Sashe 29
Ni Da Prince Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salma a baya ta d'ora akan kayanta ta nad'a mayafin kayan ta d'auko flat shoe tasa, agoggo ta duba tace ah why am I so excited? Waya ta d'auka tafara game, bata dade ba salman ya mata waya, da kyar tajira tai ringing biyu ta d'auka, salman yace matar salman ki fito, mijinki na jiranki, salma tai murmushi tace mijin salma ya jira matarshi kad'an gatannan fitowa, tafada'a tare da kashe wayar.
Mikewa tai ta rataya karamar jakarta ta saka wayarta da wallet d'inta ta fito, a hankali ta karasa mota tare da bud'e gaba, ta zauna, salman ya kalleta yai murmushi, yace ahhh naji kanshi matata, salma tace kai prince😟 mota ya tada yace amma dai ba direct gun wanke kan zamu bako? Tace can zamu mana, yace ban yarda ba sai na d'an zaga da matata, tace to ina zamu? Yace ba ruwanki.
Sun fita daga gidan daidai nan ishaq yazo shiga, da mamaki ya kalli motar, salma da salman ya kalla suna ma juna murmushi, wani mugun kishi ne ya turnukoshi, har ya shiga ya fito ya bisu.
Salman kam a 212 yai parking ya kalli salma yace muje? Tace me zamuyi? Yace yunwa nakeji, tace ok, fitowa tai suka shiga salman yasa aka sa musu snacks a takeaway sannan yace asa icecream, nan aka had'a musu suka biya.
Ishaq ya kalli shagon haushi ya kamashi, ganinsu yai sun fito da leda suna tafe kana ganinsu kasan sunyi matching da karshe ga wani farin ciki dake zaune a fuskokinsu, ishaq ya cika yai fam.
Mota suka koma sukai can hanyar aminu kano, sai da sukaje gun fly_over sannan salman ya d'an gangara yai parking, bud'e kofa sukai, salman ya kalleta tare da cewa abani abu inci, nan salma ta mikamai chicken pie da lemo, daga d'an nesa kad'an taga wasu masu saida gurji, jitai yawunta ya tsinke ta kalli salman tace prince bari inje can, salman yace ina? Ta nuna mai gun mutanen data gani, yace inkaiki mana? Tace a'a da kafa zani, yace to nan ta fita, ishaq kam ya baya kad'an yana kallansu, ganin salma ta fito yasa yace da alama sunyi fad'a naji dadi.
Salma kam takarasa gun masu gurji, ta siya, taga gyad'a dafafiya nan ma ta siya, har zata taho taga mai gwaza, tace abani gwaza, nan ta sisiya dadi ya kamata ta juyo tana murmushi, salman ganin yanda take murmushi daga nesa yasa ya fito ya tsaya yana kallanta,ishaq ya kallesu wato ba b'atawa sukai ba? Wani kishi ne ya d'ibeshi ya fizgo mota da gudu yai inda salman yake gadan gadan, salma dake tafiya ta kula da yanda motar ta taso, hannu take nuna ma salman ya matsa, shikam ya d'auka ko wani abun take nufi, tace kamatsa, salman yace naki, sai kin karaso, salma kam ganin yanda motar takusa zuwa inda salman yake yasa ta taho da gudu tare da jefar da ledojin salman ya kalleta ganin yanda take gudu a titi ya kalleta yace beauty? Ishaq yakarajin wani kishi lalai yau zai karasa salman, Kafin salman ya kara wani magana salma ta karaso haka motar ma, salma ta rukeshi sukai gefe, sai dai duk da haka sai da motar ta bige salma.
