Sashe 4
Bahiyya Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Murmushi ya saki mai sauti domin har cikin ransa kalamanta sun shiga zuciyar sa tare da yin register a brain ɗin sa.
“Ok! To yanzu yaushe zaki yi tafiyar? And yaushe zaki dawo?”
“Ba zan wuce 3 to 4 month ba a yadda na tsara, but idan na tafi ya danganta da yanayin abinda zai iya riƙe ni ko dai in dawo da wuri ko kuma in fi haka jimawa”
“OK wish you safe trip”
Daga haka ta janye jikin ta ta nufi ɗakinta tana faɗin
“I need to arrange some of my documents,I will joined you later in the bed ”
Bayansa ya jinginar a jikin cushion ɗin yana mai lumshe ido dramar sa da Hanifah na dawo masa beat by beat. Ya rasa ya zaiyi da Hanifah, always Abinda yake so ita ba shi ta ke so ba. Kullum ita a bauɗe take. Amma a haka yana farin ciki da ita da kuma tsananin ƙaunarta. Ya san cewa sarai Hanifah bata jin maganar sa amma ya rasa yadda zai yi da ita. Musamman abinda ya shafi marital life ɗin su, shi ya san da cewar yana da tsananin buƙata but duk yadda zai kashe ta da magiya da roƙo matuƙar bata so ba ko zai mutu ba zai samu ba.
Wayarsa ce ta hau ɓurari ko bai duba ba yasan wacece ta ki rasa domin tana da ringing ɗinta na musamman irin na mutane masu matsayi da daraja. Mutum ɗaya tilo da yake da shi a duniya masoyiyar kakarsa Madina.
Ɗaga kiran yayi yana mai yi mata sallama cikin ladabi da mutuntawa.
Bayan ta amsa daga can ɓangaren tace.
“Faruku ya naji sautin muryarka ya canja ko ba ka da lafiya ne?”
Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace.
“Ina lafiya Madinah,kawai dai Hanifah ce, but we have sought everything out. She is gonna branch her business center in Dubai”
Ɗan jim tayi kaɗan tana juya maganar a cikin ranta, idan bata manta ba last year da yayi wani zuwa yayi mata complain akan Hanifah ta zo masa da magana makamanciyar wannan amma bai amince ba kuma ba zai taɓa amincewa ba. Amma yanzu lokaci ɗaya kuma yace mata har Hanifah ta shirya komai.
Jin shiru daga ɓangarenta yasa shi cewa.
"Grand Ma are you hearing me.”
Gyaɗa kanta tayi kamar yana gabanta tace.
“Ina jinka Faruku Masha Allahu, that's nice to hear, Allah ya taimaka yasa a yi cikin nasara da aminci.”
Lumshe ido yayi yace.
“Amin. Yau tun safe baki sake ji daga gare ni ba ko? I'm sorry nayi meeting ne Bayan na fito kuma wani abu ya ɗauke mini hankali.”
"Eh, nakira Mahid akan wasu yaran maƙota na da nike so a basu gurbin aiki a nan wurin ku, shi ne yake sanar mini cewa kuna meeting ne, to Don Allah za su zo su uku ne sai ku bincike su ku basu gurbin da ya dace. Na gayawa Mahid su sauka gidan sa amma tunda ita Hanifar zata tafi gobe sai su zo nan gidan naka”
Yace
“OK, ba matsala in sha Allah, sai dai kawai su sauka wurin Mahi ɗin because zan tafi Lagos nima a gobe kuma zai iya ɗaukata sati kafin na dawo amma Yadda kika ce haka za'a yi ”
Tace
“OK no problem Sai ayi Hakan ai”
Yace
“Ok to Allah ya kawo su lafiya”
Tace
“Amin. Ka gaida Hanifah, idan ta je gidan kuma ta gaida iyayenta.”
Yace
“Zata ji in sha Allah. Sai da safe”
Tace.
“Allah ya bamu alkaiiri”
Tashi yayi ya koma ɗakin sa ya kwanta abinsa, yadda Mahi bai nemesa a waya ba shima haka ya share sa domin ya fahimci sarai cewa fushi yayi.
Har ɓacci ɓarawo ya sace sa Hanifah ba ta zo gare shi ba.
*************
BAHIYYA
Bayan sati ɗaya da yin maganar mu da Mama akan batun karatun Nuhaira. Ina zaune Ina bayar da kayan miya, mama ta fito daga ɗaki tana faɗin
“Bahiyya ki duba min numbern Malam Maharazu kwana biyu ina ta neman sa layin ya kasa tafiya ko kuma dai ba numbern ce nake kira ba”
Bayan na sallami Yaron na sa hannu na karɓi wayar tare da sake gwada numbern amma kamar yadda ta faɗa layin a kashe yake. Kallon ta nayi nace
“Mama fa da gaske ne wayar a kashe ta ke”
Tace
“Subhanallah! Ko miye dalili? Gaskiya da wuya ka kira lambar malam Maharazu kaji ta a kashe, kuma nima nayi mamakin da yasa ya share har kusan sati biyu bai kira mu ba.”
