Sashe 38
Ni Da Prince Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Salma ta had'a musu kayansu a akwati, duk yanda akaso a hanata zama acan saboda larurarta amma taki, hakan yasa sarki yace akyaleta, Fulani kusan kullum sai tayi abun marmari ta aikoma Matar Munnir dake da ciki da kuma Salma, Salma kam tsoron ci takeyi sai dai ganin mai kawowar bata take ta zab'a kafin takaima matar munnir yasa ta fara rage kokuntan ko magani ne a ciki.
Farha kam mahaifiyarya taji bakin cikin korota da akai, sai dai yazasuyi? Da Mumyn ta kira Sarki dan tai fad'a sai ya gwaleta yace " yama za'ayi ace yarinya takai shekara 25 amma ba zaku mata aure ba? Sai dai tai ta yawo a gari, wannan dalilim yasa tama daina kiran Sarkin.
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
No: 6⃣2⃣
Bayan Shekara 3...........
Salman zaune akan dinning shida d'ansa Salim, Salma tazo kusa dashi ta zaune tace " Prince dagaske kake wai?"
Salman ya kalleta sannan ya shafa kan Salim yace " Beauty wai dole ne sai naje wani matriculation? Ni yaro ne?"
Salma tad'an had'e rai tace " yara ne ke zuwa?" Salman ya kalleta zaiyi magana wayarshi tai kara yad'aga tare da cewa " Najib ya akai?" Najib yace " malam Yarima mai jiran Gadon Sarki bawai dan anaso Sarki ya mutu ba sai dan hakan Al'ada ta tsara."
Saki yai yace " kafara ko? In roko ka fara to zan iya taimaka maka da kalangu."
Najib ya kwashe da dariya yace " kaii mutumin akwai iya fad'ar bakar magana, yah zaka shigo kuwa? Su dad zasuzo fa."
Salman yace " kai fa banza ne, meyasa baka sanar dani da wuri ba? Gashi nikuma banda niyar hallatar taron."
Najib yace " haba yarima kafasan yanda Director yabada umarnin kaje saboda akwai kyauta dasuke san baka."
Yai wani murmushi yace" kyalesu so suke suyi neman suna gun mai martaba, ko an fad'a musu ban sani bane."
Najib yace " to yanzu ya za'ayi?"
Salman yace" zanzo bayan an gama sai mu gaisa dasu Dad d'in."
Nan sukai sallama ya kashe wayar.
Salma ta kalli Salim tace" Ma boy jeka akaika gun Fulani tun jiya take aiken nemanka."
Cikin murna yace to.
Yana fita Salma ta harari Salman tai d'aki, murmushi yai tare da mik'ewa yai d'akin, tana zaune akan gado, yana zuwa ya kwanta akan cinyarta, tare da sai ta fuskarshi kan nata, yace " Beauty muje yawo?"
Salma tace " indai bazaka ba shikenan, dama bansan mai martaba yaga baka hallarci taron bane. "
Salman ya shafa cikinta yace " Baby na kinga Mumynki na neman tilastama mahaifinki abinda baya so ko?"
Salma ta shafa kan Salman tace "kaima kasan ba haka bane Abba nasan Umma bazata ma haka." Tai magana amatsayin wai babyn
Ajiyar zuciya yai yace " Babyna I wish mace ce mai kama da Beauty na kinga sai in mata rival, ni dama ban tab'a ganin magajin Sarki da mata d'aya ba sai ni."
Salma tai dariya tare da manna mai kiss a kumatu tace " na daina tambayar tunda an fara zancen rival."
Shigewa jikinta yai tad'an mai shakulkuli ta ciki tace " kar ka matse mana babyn mu."
Yace 3mnt ko? Tace yeah
Turata yai kan gadon tare da jawota jikinsa, yace " Beauty wai sai naje?" Ta girgiza kai alamar a'a tace " Ur choice. "
Ahankali ya kai bakinshi nata............
Ya shirya tsaf ya kalli Salma yace " Zan wuce." Tace sai ka dawo, Allah ya bada sa'a." Yace amin "amma taso muje tare indai kinaso naje."