Ishaq baisan abinda salma take kokarinyi kenan ba, ganin ya bige salma yasa yai parking ya fito da sauri,salman kam suman tsaye yai jiyake kanshi na wainawa, salma ya kalla dake kwance a sume, ga goshinta ya fashe yana zubar da jini, masu gurji ne suka karaso gun ishaq ma haka, salman sai kallan kowa yake amma baisan meke faruwa ba jiyake kamar bashiba, ishaq ya karaso tare da kallan salma idansa ya ciciko, salman ya jijiga sai dai yakula salman baya hayacinsa, yace kai bakaga yanda salma take bane? Dalla malam.....gani yai salman ya rike kirjinsa da kansa wani irin kurkusus yakeyi, mai gurji tace ka kaisu asibiti mana, kar a samu matsala, ai kai kaja, kuna tafiya bakwa kula dana gefen titi? Ishaq ya kalli salma da sauri yasata a mota, masu gurji sukace saura shi, salman sai murkususu yake, nan wani mai rake ya karaso ya taimakamai aka saau amota, asibitin aminu kano yai dasu, shikanshi hawaye yake baiyi zatan abin zaikai haka ba yanzu ga salmarsa itace ba lafiya.
Suna zuwa Aminu kano, akai emergency dasu, salman kam ya fita hanyacinsa dan ba maganinsa, likitocin sun dukufa akansu, ishaq kam kuka yake ya daure ya kira waziri ya fad'amai, sarki kam yanaji jiyai kamar yasa kuka,yana tsananin san salman in wani abun ya same shi yazaiyi?
By *Ayusher Mohd* 📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣9⃣
Waziri ya kalli sarki yace "bari inje asibitin".
Sarki yace "kana nufin barina zakai anan? Bayan salman da matarsa na asibiti? Wayasan awani hali suke? Waziri yace amma kaga kai bai kamata.....
Sarki yakatseshi da cewa "yanzu kaje ka gunsu, nikuma sai ka sanar dani halin da ake ciki da daddare sai inje dakaina".
Waziri ya amsa sannan ya fita.
Likitoci sun dukufa akan salman da shine ke jin jiki, salma bayan an mata dressing, sai jini da suke tunanin za'a kara mata.
Salman kam sunyi mamakin yanda ya hari ciwo ya kamashi haka, da akamu abin ya dade, da kyar suka shawo kan lamarin kafin su turosu sukaisu d'aki d'aya, dukansu bacci sukeyi sakamakon allurar da aka musu.
Ishaq kam duk ya rikece yana ganin waziri yai gunsa da sauri.
Waziri ya kalleshi yace " ishaq ina salman da matarsa?, ya jikin nasu? Abindai ba babba bane ba ko?"
Ishaq ya rike hannun Waziri yace "Waziri wad'annan tambayoyin sun min yawa, wane kakeso in amsa?"yai maganar tare da zubo da kwalla.
Waziri ya ja hannunshi ya zaunar dashi sannan yace "bari inga likita, dama ba kai yakamata intambaya ba, yahkuri yarima mai jiran gado."
Waziri ya sakeshi yai gun likita,knocking yai daga cikin aka amsa shigo, Waziri ya murd'a kofar tare da shiga da sallama.
Likitan na ganinshi ya mike tare da gaisuwa, waziri ya amsa tare da zama, likitan ya kalleshi tare da zama shima.
Waziri yace " nazo ne inji halin da d'an mu da matarsa suke ciki",
Likita ya mike yace "badai wanda aka kawo da matarsa kake nufi ba? ".
Waziri yace "eh salman da matarsa salma", likita yai shiru can yace " wanda yakawosu bai fad'amana ba hannu kawai yasa akan aiki, sannan a zahiri nayi mamakin yanda akai kuka bari yarima salman d'in ya kamu da heart attack,"
Waziri cikin kid'ima yace "what? Heart attack? Likita ban gane ba?".
Likita yai ajiyar zuciya yace " ka kwantar da hankalinka, ai salman yaro ne dama shi wannan ciwon yana wahalar warkewa ne ga wad'anda suka girma, to Alhamdulila salman yaro ne, saboda haka karku damu, akwai treatment daza'amai sai dai ba'anan ba."