Nace.
“Eh fa, tun kiran da yayi wancan ranar Nuhaira ta ɗauka bai sake kira ba. To amma Mama neman mi kike masa haka?”
Zaunawa tayi akan kujerar tsugunno tana faɗin.
“Nuhaira ni ke so idan ya samu lokaci ya zo ya kai min ita makarantar”
Nace
“To Allah yasa a same shi, idan ma ba'a same shi ba ga Malama Rabi nan sai ta yi mana jagora”
Daga haka ta koma ɗaki ni kuma naci gaba da bayar da kayan miyar ga wata yarinyar da ta shigo yanzu.
*OUM AMEER*
💝 *BAHIYYA* 💝
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*AMINA IBRAHIM*
(OUM-AMIR)
*WATTPAD:*
*@UMMU-AMEER*
*PAID BOOK 500*
*3132703269*
*FIRST BANK*
*AMINA IBRAHIM*
*08068974831*
*FREE PAGE*
*BABI NA HUƊU*
Mohandessin.
Giza Governorate
Cairo, Egypt.
Hanifah
Zaune suke a dining table suna breakfast. Hanifah, Mahaifiyar ta Hajiya Nuriyyat, Mahaifin ta Alhaji Ikirama Ɗan-Ali da kuma junior sister ɗinta Hamrah wadda ta dawo jiya daga school sanadiyyar matsa mata da Hanifah tayi akan lallai dole sai ta zo an hallara tare sun tafi Dubai. Cike da farin ciki da cikakkiyar walwala suke cin abinci suna fira jefi jefi. Hanifah ta kan ji ta free tamkar sakakkiyar tsuntsuwa a duk lokacin da take cikin familynta. Saboda family ne na wayayyi gogaggun 'ƴan boko wanda kowa ya ke rayuwar sa cike da cikakken 'ƴan ci babu wata takurawa duk abinda kake so ka zaɓa shi za ka yi, musamman ma ita Hanifah wadda ta kasance First born a garesu ta kasance rainon taɓara. Kusan tazarar shekara goma ne ke tsakanin ta da Hamrah shiyasa ta taso cikin gata da soyayya marar misaltuwa.
“Ok! To yanzu yaushe zaki yi tafiyar? And yaushe zaki dawo?”
“Ba zan wuce 3 to 4 month ba a yadda na tsara, but idan na tafi ya danganta da yanayin abinda zai iya riƙe ni ko dai in dawo da wuri ko kuma in fi haka jimawa”
“OK wish you safe trip”
Daga haka ta janye jikin ta ta nufi ɗakinta tana faɗin
“I need to arrange some of my documents,I will joined you later in the bed ”
Bayansa ya jinginar a jikin cushion ɗin yana mai lumshe ido dramar sa da Hanifah na dawo masa beat by beat. Ya rasa ya zaiyi da Hanifah, always Abinda yake so ita ba shi ta ke so ba. Kullum ita a bauɗe take. Amma a haka yana farin ciki da ita da kuma tsananin ƙaunarta. Ya san cewa sarai Hanifah bata jin maganar sa amma ya rasa yadda zai yi da ita. Musamman abinda ya shafi marital life ɗin su, shi ya san da cewar yana da tsananin buƙata but duk yadda zai kashe ta da magiya da roƙo matuƙar bata so ba ko zai mutu ba zai samu ba.
Wayarsa ce ta hau ɓurari ko bai duba ba yasan wacece ta ki rasa domin tana da ringing ɗinta na musamman irin na mutane masu matsayi da daraja. Mutum ɗaya tilo da yake da shi a duniya masoyiyar kakarsa Madina.
Ɗaga kiran yayi yana mai yi mata sallama cikin ladabi da mutuntawa.
Bayan ta amsa daga can ɓangaren tace.
“Faruku ya naji sautin muryarka ya canja ko ba ka da lafiya ne?”
Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace.
“Ina lafiya Madinah,kawai dai Hanifah ce, but we have sought everything out. She is gonna branch her business center in Dubai”
Ɗan jim tayi kaɗan tana juya maganar a cikin ranta, idan bata manta ba last year da yayi wani zuwa yayi mata complain akan Hanifah ta zo masa da magana makamanciyar wannan amma bai amince ba kuma ba zai taɓa amincewa ba. Amma yanzu lokaci ɗaya kuma yace mata har Hanifah ta shirya komai.
Jin shiru daga ɓangarenta yasa shi cewa.
"Grand Ma are you hearing me.”
