jiya yaya ya siya maku bread, kuma akwai kayan tea, then ku duba store ma, akwai sardine." Nabila ta fada.
"Toh mama Nabila. Amma ko gaisuwa?" Nafisa ta fada.
"Allah sarki kuyi hakuri, tun jiya maganan nan ke rai na, shiyasa, amma amun afuwa, ina kwanan ku."
"Ina gajiya, ya gajiyan jiya, ya dawai niya da mu?
Allah ya bada lada, ya baku zaman lafiya, ya kawo zuriya dayiban." Nafisa ta fada.
"Kalau, gajiya kam akwai shi. Amin amin, nagode sosai kawayen albarka. Kuma Allah yasa muga naku, nima in kai ku dakunan ku." Nabila ta fada tana murmushi.
"Amin" suka amsa tare.
"Baby, kin ga 6 something yanzu, bari muje mu hada breakfast din, mu maki wanke wanke, kar mu bar maki plates." Olamide ta fada.
"Ai kuwa, the earlier we start, the better." Nafisa ta fada.
"Sai me in kuka bar mun wanke wanke?" Nabila ta fada, tana turo baki.
Basu bata amsa ba, Olamide ta riko hannun Nafisa, suka tafi kitchen, Nabila na biye da su.
Sanda tace "ammm Adda Fadi, zamu wuce, kin san gobe zamu koma, ya kamata mu dan zauna da kawar mu kafun mu koma, kuma zamu shirya wasu abubuwan mu."
"Baki yi karya ba, amma why not ku bari anjima?"
"Haka nima nace, amma ta ki." Abadallah ya fada.
"A'a ba wai taki bane, gobe fa da sassafe zamu koma, kun ga ya kamata mu tafi yanzu." Nafisa ta fada tana murmushi.
"Toh in kuka koma, sai kuma yaushe?"
"Yaushe?" Olamide ta tambaya, sai tayi wani irin murmushin da dukan su suka yi dariya.
"Sai anyi auren kenan ko?" Adda fadi ta tambaya.
"A'a fa ban ce ba." Ta fada a kunyance, tana wani rufe ido, muryar ta kasa kasa, amma sunji ta.
"Oho dai, mu dai munsan maanan haka." Adda Fadi ta fada.
"Allah ya kaimu lokacin, ya daura ku akan duk wani makiyi, ya sa iyayen mu su yarda, kar suma su nuna banbanci, su yarda da wannan union din, saboda hadin nan In Sha Allahu zai yi kyau." Uncle Isah mijin Adda Fadi ya fada.
"Amin" kowa acikin parlorn ya amsa.
"Toh Adda zamu wuce". Abdallah ya fada.
Ai suna jin haka, suma suka tatara jiki suka tashi tsaye.
"Gaskiya ban ji dadin wucewan ku din nan ba, amma na ji dadin zuwan ku sosai alhamdulilah. My prayer is also for this union to happen wallahi, saboda kin gama mamaye zuciya na qalbin Abdallah. Allah ya sa iyeyen mu su yarda, kinga alokacin, zamu dinga haduwa anyhow. Gashi kema Fisa, idan Allah yayi, kema nan zaa kawo ki, wato three three kenan kuka yi. Allah yasa ayi auren ku kuma, ku zo Gombe, ku dinga zuwa wajan wannan addan ta ku, maybe ma by that time mun saba da Nabila, dan nasan Farouq zai kowa ta wajan fav sis din su." Ta fada tana murmushi.
"Toh Allah yasa." Olamide ta fada.
"Mu tafi." Abdallah ya fada.
Zasu fita, Adda tace ku jira ni ina zuwa, bari in sa hijab. Tana barin wajan Olamide ta mika ma Afra leda, na thank you, cike da sweets da chocolate, wafers, da dai sauran su. Tana mika ma Afra, ta gani, tace "yay chocolate, nagode sosai qalbin uncle da adda Fisa." Ta fada tana hugging din su.
Abban su ma yayi godiya, sai ga Adda Fadi ta shigo, itama da leda cikin hijab, ba zaka gane ma ba, sai ka kare mata kallo, ta ce "muje."