Waziri yace " bangane ba anan ba?"
Likita yace " akwai wani babban likitanmu *DR BILAL*( mijin ilham tsohon littafina), yana zaune a kasar england to ya sanar mana zai dawo nan da wata d'aya, likitane kwararre dan kwarewarshi ce tasa suka rikeshi, inhar yadawo sai aka salman ya dubashi sai yasan meya kamata amai."
Waziri yai ajiyar zuciya yace "to Alhamdulila, salma fa?"
Likita yai murmushi yace wannan ba matsala kanta ne yabugu sai jini data zubar, munason kara mata jini."
Waziri yace " Alhamdulila"
Likita ya sake murmushi yace "amma tana d'auke da juna biyu na wata 1."
Waziri ya saki fara'a shima yace "kai masha Allah, ta farfado ne?"
Likitan yace "eh to yaci ace sun farfado yanzu, muje indubasu a canza musu d'aki,"
Waziri yace to yafad'a tare da mikewa sukai hanyar d'akin da aka kwamtar dasu Salman, Ishaq ma na ganinsu ya biyosu.
Sun shiga sun tadda Salman a zaune rike da hannun salman, idanunsa taf kwalla, Waziri na ganinshi yakarasa da sauri ya dafa Salman.
Salman ya juyo ya kalleshi ya kuma kasa magana, hawayen dake kwance a idanunsa ne suka zubo, mamaki ya kama Waziri tunda yake yau ce rana ta farko dayaga hawayen Salman bashiba hatta Ishaq.
Likitan ya kalli Salman yace ranka ya dade kwanta in dubaka, Salman ya kalleshi yace " ni lafiyata kalau ga wacce nake so inji me kuka mata da ya hanata farkawa?"
Likitan ya karaso kusa da Salma ya shiga dubata, ya d'ago yace "lafiyarta kalau komai nata normal, bansan me ya hanata farkawa ba,"
Salman ya mike yamai wani kallo yace "baka sani ba?"
Likitan yace "zata farfado nan acikin nan da 24hrs in bata farfado ba kafin nan zamu sake running d'in test."
Salman ya zuciya yayo kan likitan Waziri ya tareshi da sauri yace "Salman ka nutsu mana, Salma juna biyu gareta bai kamata a d'inga hayaniya haka ba."
Salman yace "me? Juna biyu? Likita da gaskene?" Salman duk ya rikice, Ishaq wani kishi ya kamashi juyawa yai ya fita da sauri.
Salman yabi Ishaq da kallo, sai dai yau farinciki yasa bashi da lokacinsa amma alkawarine dole ya koyamai hankali.
Salman komawa yai kusa da Salma ya kamo hannunta bakinshi yaki rufuwa yace " Beauty ki tashi please, ki tashi mu kula da Babyn mu, Beauty ki tashi please.....
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO. 5⃣0⃣
Waziri da likita ganin yanda Salman yake kallan Salma yasa suka fita daga d'akin tare da jawo kofa.
Salman ya kurama Salma ido a hankali yakai hannunsa kan inda aka sa mata plaster ya shafa gun, jiyai jiri nad'an kamashi daga zaune, sauri yai ya kwantar da kansa akan pillow d'in datake, kansa kusa da nata, hannunta ya rike kam.
Tunani yafara yi, wato ishaq shi yaso bigewa?Baiwar Allah azal yafad'a mata, sashi akai? Abinda yafad'omai kenan aransa, yanzu da sun mai asarar cikinsa fa? idansa ne ya kad'a yai ja, a mike zaune ya kalli Salma yace
" I won't forgive them,duk wanda keda hannu a cikin wallahi I won't let them be."
Ishaq kam gida ya wuce cikin b'acin rai yai b'angaren fulani.