Murmushi tai ita kanta tanason zuwa, gyara fuskarta tai, Salman yakalleta yace " ni fa banasan zuwa dake gun taro, maza suyi ta wani kallanki, narasa meyasa Abba kwanakin nan yai ta sakamu hallarta taro tare, haushi duk ya isheni."
Dariya tai tace" to ko inzauna?" Yace " yau ni nakeso muje tare saboda nasan kinasan zuwa, koba yau zee zata gama ba itama? Sannan inaso kiga matar da Najib zai aura."
Nan suka gama kintsawa suka fito.
Wata had'ad'iyar Motarsa mai masifar kyau suka shiga, sam yanzu anhanashi fita shi kad'ai, hakan yasa dole akwai mota d'aya da akesa fadawa suke rakashi inda zashi.
Yafara tuki tare da kallan bayanshi ya kalli motar haushi ya isheshi, yai kwafa yace " Who am I?" Salma tace" The Prince!!!!!" Yai wani mugun murmushi yace " Sa belts dear." Tasa tare da cewa me za'ai? Ya kalleta yai murmushi tare kara gudun motar, nan yadinga shiga cikin d'an lungun hanya daya gani, sun rikece suna binshi, sai dai ina, salon da Salman yake musu yasa sun rasa inda yai.
Sai dayaga ya b'acemusu b'at sannan yai wani murmushi, Salma ta tafa mai tace " irin wannan salo?"
Yace "inama ni ba d'qn sarauta bane, da mota zan koya miki mud'inga fita bayan gari muna tsere."
Dariya tai tace " stop Imagine, nikam kuna waya da Dr Bilal?"
Salman yai murmushi yace " guy d'in nan da matarsa sunyi, ba sa'idan kowa akansu, rayuwarsu free."
Salma tai shiru, can tace" amma fa ance aunga rayuwa, sai dai naji dad'in yadda yawarkarmun da My Prince."
Murmushi sukai Salman ya wuce skul d'in dadinshi d'aya bai fad'a ma fadawar inda zasu ba, kuma a iya saninsu bazai je makaranta yau ba.
Anyi taro lafiya Salman an kirashi ya amshi kyauta amma yanajinsu ya sharesu, sai Mannir ne ya amsar mai a matsayin sa.
Salma tayi farin cikin ganin zee, sunsha hira nan Zee take tambayar Salma labarin Kamal, Salma tace yana can naji Abba yace ya samu aiki acan, zee tace lalai.
Ishaq kam yanzu rayuwa tazama saisa saisa, duk da ana tura musu kud'i kuma yana karatu, amma yanzu ya koma shiru shiru, sam bayasan garin, amma ya zai yi?
Fulani kam an shiryu kusam kullum sai ta nemi akai Salim da kuma 'yar gidan Mannir( Zulfa) sun tayata hira.
Farha kam anata shirin bikinta, Salman yace zasuje shida Salma....
...........
After 6years...........
Salman zaune akan kujerar mulki, yana karanta korafe korafen mutane, wazirinsa na yanzu shine ya kalleshi yace "Ranka ya dad'e bai kamata ace har yanzu matarka d'aya ba."
Salman ya bugamai wani kallo yace" in na kara auren kai zaka rik'emin matar? Ko kuwa mutanen dakesan in aure 'ya'yansu suke turoka su zasu zaunamin da ita? ."
Waziri ya had'iyi yawo yace" ya hakuri ranka ya dade ba haka nake nufi ba."
Salman yace " ko ma me kake nufi, sannan ban fahimci wannan takardar ba."
Waziri ya kalli takardar, yace " eh wani babban d'an kasuwa ne yakeso kad'an taimaka mai da sa hannu."
Salman yai tsaki tare da wurgo takardar yace " ina sa mai hannu sai yaje yai ta shigo da kayan da basu dace ba yace nine na bada izini ko?"
Waziri yace "ba haka bane, zai d'inga aiko da kud'aden da kadarori masu yawa ai."