Duk suka fita waje, Abdallah ya bude gate, sannan, ya fita da motan sa, alokacin Adda Fadi ta jawo hannun Olamide, tace "In Sha Allah, me and him, zamu san yanda zamu yi da family members din mu, dan Allah kema kiyi kokarin convicing din mummyn ki, wallahi ban taba ganin kani na yaso wata ya mace ba haka, kuma daga bisa duka alamu, kema kina son shi. Wallahi zuwan ki yau yasa nayi clearing kai na and my thinking akan tribalism. Am soo happy I met you wallahi. In Sha Allah I will always put you guys in my du'a. Kar ki ce a'a, dan Allah ga wannan." Ta mika ma Olamide.
Olamide ta amsa, ta mata godiya. "Adda nagode sosai, Allah ya saka maki, ya raya maki yara. In Sha Allahu zan fada ma mummy, moreover, nasan ta wajan mummy bakomai, but still zan fada mata and thanks for accepting me, I can't thank you less wallahi." Olamide ta fada, bata ma san lokacin data yi hugging din Adda Fadila ba, har da wayen ta.
"A'a kar ki mun kuka Abdul ya gani yace na fada maki abu ne." Adda Fadi ta fada tana goge mata hawaye, suka ji ana horn, sai Adda tace "ga wannan ki ba habibtyn ki, mu je kafun ace ina tsungulin ki." Dariya su biyu suka yi, sannan suka fita, Olamide ta shiga gaba, daman Nafisa ta riga ta zauna a baya.
Data shiga, suna ta waving din juna, har suka bace ma juna.
```Thanks for reading.```
Comment
Like &
Share.
~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
MARUBUCIYAR
*-RAYUWAR HUSNA*
*-MAHAKURCI MAWADACI (2020)*
2️⃣7️⃣&2️⃣8️⃣
Anyi sallah lafiya, Allah Ya maimaita mana. Haryanzu dai ba wanda ya bada goron sallah, but am still waiting lol. Allah ya naimaita mana, may we witness more and more eid's to come.
Like I promised, nace zan rubuta suran pejin nan bayan sallah, toh alhamdulilah, gashi yau na cika alkawari.
Asha karatu lafiya, kar ku manta da sharhi, because it's like an oxygen of a writer.
_Bismillah_
4:am alarm din Olamide ya fara ringing, cikin barci taji karan shi, gashi ta sa shi kusa da kunne ta, so har cikin kwakwalwar ta take jin Kara. Da sauri ta tashi, ta kashe, sannan tayi addu'an tashi daga barci, ta sauka daga kan gado, ta shiga toilet, tayi business din ta, tayi brush, sannan tayi alwala, ta fito ta tada Nafisa.
Da suka idar da sallah, suka karanta qur'ani a islam pro app, suka yi addu'an safe da maraici, kafun Olamide ta fara shiga wanka, sannan Nafisa ma ta shiga.
Suna cikin shiri, Nabila tayi sallama ta shigo, tace "kaman kun san nazo duba ku ne ko kun shirya, gashi Allah yayi kun shirya. Amma yaya yace sai kaman 7-7:30 zai kai ku park. So in kuka gama dressing, akwai kwai a kitchen, ku soya, jiya yaya ya siya maku bread, kuma akwai kayan tea, then ku duba store ma, akwai sardine." Nabila ta fada.
"Toh mama Nabila. Amma ko gaisuwa?" Nafisa ta fada.
"Allah sarki kuyi hakuri, tun jiya maganan nan ke rai na, shiyasa, amma amun afuwa, ina kwanan ku."
"Ina gajiya, ya gajiyan jiya, ya dawai niya da mu?
Allah ya bada lada, ya baku zaman lafiya, ya kawo zuriya dayiban." Nafisa ta fada.
"Kalau, gajiya kam akwai shi. Amin amin, nagode sosai kawayen albarka. Kuma Allah yasa muga naku, nima in kai ku dakunan ku." Nabila ta fada tana murmushi.
"Amin" suka amsa tare.
"Baby, kin ga 6 something yanzu, bari muje mu hada breakfast din, mu maki wanke wanke, kar mu bar maki plates." Olamide ta fada.
"Ai kuwa, the earlier we start, the better." Nafisa ta fada.
"Sai me in kuka bar mun wanke wanke?" Nabila ta fada, tana turo baki.
Basu bata amsa ba, Olamide ta riko hannun Nafisa, suka tafi kitchen, Nabila na biye da su.