Tana zaune acikin kilisa, hankalinta akwance, sai ma farin ciki da take wai ance salman na asibiti da matarsa, itakam jitake ina ma su mutu ko ta huta da ganinsu.
Mikewa tai ta rataya karamar jakarta ta saka wayarta da wallet d'inta ta fito, a hankali ta karasa mota tare da bud'e gaba, ta zauna, salman ya kalleta yai murmushi, yace ahhh naji kanshi matata, salma tace kai prince😟 mota ya tada yace amma dai ba direct gun wanke kan zamu bako? Tace can zamu mana, yace ban yarda ba sai na d'an zaga da matata, tace to ina zamu? Yace ba ruwanki.
Sun fita daga gidan daidai nan ishaq yazo shiga, da mamaki ya kalli motar, salma da salman ya kalla suna ma juna murmushi, wani mugun kishi ne ya turnukoshi, har ya shiga ya fito ya bisu.
Salman kam a 212 yai parking ya kalli salma yace muje? Tace me zamuyi? Yace yunwa nakeji, tace ok, fitowa tai suka shiga salman yasa aka sa musu snacks a takeaway sannan yace asa icecream, nan aka had'a musu suka biya.
Ishaq ya kalli shagon haushi ya kamashi, ganinsu yai sun fito da leda suna tafe kana ganinsu kasan sunyi matching da karshe ga wani farin ciki dake zaune a fuskokinsu, ishaq ya cika yai fam.
Mota suka koma sukai can hanyar aminu kano, sai da sukaje gun fly_over sannan salman ya d'an gangara yai parking, bud'e kofa sukai, salman ya kalleta tare da cewa abani abu inci, nan salma ta mikamai chicken pie da lemo, daga d'an nesa kad'an taga wasu masu saida gurji, jitai yawunta ya tsinke ta kalli salman tace prince bari inje can, salman yace ina? Ta nuna mai gun mutanen data gani, yace inkaiki mana? Tace a'a da kafa zani, yace to nan ta fita, ishaq kam ya baya kad'an yana kallansu, ganin salma ta fito yasa yace da alama sunyi fad'a naji dadi.
Salma kam takarasa gun masu gurji, ta siya, taga gyad'a dafafiya nan ma ta siya, har zata taho taga mai gwaza, tace abani gwaza, nan ta sisiya dadi ya kamata ta juyo tana murmushi, salman ganin yanda take murmushi daga nesa yasa ya fito ya tsaya yana kallanta,ishaq ya kallesu wato ba b'atawa sukai ba? Wani kishi ne ya d'ibeshi ya fizgo mota da gudu yai inda salman yake gadan gadan, salma dake tafiya ta kula da yanda motar ta taso, hannu take nuna ma salman ya matsa, shikam ya d'auka ko wani abun take nufi, tace kamatsa, salman yace naki, sai kin karaso, salma kam ganin yanda motar takusa zuwa inda salman yake yasa ta taho da gudu tare da jefar da ledojin salman ya kalleta ganin yanda take gudu a titi ya kalleta yace beauty? Ishaq yakarajin wani kishi lalai yau zai karasa salman, Kafin salman ya kara wani magana salma ta karaso haka motar ma, salma ta rukeshi sukai gefe, sai dai duk da haka sai da motar ta bige salma.
Ishaq baisan abinda salma take kokarinyi kenan ba, ganin ya bige salma yasa yai parking ya fito da sauri,salman kam suman tsaye yai jiyake kanshi na wainawa, salma ya kalla dake kwance a sume, ga goshinta ya fashe yana zubar da jini, masu gurji ne suka karaso gun ishaq ma haka, salman sai kallan kowa yake amma baisan meke faruwa ba jiyake kamar bashiba, ishaq ya karaso tare da kallan salma idansa ya ciciko, salman ya jijiga sai dai yakula salman baya hayacinsa, yace kai bakaga yanda salma take bane? Dalla malam.....gani yai salman ya rike kirjinsa da kansa wani irin kurkusus yakeyi, mai gurji tace ka kaisu asibiti mana, kar a samu matsala, ai kai kaja, kuna tafiya bakwa kula dana gefen titi? Ishaq ya kalli salma da sauri yasata a mota, masu gurji sukace saura shi, salman sai murkususu yake, nan wani mai rake ya karaso ya taimakamai aka saau amota, asibitin aminu kano yai dasu, shikanshi hawaye yake baiyi zatan abin zaikai haka ba yanzu ga salmarsa itace ba lafiya.