Salman yai murmushin sa yace" bama bukatar kud'insa in bazai abu dan Allah ba ya barshi, sannan kar in kara ganin takardu shigen wannan anan gurin."
Waziri yad'an tab'e baki a zuciyarsa yace " wannan wani irin mutum ne? Yaza'ayi mu tara arziki in baya.....
Salman ne ya katseshi yace jeka na sallameka, waziri ya mike yana fita yai ajiyar zuciya yace" kaiii!!!!!! Haka zan d'inga fama kullum?"
Salman kam yana ganin waziri ya fita ya kira Salma, tad'aga da sauri tare da cewa "My Prince gaskiya I miss u."
Yace "mee too dear, ina Swty na?" Tace gani nan.
Yace " not u new nake nufi, murmushi tai tace gatannan tana barci."
Yace shafamin kanta....tace yaushe zan ganka? Yace yau da aiki amma zan tsagaita inshigo, tace sai na ganka.....
Nan sukai sallama tabi wayar da kallo, ga shi dai yanzu arziki itada 'yan uwanta ba'a magana, ga matsayi na Fulani an batan ga yaransu guda Uku, 1 namiji, 2 mata, sai dai tarage zama da mijinta sosai, yazatai haka rayuwa take ba'asamun komai dole in an samu d'aya a rasa d'aya.
*ALHAMDULILA NAN NAKAWO KARSHEN LITTAFINA MAI TAKEN 'NI DA PRINCE' BANSAN IYA YAWON GODIYA DA ZAN NUNAMA D'UNBIN MASOYANA BA, NAGODE KWARAI DASO DA KAUNAR DA KUKA NUNA MA LITTAFINAN, ALLAH YABARMU TARE........*
*THANKS ALOT ALL MY FANS.....LOVE YOU SOOOOO MUCH*💋
*Godiya ta musamman ga duk 'yan group d'ina, dakuma 'yan uwana writers nagode sosai Allah yasaka da alkairi da zumunci da san da kuka nunamin.*
_*Jinjina Gareku ' yan Nagarta Writer's Association nagode kwarai Allah ya kara d'aukaka*_
My fans sai kunjini a sabon novel d'ina nan gaba........
By *AYUSHER MOHD*📚
© *NWA*
Farha kam mahaifiyarya taji bakin cikin korota da akai, sai dai yazasuyi? Da Mumyn ta kira Sarki dan tai fad'a sai ya gwaleta yace " yama za'ayi ace yarinya takai shekara 25 amma ba zaku mata aure ba? Sai dai tai ta yawo a gari, wannan dalilim yasa tama daina kiran Sarkin.
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
No: 6⃣2⃣
Bayan Shekara 3...........
Salman zaune akan dinning shida d'ansa Salim, Salma tazo kusa dashi ta zaune tace " Prince dagaske kake wai?"
Salman ya kalleta sannan ya shafa kan Salim yace " Beauty wai dole ne sai naje wani matriculation? Ni yaro ne?"
Salma tad'an had'e rai tace " yara ne ke zuwa?" Salman ya kalleta zaiyi magana wayarshi tai kara yad'aga tare da cewa " Najib ya akai?" Najib yace " malam Yarima mai jiran Gadon Sarki bawai dan anaso Sarki ya mutu ba sai dan hakan Al'ada ta tsara."
Saki yai yace " kafara ko? In roko ka fara to zan iya taimaka maka da kalangu."
Najib ya kwashe da dariya yace " kaii mutumin akwai iya fad'ar bakar magana, yah zaka shigo kuwa? Su dad zasuzo fa."
Salman yace " kai fa banza ne, meyasa baka sanar dani da wuri ba? Gashi nikuma banda niyar hallatar taron."
Najib yace " haba yarima kafasan yanda Director yabada umarnin kaje saboda akwai kyauta dasuke san baka."
Yai wani murmushi yace" kyalesu so suke suyi neman suna gun mai martaba, ko an fad'a musu ban sani bane."
Najib yace " to yanzu ya za'ayi?"