Gyaɗa kanta tayi kamar yana gabanta tace.
“Ina jinka Faruku Masha Allahu, that's nice to hear, Allah ya taimaka yasa a yi cikin nasara da aminci.”
Lumshe ido yayi yace.
“Amin. Yau tun safe baki sake ji daga gare ni ba ko? I'm sorry nayi meeting ne Bayan na fito kuma wani abu ya ɗauke mini hankali.”
"Eh, nakira Mahid akan wasu yaran maƙota na da nike so a basu gurbin aiki a nan wurin ku, shi ne yake sanar mini cewa kuna meeting ne, to Don Allah za su zo su uku ne sai ku bincike su ku basu gurbin da ya dace. Na gayawa Mahid su sauka gidan sa amma tunda ita Hanifar zata tafi gobe sai su zo nan gidan naka”
Yace
“OK, ba matsala in sha Allah, sai dai kawai su sauka wurin Mahi ɗin because zan tafi Lagos nima a gobe kuma zai iya ɗaukata sati kafin na dawo amma Yadda kika ce haka za'a yi ”
Tace
“OK no problem Sai ayi Hakan ai”
Yace
“Ok to Allah ya kawo su lafiya”
Tace
“Amin. Ka gaida Hanifah, idan ta je gidan kuma ta gaida iyayenta.”
Yace
“Zata ji in sha Allah. Sai da safe”
Tace.
“Allah ya bamu alkaiiri”
Tashi yayi ya koma ɗakin sa ya kwanta abinsa, yadda Mahi bai nemesa a waya ba shima haka ya share sa domin ya fahimci sarai cewa fushi yayi.
Har ɓacci ɓarawo ya sace sa Hanifah ba ta zo gare shi ba.
*************
BAHIYYA
Bayan sati ɗaya da yin maganar mu da Mama akan batun karatun Nuhaira. Ina zaune Ina bayar da kayan miya, mama ta fito daga ɗaki tana faɗin
“Bahiyya ki duba min numbern Malam Maharazu kwana biyu ina ta neman sa layin ya kasa tafiya ko kuma dai ba numbern ce nake kira ba”
Bayan na sallami Yaron na sa hannu na karɓi wayar tare da sake gwada numbern amma kamar yadda ta faɗa layin a kashe yake. Kallon ta nayi nace
“Mama fa da gaske ne wayar a kashe ta ke”
Tace
“Subhanallah! Ko miye dalili? Gaskiya da wuya ka kira lambar malam Maharazu kaji ta a kashe, kuma nima nayi mamakin da yasa ya share har kusan sati biyu bai kira mu ba.”
Nace.
“Eh fa, tun kiran da yayi wancan ranar Nuhaira ta ɗauka bai sake kira ba. To amma Mama neman mi kike masa haka?”
Zaunawa tayi akan kujerar tsugunno tana faɗin.
“Nuhaira ni ke so idan ya samu lokaci ya zo ya kai min ita makarantar”
Nace
“To Allah yasa a same shi, idan ma ba'a same shi ba ga Malama Rabi nan sai ta yi mana jagora”
Daga haka ta koma ɗaki ni kuma naci gaba da bayar da kayan miyar ga wata yarinyar da ta shigo yanzu.
*OUM AMEER*
💝 *BAHIYYA* 💝
*ADABI WRITERS ASSOCIATION*
*AMINA IBRAHIM*
(OUM-AMIR)
*WATTPAD:*
*@UMMU-AMEER*
*PAID BOOK 500*
*3132703269*
*FIRST BANK*
*AMINA IBRAHIM*
*08068974831*
*FREE PAGE*
*BABI NA HUƊU*
Mohandessin.
Giza Governorate
Cairo, Egypt.
Hanifah
Zaune suke a dining table suna breakfast. Hanifah, Mahaifiyar ta Hajiya Nuriyyat, Mahaifin ta Alhaji Ikirama Ɗan-Ali da kuma junior sister ɗinta Hamrah wadda ta dawo jiya daga school sanadiyyar matsa mata da Hanifah tayi akan lallai dole sai ta zo an hallara tare sun tafi Dubai. Cike da farin ciki da cikakkiyar walwala suke cin abinci suna fira jefi jefi. Hanifah ta kan ji ta free tamkar sakakkiyar tsuntsuwa a duk lokacin da take cikin familynta. Saboda family ne na wayayyi gogaggun 'ƴan boko wanda kowa ya ke rayuwar sa cike da cikakken 'ƴan ci babu wata takurawa duk abinda kake so ka zaɓa shi za ka yi, musamman ma ita Hanifah wadda ta kasance First born a garesu ta kasance rainon taɓara. Kusan tazarar shekara goma ne ke tsakanin ta da Hamrah shiyasa ta taso cikin gata da soyayya marar misaltuwa.