Suna zuwa Aminu kano, akai emergency dasu, salman kam ya fita hanyacinsa dan ba maganinsa, likitocin sun dukufa akansu, ishaq kam kuka yake ya daure ya kira waziri ya fad'amai, sarki kam yanaji jiyai kamar yasa kuka,yana tsananin san salman in wani abun ya same shi yazaiyi?
By *Ayusher Mohd* 📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO.4⃣9⃣
Waziri ya kalli sarki yace "bari inje asibitin".
Sarki yace "kana nufin barina zakai anan? Bayan salman da matarsa na asibiti? Wayasan awani hali suke? Waziri yace amma kaga kai bai kamata.....
Sarki yakatseshi da cewa "yanzu kaje ka gunsu, nikuma sai ka sanar dani halin da ake ciki da daddare sai inje dakaina".
Waziri ya amsa sannan ya fita.
Likitoci sun dukufa akan salman da shine ke jin jiki, salma bayan an mata dressing, sai jini da suke tunanin za'a kara mata.
Salman kam sunyi mamakin yanda ya hari ciwo ya kamashi haka, da akamu abin ya dade, da kyar suka shawo kan lamarin kafin su turosu sukaisu d'aki d'aya, dukansu bacci sukeyi sakamakon allurar da aka musu.
Ishaq kam duk ya rikece yana ganin waziri yai gunsa da sauri.
Waziri ya kalleshi yace " ishaq ina salman da matarsa?, ya jikin nasu? Abindai ba babba bane ba ko?"
Ishaq ya rike hannun Waziri yace "Waziri wad'annan tambayoyin sun min yawa, wane kakeso in amsa?"yai maganar tare da zubo da kwalla.
Waziri ya ja hannunshi ya zaunar dashi sannan yace "bari inga likita, dama ba kai yakamata intambaya ba, yahkuri yarima mai jiran gado."
Waziri ya sakeshi yai gun likita,knocking yai daga cikin aka amsa shigo, Waziri ya murd'a kofar tare da shiga da sallama.
Likitan na ganinshi ya mike tare da gaisuwa, waziri ya amsa tare da zama, likitan ya kalleshi tare da zama shima.
Waziri yace " nazo ne inji halin da d'an mu da matarsa suke ciki",
Likita ya mike yace "badai wanda aka kawo da matarsa kake nufi ba? ".
Waziri yace "eh salman da matarsa salma", likita yai shiru can yace " wanda yakawosu bai fad'amana ba hannu kawai yasa akan aiki, sannan a zahiri nayi mamakin yanda akai kuka bari yarima salman d'in ya kamu da heart attack,"
Waziri cikin kid'ima yace "what? Heart attack? Likita ban gane ba?".
Likita yai ajiyar zuciya yace " ka kwantar da hankalinka, ai salman yaro ne dama shi wannan ciwon yana wahalar warkewa ne ga wad'anda suka girma, to Alhamdulila salman yaro ne, saboda haka karku damu, akwai treatment daza'amai sai dai ba'anan ba."
Waziri yace " bangane ba anan ba?"
Likita yace " akwai wani babban likitanmu *DR BILAL*( mijin ilham tsohon littafina), yana zaune a kasar england to ya sanar mana zai dawo nan da wata d'aya, likitane kwararre dan kwarewarshi ce tasa suka rikeshi, inhar yadawo sai aka salman ya dubashi sai yasan meya kamata amai."