Salman yace" zanzo bayan an gama sai mu gaisa dasu Dad d'in."
Nan sukai sallama ya kashe wayar.
Salma ta kalli Salim tace" Ma boy jeka akaika gun Fulani tun jiya take aiken nemanka."
Cikin murna yace to.
Yana fita Salma ta harari Salman tai d'aki, murmushi yai tare da mik'ewa yai d'akin, tana zaune akan gado, yana zuwa ya kwanta akan cinyarta, tare da sai ta fuskarshi kan nata, yace " Beauty muje yawo?"
Salma tace " indai bazaka ba shikenan, dama bansan mai martaba yaga baka hallarci taron bane. "
Salman ya shafa cikinta yace " Baby na kinga Mumynki na neman tilastama mahaifinki abinda baya so ko?"
Salma ta shafa kan Salman tace "kaima kasan ba haka bane Abba nasan Umma bazata ma haka." Tai magana amatsayin wai babyn
Ajiyar zuciya yai yace " Babyna I wish mace ce mai kama da Beauty na kinga sai in mata rival, ni dama ban tab'a ganin magajin Sarki da mata d'aya ba sai ni."
Salma tai dariya tare da manna mai kiss a kumatu tace " na daina tambayar tunda an fara zancen rival."
Shigewa jikinta yai tad'an mai shakulkuli ta ciki tace " kar ka matse mana babyn mu."
Yace 3mnt ko? Tace yeah
Turata yai kan gadon tare da jawota jikinsa, yace " Beauty wai sai naje?" Ta girgiza kai alamar a'a tace " Ur choice. "
Ahankali ya kai bakinshi nata............
Ya shirya tsaf ya kalli Salma yace " Zan wuce." Tace sai ka dawo, Allah ya bada sa'a." Yace amin "amma taso muje tare indai kinaso naje."
Murmushi tai ita kanta tanason zuwa, gyara fuskarta tai, Salman yakalleta yace " ni fa banasan zuwa dake gun taro, maza suyi ta wani kallanki, narasa meyasa Abba kwanakin nan yai ta sakamu hallarta taro tare, haushi duk ya isheni."
Dariya tai tace" to ko inzauna?" Yace " yau ni nakeso muje tare saboda nasan kinasan zuwa, koba yau zee zata gama ba itama? Sannan inaso kiga matar da Najib zai aura."
Nan suka gama kintsawa suka fito.
Wata had'ad'iyar Motarsa mai masifar kyau suka shiga, sam yanzu anhanashi fita shi kad'ai, hakan yasa dole akwai mota d'aya da akesa fadawa suke rakashi inda zashi.
Yafara tuki tare da kallan bayanshi ya kalli motar haushi ya isheshi, yai kwafa yace " Who am I?" Salma tace" The Prince!!!!!" Yai wani mugun murmushi yace " Sa belts dear." Tasa tare da cewa me za'ai? Ya kalleta yai murmushi tare kara gudun motar, nan yadinga shiga cikin d'an lungun hanya daya gani, sun rikece suna binshi, sai dai ina, salon da Salman yake musu yasa sun rasa inda yai.
Sai dayaga ya b'acemusu b'at sannan yai wani murmushi, Salma ta tafa mai tace " irin wannan salo?"
Yace "inama ni ba d'qn sarauta bane, da mota zan koya miki mud'inga fita bayan gari muna tsere."
Dariya tai tace " stop Imagine, nikam kuna waya da Dr Bilal?"
Salman yai murmushi yace " guy d'in nan da matarsa sunyi, ba sa'idan kowa akansu, rayuwarsu free."
Salma tai shiru, can tace" amma fa ance aunga rayuwa, sai dai naji dad'in yadda yawarkarmun da My Prince."
Murmushi sukai Salman ya wuce skul d'in dadinshi d'aya bai fad'a ma fadawar inda zasu ba, kuma a iya saninsu bazai je makaranta yau ba.
Anyi taro lafiya Salman an kirashi ya amshi kyauta amma yanajinsu ya sharesu, sai Mannir ne ya amsar mai a matsayin sa.
Salma tayi farin cikin ganin zee, sunsha hira nan Zee take tambayar Salma labarin Kamal, Salma tace yana can naji Abba yace ya samu aiki acan, zee tace lalai.
Ishaq kam yanzu rayuwa tazama saisa saisa, duk da ana tura musu kud'i kuma yana karatu, amma yanzu ya koma shiru shiru, sam bayasan garin, amma ya zai yi?
Fulani kam an shiryu kusam kullum sai ta nemi akai Salim da kuma 'yar gidan Mannir( Zulfa) sun tayata hira.
Farha kam anata shirin bikinta, Salman yace zasuje shida Salma....
...........
After 6years...........
Salman zaune akan kujerar mulki, yana karanta korafe korafen mutane, wazirinsa na yanzu shine ya kalleshi yace "Ranka ya dad'e bai kamata ace har yanzu matarka d'aya ba."
Salman ya bugamai wani kallo yace" in na kara auren kai zaka rik'emin matar? Ko kuwa mutanen dakesan in aure 'ya'yansu suke turoka su zasu zaunamin da ita? ."
Waziri ya had'iyi yawo yace" ya hakuri ranka ya dade ba haka nake nufi ba."
Salman yace " ko ma me kake nufi, sannan ban fahimci wannan takardar ba."
Waziri ya kalli takardar, yace " eh wani babban d'an kasuwa ne yakeso kad'an taimaka mai da sa hannu."
Salman yai tsaki tare da wurgo takardar yace " ina sa mai hannu sai yaje yai ta shigo da kayan da basu dace ba yace nine na bada izini ko?"
Waziri yace "ba haka bane, zai d'inga aiko da kud'aden da kadarori masu yawa ai."
Salman yai murmushin sa yace" bama bukatar kud'insa in bazai abu dan Allah ba ya barshi, sannan kar in kara ganin takardu shigen wannan anan gurin."
Waziri yad'an tab'e baki a zuciyarsa yace " wannan wani irin mutum ne? Yaza'ayi mu tara arziki in baya.....
Salman ne ya katseshi yace jeka na sallameka, waziri ya mike yana fita yai ajiyar zuciya yace" kaiii!!!!!! Haka zan d'inga fama kullum?"
Salman kam yana ganin waziri ya fita ya kira Salma, tad'aga da sauri tare da cewa "My Prince gaskiya I miss u."
Yace "mee too dear, ina Swty na?" Tace gani nan.
Yace " not u new nake nufi, murmushi tai tace gatannan tana barci."
Yace shafamin kanta....tace yaushe zan ganka? Yace yau da aiki amma zan tsagaita inshigo, tace sai na ganka.....
Nan sukai sallama tabi wayar da kallo, ga shi dai yanzu arziki itada 'yan uwanta ba'a magana, ga matsayi na Fulani an batan ga yaransu guda Uku, 1 namiji, 2 mata, sai dai tarage zama da mijinta sosai, yazatai haka rayuwa take ba'asamun komai dole in an samu d'aya a rasa d'aya.
*ALHAMDULILA NAN NAKAWO KARSHEN LITTAFINA MAI TAKEN 'NI DA PRINCE' BANSAN IYA YAWON GODIYA DA ZAN NUNAMA D'UNBIN MASOYANA BA, NAGODE KWARAI DASO DA KAUNAR DA KUKA NUNA MA LITTAFINAN, ALLAH YABARMU TARE........*
*THANKS ALOT ALL MY FANS.....LOVE YOU SOOOOO MUCH*💋
*Godiya ta musamman ga duk 'yan group d'ina, dakuma 'yan uwana writers nagode sosai Allah yasaka da alkairi da zumunci da san da kuka nunamin.*
_*Jinjina Gareku ' yan Nagarta Writer's Association nagode kwarai Allah ya kara d'aukaka*_
My fans sai kunjini a sabon novel d'ina nan gaba........
By *AYUSHER MOHD*📚
© *NWA*