Waziri yai ajiyar zuciya yace "to Alhamdulila, salma fa?"
Likita yai murmushi yace wannan ba matsala kanta ne yabugu sai jini data zubar, munason kara mata jini."
Waziri yace " Alhamdulila"
Likita ya sake murmushi yace "amma tana d'auke da juna biyu na wata 1."
Waziri ya saki fara'a shima yace "kai masha Allah, ta farfado ne?"
Likitan yace "eh to yaci ace sun farfado yanzu, muje indubasu a canza musu d'aki,"
Waziri yace to yafad'a tare da mikewa sukai hanyar d'akin da aka kwamtar dasu Salman, Ishaq ma na ganinsu ya biyosu.
Sun shiga sun tadda Salman a zaune rike da hannun salman, idanunsa taf kwalla, Waziri na ganinshi yakarasa da sauri ya dafa Salman.
Salman ya juyo ya kalleshi ya kuma kasa magana, hawayen dake kwance a idanunsa ne suka zubo, mamaki ya kama Waziri tunda yake yau ce rana ta farko dayaga hawayen Salman bashiba hatta Ishaq.
Likitan ya kalli Salman yace ranka ya dade kwanta in dubaka, Salman ya kalleshi yace " ni lafiyata kalau ga wacce nake so inji me kuka mata da ya hanata farkawa?"
Likitan ya karaso kusa da Salma ya shiga dubata, ya d'ago yace "lafiyarta kalau komai nata normal, bansan me ya hanata farkawa ba,"
Salman ya mike yamai wani kallo yace "baka sani ba?"
Likitan yace "zata farfado nan acikin nan da 24hrs in bata farfado ba kafin nan zamu sake running d'in test."
Salman ya zuciya yayo kan likitan Waziri ya tareshi da sauri yace "Salman ka nutsu mana, Salma juna biyu gareta bai kamata a d'inga hayaniya haka ba."
Salman yace "me? Juna biyu? Likita da gaskene?" Salman duk ya rikice, Ishaq wani kishi ya kamashi juyawa yai ya fita da sauri.
Salman yabi Ishaq da kallo, sai dai yau farinciki yasa bashi da lokacinsa amma alkawarine dole ya koyamai hankali.
Salman komawa yai kusa da Salma ya kamo hannunta bakinshi yaki rufuwa yace " Beauty ki tashi please, ki tashi mu kula da Babyn mu, Beauty ki tashi please.....
By *Ayusher Mohd*📚
© *NWA*
[11/13, 10:47] 💞Maman Binafah💞: ☄☄☄☄☄☄☄
💥 *NI DA PRINCE*💥
☄☄☄☄☄☄☄
*NA AYUSHER MOHD*
NO. 5⃣0⃣
Waziri da likita ganin yanda Salman yake kallan Salma yasa suka fita daga d'akin tare da jawo kofa.
Salman ya kurama Salma ido a hankali yakai hannunsa kan inda aka sa mata plaster ya shafa gun, jiyai jiri nad'an kamashi daga zaune, sauri yai ya kwantar da kansa akan pillow d'in datake, kansa kusa da nata, hannunta ya rike kam.
Tunani yafara yi, wato ishaq shi yaso bigewa?Baiwar Allah azal yafad'a mata, sashi akai? Abinda yafad'omai kenan aransa, yanzu da sun mai asarar cikinsa fa? idansa ne ya kad'a yai ja, a mike zaune ya kalli Salma yace
" I won't forgive them,duk wanda keda hannu a cikin wallahi I won't let them be."
Ishaq kam gida ya wuce cikin b'acin rai yai b'angaren fulani.
Tana zaune acikin kilisa, hankalinta akwance, sai ma farin ciki da take wai ance salman na asibiti da matarsa, itakam jitake ina ma su mutu ko ta huta da ganinsu.